< Esela 9 >

1 Amalalu, Isala: ili fi ouligisu dunu mogili da nama sia: na misini, gobele salasu dunu amola Lifai dunu da dunu fi ilima na: iyado soge amo A: mone, Moua: be, Idibidi, Ga: ina: ne dunu, Hidaide dunu, Belisaide dunu, Yebiusaide dunu amola A: moulaide dunu ilima hame afafasu ilia sia: i. Ilia da amo dunu ilia wadela: idafa hou hamosu amoma fa: no bobogei dagoi.
Bayan an yi waɗannan abubuwa duka, sai shugabanni suka zo wurina suka ce, “Mutanen Isra’ila, har da firistoci da Lawiyawa ba su keɓe kansu daga maƙwabtansu ba, ba su kuma keɓe kansu daga irin rayuwar ƙazantar mutanen ƙasar ba, wato, rayuwar irinta Kan’aniyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Yebusiyawa, da Ammonawa, da Mowabawa, da Masarawa da Amoriyawa.
2 Yu dunu da ga fi uda labeba: le, Gode Ea hadigi fi dunu da wadela: lesi dagoi ba: i. Be Yu ouligisu dunu amola ouligisu hina dunu, ilia amola da ga fi uda laiba: le, ilia da amo wadela: i hou amo ganodini baligili wadela: i hamosu dunu agoai ba: i.
Sun auro wa kansu da’ya’yansu’yan mata mutanen nan, ta haka aka kwaɓa zuriyar da aka tsarkake da ta mutanen nan da suke tare da su. Shugabanni da manyan ma’aikata su ne a gaba-gaba a aikata wannan abin kunya.”
3 Na da amo sia: nababeba: le, se bagade nabi. Na abula gadelale, na dialuma hinabo amola mayabo mogili golole fasili, da: i dioi bagadewane esalu.
Sa’ad da na ji wannan, sai na yaga rigata da alkyabbata, na tsittsige gashin kaina da na gemuna, na zauna, na rasa abin da yake mini daɗi.
4 Na da amanewane da: i dione esaloba, daeya galu Godema gobele salasu da doaga: i. Amalalu, dunu da na esaloba, na guba: le sisiga: le aligi. Ilia da Isala: ili Godema bagade beda: i. Bai Gode da mugululi asi buhagi dunu ilia wadela: i hou ba: i dagoi, amola Ea sia: ilia da nabi.
Sai duk waɗanda suke tsoron maganar Allah na Isra’ila suka kewaye ni don su ji wannan rashin imani wanda waɗanda suka dawo bauta suka yi. Na kuwa zauna a can a rikice, har lokacin miƙa hadaya na yamma.
5 Daeya gobele salasu hou da doaga: loba, na da ni musa: udigili esalua amoga da: i dione esalu, amoga wa: legadole, amola na abula gadelai ga: i amola na da muguni bugili, na Hina Godema lobo ligia gadole, Ema sia: ne gadoi.
Sa’an nan a lokacin miƙa hadaya na yamma, na tashi da ɓacin raina, da yagaggun kayana, na durƙusa na miƙa hannuwana sama ga Ubangiji Allahna
6 Na da amane sia: i, “Na Gode! Na da bagadewane gogosia: iba: le, Dia hadigi amoma na dialuma molole gadomu hamedei agoane ba: sa. Ninia wadela: i hou da bagadedafa, fedege agoane bi hamone ninia dialuma baligili muagado heda: sa.
na kuma yi addu’a, na ce, “Ya Allah, ina cike da kunya, ba zan iya ɗaga fuskata gare ka ba, ya Allahna, domin zunubanmu sun fi mu tsayi, tudunsu har ya kai sama.
7 Musa: aowalali ilia fifi mana, wali wadela: i hou bu baligili bagadedafa ninia hamonana. Ninia wadela: i houba: le, ninia hina bagade dunu amola ninia gobele salasu dunu da ga fi hina bagade ilia baiga dafai dagoi. Ga fi dunu da ninia fi dunu medole legele, ilia liligi wamolai amola mogili udigili hawa: hamomusa: mugululi oule asi. Ninia wadela: i hou hamoiba: le, bagadewane gogosiasu, amola waha da amomane diala. Ninia Hina Gode!
Tun daga zamanin kakanninmu har zuwa yanzu, zunubanmu suna da yawa. Domin zunubanmu, mu da sarakunanmu, da firistocinmu aka kama mu, aka wulaƙanta mu, muka zama bayi a hannun sarakuna waɗansu ƙasashe.
8 Waha, eso fonobahadi amoga, Di da ninima asigiba: le, ninia se iasu diasuga fisili masa: ne gadili asunasi, wali ninia da Dia hadigidafa soge amoga gaga: iwane esala. Di da wali ninima hadigi ganodini udigili lalusu amola gaheabolo esalusu ninima i dagoi.
“Amma a yanzu a wannan ɗan lokaci Ubangiji Allahnmu ya yi mana jinƙai, ya bar mana saura, ya kuma ba mu wuri a wurinsa mai tsarki, ya kuma ba mu ganin haske, ya ɗan rage mana nauyin bauta.
9 Nini da udigili se iasu diasua esalebe hawa: hamosu dunu agoai galu, be di da nini se iasu diasua esalebe hawa: hamoma: ne hame yolesi. Di da Besia hina bagade dunu ilia asigi dawa: su olelebeba: le, ilia da ninima asigisu. Ilia da nini hame fane legei. Be ninia da Dia Debolo musa: wadela: lesi dagoi, amo bu gagumusa: amola ninia Yuda soge amola Yelusaleme amo ganodini gaga: iwane esaloma: ne, ilia da logo doasi dagoi.
Ko da yake mu bayi ne, Allahnmu bai yashe mu cikin daurin talala da muke ciki ba, ya sa sarakunan Farisa suka yi mana kirki. Ya ba mu sabuwar dama don mu sāke gina haikalin Allahnmu, mu kuma gyara katangar, ya kuma ba mu kāriya a Yahuda da Urushalima.
10 Be wali, Na Gode! Amo hou da doaga: beba: le, ninia da adi sia: ma: bela: ? Ninia da Dia sema amola hamoma: ne sia: i bu hame nabasu.
“Amma yanzu, ya Allahnmu, me za mu ce game da wannan? Gama mun ƙi bin
11 Di da ilima olelebeba: le, Dia hawa: hamosu dunu amo balofede dunu, da amo sema amola hamoma: ne sia: i ninima olelei. Ilia da ninima adoi amane, soge amo ninia da gesowale fimu da ledo bagade soge. Ga: ina: ne dunu fi amo ganodini da wadela: i hou bagade hamobeba: le, soge huluanedafa da ledo bagade ba: i.
dokokin da ka bayar ta wurin annabawa lokacin da ka ce, ‘Ƙasar da za ku mallaka, ƙasa ce marar tsarki, mutanenta sun ɓata ta da ƙazamin hali, ƙazamin halinsu ya ɓata ko’ina.
12 Ilia da ninima amane sia: i, ‘Dilia da amo soge ganodini hahawane esalumusa: dawa: sea, amola amo ganodini diligaga fi da eso huluane hahawane esaloma: ne ilima imunusa: dawa: sea, dilia amo soge fi ilia uda maedafa lama, amola ilia muni labe hou amola hou huluanedafa mae fidima,’ balofede dunu da amane sia: i.
Saboda haka kada ku aurar musu da’yan matanku, kada kuma ku auro wa’ya’yanku maza’yan matansu. Kada ku yi wata yarjejjeniya ta abokantaka da su. Idan kun yi biyayya za ku yi ƙarfi, ku kuma ci albarkar ƙasar, har ku bar wa’ya’yanku gādo na har abada.’
13 Ninia da wadela: i hou bagade hamobeba: le, se dabe iasu bagade lai. Be ninia Gode, ninia dawa: Di da nini hame fane legei, amola ninia wadela: i hou se dabe iasu defele ninima hame i.
“Abubuwan nan sun faru da mu sakamakon mugayen ayyukanmu ne, amma duk da haka ya Allahnmu, ba ka ba mu horo bisa ga yawan zunubanmu ba, ka kuma bar mana saura.
14 Amaiba: le, ninia da abuliba: le da Dia hamoma: ne sia: i bu mae nabawane, amo wadela: i fi ilia uda lama: bela: ? Agoane hamosea, Dia ougi da heda: sea, nini huluane wadela: lesi dagoi ba: mu. Dunu afadafa esalebe hamedafa ba: mu.
Za mu sāke ƙin yin biyayya da umarninka mu yi auratayya da mutanen nan da suke aikata waɗannan abubuwan banƙyama? Ba za ka yi fushi da mu, ka ƙone mu da fushinka har babu ɗan saura ba?
15 Isala: ili Hina Gode! Di da moloidafa fofada: su dunu! Di da nini bogoma: ne hame fane legei! Ninia wadela: i hou Dima fofada: ne iaha! Ninia da Dia hadigi amoga misunu da ninima hamedei liligi agoai,” Esela da amane sia: ne gadoi.
Ya Ubangiji Allah na Isra’ila, kai mai adalci ne! Yau an bar mu da sauran da ya tsira. Ga mu nan a gabanka masu zunubi, gama ba wanda zai iya tsayawa a gabanka.”

< Esela 9 >