< Mui 15 >
1 Amo hou fa: no, A:ibala: me da Gode sia: esala ba: su ganodini nabi. Gode da amane sia: i, “A: ibala: me! Mae beda: ma! Na da dima Gaga: su esala. Na da dima baligili bidi ida: iwane imunu.”
Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
2 Be A: ibala: me da bu adole i, “Ouligisu Hina Bagadedafa! Di da nama habodane ima: bela: ? Na da mano hame lai. Na bogosea, na hawa: hamosu dunu, Dama: sagase dunu amo Elia: isa amo da na nana liligi huluane lamu.”
Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
3 Amola A: ibala: me amane sia: i, “Di da mano nama hame iba: le, na hawa: hamosu dunu fawane da na nana liligi huluane lamu.”
Abram ya kuma ce, “Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
4 Amalalu, Hina Gode Ea sia: ema amane misi, “Amo dunu da dia nana liligi hamedafa lamu. Be diagofedafa amo dia da: i hodo hamoi, hi fawane da dia nana liligi lamu.”
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
5 Gode da A: ibala: me gadili oule asili, amane sia: i, “Muagado ba: legadoma! Gasumuni idima! Be huluane idimu da hamedei.” Amalalu, E da ema amane sia: i, “Dia mano ilia da amo gasumuni ilia idi defele ba: mu.”
Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
6 A: ibala: me da Hina Gode dafawaneyale dawa: i galu. Amaiba: le, Gode da A: ibala: me ea hou moloidafa hamoi defele ba: i.
Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
7 E da bu A: ibala: mema amane sia: i, “Na da Hina Godedafa. Na da di Ga: ladia fi moilai bai bagade E, amoga fisili masa: ne, amo soge lalegagumusa: guiguda: oule misi.”
Ubangiji ya kuma ce wa Abram, “Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
8 Be A: ibala: me amane sia: i, “Hina Gode Ouligisudafa! Na da amo soge lalegagumusa: habodane dawa: ma: bela: ?”
Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
9 Amaiba: le, Hina Gode da ema amane sia: i, “Di bulamagau aseme, goudi amola sibi gawali amo huluane da ode osodoyale baligi, amo gaguli misa. Amola ‘dafe’ sio amola musuni sio gaguli misa.
Saboda haka Allah ya ce masa, “Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
10 A: ibala: me da amo liligi huluane gaguli misini, dogoa oudahida: le, la: idi afae la: idili ligisili, eno afae eno la: idili legei. Be sio e da dogoa hame oudahida: i.
Abram ya kawo waɗannan duka a gaban Allah, ya raba kowannensu a tsakiya, ya ajiye su gab da juna, amma bai tsaga tsuntsayen a tsaka ba.
11 Amalalu, gasa bagade sio buhiba eno ilia da amo liligi wamolamusa: misi. Be A: ibala: me da amo sio sefasi.
Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.
12 Eso da daloba, A:ibala: me da golai nanabunina asi ba: i. Amoga e da gasi dunasi bagade ba: beba: le, bagadewane beda: i galu.
Yayinda rana tana fāɗuwa, sai Abram ya yi barci mai zurfi, sai wani duhu mai kauri mai kuma bantsoro ya rufe shi.
13 Amalalu, Hina Gode da ema amane sia: i, “Hou noga: le dawa: ma! Dia fa: no lalelegemu fi da eno dunu ilia soge ganodini, udigili hawa: hamosu dunu agoane esalumu. Ode 400 agoane, ilia da amo soge ganodini se nabawane esalumu.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
14 Be Na da fa: no ilima se iabe dunu fi ilima se iasu bidi imunu. Dia fi da fa: no amo soge yolesili, gadili masunu. Ilia da liligi bagade gagumu.
Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
15 Be di da ode bagohame esalu, gagoalumu, olofoiwane dia aowalali amoga bu masunu. Dia da: i hodo da bogole, uli dogoi ganodini ba: mu.
Amma kai za ka koma wurin kakanninka cikin salama a kuma binne ka da kyakkyawan tsufa.
16 Be dia fi da asili, fi biyaduyale fifilai dagosea, ilia da guiguda: bu misunu. A: moulaide dunu ilia wadela: i hou da Na se iasu defei lama: ne amoga hame doaga: iba: le, dia fi da ode agoane aligili, bu misunu.
A tsara ta huɗu zuriyarka za tă komo nan, saboda zunubin Amoriyawa bai riga ya cika ba.”
17 Eso da gudu sa: i dagoi, amola gasi da doaga: loba, ganagu amoga mobi heda: lebe ba: i amola hanu gadodili nene, amo da lai gebo hu dadega: i gilisisu amo ganodini udigili asi.
Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
18 Amo esoga, Hina Gode da A: ibala: mema gousa: su hamoi. E amane sia: i, “Soge amo ea defei da Idibidi hano asili hano bagadedafa ea dio amo Iufala: idisi amoga doaga: le, amo soge huluane Na da dia mano fi ilima iaha.
A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
19 Amo soge ganodini dunu fi esalebe da Ginaide, Genisaide, Gadamunaide,
ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
20 Hidaide, Belisaide, Lefa: ide,
Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
21 A: moulaide, Ga: ina: naide, Gegasaide amola Yebusaide - amo dunu fi huluane ilia soge, Na da digaga fi ilima imunu.”
Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”