< Esela 3 >

1 Oubi fesu da udui galu, Isala: ili dunu huluane da ilia moilaidafa amo ganodini fi dagoi ba: i. Amalalu, dunu amola uda huluane da Yelusalemega gilisi.
Da tsayawar watan bakwai, sai Isra’ilawa waɗanda suka koma garuruwansu suka taru da nufi ɗaya a Urushalima.
2 Amola Yosiua (Yihosada: ge egefe), eno gobele salasu dunu amola Selubabele (Sia: diele egefe) amola ea sosogo fi da Isala: ili Hina Gode amo Ea oloda bu gagui. Bai ilia da Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousese, amo ea Sema amola hamoma: ne sia: i dedei defele, amo oloda da: iya Godema gobele salasu hamomusa: dawa: i.
Sai Yeshuwa ɗan Yozadak da sauran firistoci, da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da abokan aikinsa, suka fara gina bagaden Allah na Isra’ila don miƙa hadaya ta ƙonawa bisa ga abin da yake a rubuce a Dokar Musa mutumin Allah.
3 Musa: mugululi asi dunu buhagi da dunu amo ilia musa: soge ganodini esala amoga beda: i. Be ilia da oloda amo ea musa: sogebi amoga bu gagui. Amalalu, ilia da bu hahabe huluane amola daeya huluane amoga gobele salasu hamosu.
Duk da tsoron da suke ji na mutanen da suke kewaye da su, sun gina bagaden a wurinsa, suka kuma miƙa hadaya ta ƙonawa a kan bagaden ga Ubangiji safe da yamma.
4 Ilia da Sogega Fasela Diasu Lolo Nabe amo sema defele hamosu. Eso huluane ilia da amo eso ea gobele salasu sema ganodini dedei amo gobei.
Bisa ga abin da yake a rubuce kuma, suka yi biki Bikin Tabanakul, suka miƙa hadayu kowace rana gwargwadon yawan hadayun da ake bukata.
5 Amola ilia eno gobele salasu amo ohe gogo gobesu, Oubi gaheabolo doaga: loba gobele salasu, Godema nodone sia: ne gadosu gilisisu amola Hina Godema hahawane udigili iasu amo huluane ilia da hamosu.
Bayan wannan, suka miƙa hadayu na ƙonawa yadda aka saba. Suka miƙa hadayu na Sabon Wata, da hadayu na bukukkuwan Ubangiji, da kuma hadayun da aka bayar da yardar rai ga Ubangiji.
6 Ilia da Debolo amo bu gagumusa: hame hemoi. Be oubi fesuale gala bisili esoga, ilia da Hina Godema gobele salasu hemosu.
A ranar farko ta watan bakwai, sai suka fara miƙa hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji, ko da yake ba a riga an aza harsashin ginin haikalin Ubangiji ba.
7 Isala: ili dunu da Debolo diasu gagusu dunu (amo da igi hedofasu dunu amola ifa hahamosu dunu) ilima ha: i manu, hano amola olife fage amoea maga: me i. Amo liligi ilia da Daia moilai bai bagade amola Saidone moilai bai bagadega, Lebanone soge dolo ifa bidi lama: ne iasi. Amo ifa da hano wayabo amoga misini, Yoba moilaiga doaga: su. Amo hou da Besia hina bagade Sailase amo ea sia: ga hamoi.
Sai suka ba wa magina da kafintoci kuɗi, suka ba wa mutanen Sidon da na Taya abinci, da abin sha, da mai, don su kawo itatuwan al’ul a Yaffa daga Lebanon ta teku, yadda Sairus sarkin Farisa ya ba da umarni.
8 Amalalu, oubi ageyadu amo odega fa: no ilia da Debolo ea sogebi Yelusalemega doaga: le, ilia da bisili hawa: hamoi. Selubabele, Yosiua, eno Isala: ili dunu huluane, gobele salasu dunu amola musa: mugululi asi buhagi dunu huluane da gilisili hawa: hamosu. Ilia da Lifai dunu amo ilia esalebe ode 20 gidigi amola amo baligi, amo ilia da Debolo diasu bu gagusu amo ouligima: ne sia: i.
A wata na biyu na shekara ta biyu, bayan sun komo gidan Allah a Urushalima, sai Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel, Yoshuwa ɗan Yozadak da sauran’yan’uwansa (Firistoci da Lawiyawa da duk waɗanda suka komo Urushalima daga bauta) suka fara aiki, aka zaɓi Lawiyawa daga masu shekaru ashirin da haihuwa zuwa waɗanda suka wuce haka don su dubi aikin ginin gidan Ubangiji.
9 Lifai dunu afae amo Yesua, ea dunu mano, ea sosogo fi amola Ga: damiele amola egefe (ilia da Houdafia fi dunu) ilia da gilisili Debolo bu gaguma: ne ouligisu. (Henada: de fi Lifai dunu da ili fidisu.)
Yeshuwa da’ya’yansa maza, da’yan’uwansa, da Kadmiyel da’ya’yan Yahuda (’yan zuriyar Hodawiya), da’ya’yan Henadad, da’ya’yansu da’yan’uwansu, dukansu Lawiyawa ne, suka haɗa kai cikin duban masu aikin gidan Allah.
10 Hawa: hamosu dunu ilia Debolo diasu bisili gagubiba: le, gobele salasu dunu ilia abula salawane, dalabede dusu agoai amo ilia loboga gagui, amola A: sa: fe da dadabisu gaguli, dusa lelu. Amola ilia da gilisili Hina Godema nodone gesami hea: su amo da musa: Da: ibidi ea esoga hamoi defele hamosu.
Da masu ginin suka aza harsashin ginin haikalin Ubangiji, sai firistoci suka sa kayansu na firistoci suka riƙe ƙahonin busa, Lawiyawa (’ya’yan Asaf) kuwa suka riƙe kuge, suka yi shiri domin su rera yabo ga Ubangiji kamar yadda Dawuda Sarkin Isra’ila ya ba da umarni.
11 Ilia da Hina Godema nodone gesami hea: su, ha: giwane hea: i amane, “Hina Gode da defeadafa. Ea Isala: ili dunuma asigidafa hou da Fifi Ahoanusudafa.” Debolo diasu ea bai amo gagusu da wali hemobe ba: i. Amaiba: le ilia da ha: giwane gesami hea: su
Suka rera waƙar yabo da godiya ga Ubangiji, suna cewa, “Shi nagari ne; ƙaunarsa kuwa ga Isra’ila har abada ce.” Dukan jama’a kuwa suka yabi Ubangiji da murya mai ƙarfi, domin an aza harsashin ginin gidan Ubangiji.
12 Musa: gobele salasu dunu, musa: Lifai dunu amola fi ouligisu hina dunu, mogili ilia da musa: Debolo diasu ba: i. Ilia da Debolo diasu gaheabolo ea bai gagubi ba: loba, fofagiba: le dinanu. Be eno dunu esalebe da bagadewane nodone halasu.
Amma tsofaffin firistoci, da Lawiyawa, da shugabannin iyalai da yawa, waɗanda dā suka ga yadda haikali na farko yake, suka fashe da kuka mai ƙarfi sa’ad da suka ga an aza harsashin ginin wannan haikali, yayinda waɗansu kuma suka yi ihu da farin ciki.
13 Ilia Debolo diasu gagusu amo nodoi ba: beba: le, dunu huluane da nodone bagadewane halale wele sia: nanu, badilia fi dunu huluane nabima: ne. Amola, disu amola nodone halasu da afafane afae nabimu hamedeiwane ba: i.
Ba wanda zai iya rabe tsakanin ihun farin ciki da na kuka, domin mutanen sun tā da murya sosai har aka ji su daga nesa.

< Esela 3 >