< Esela 1 >

1 Ode bisili amoga Sailase da Besia soge ouligisu, Hina Gode Ea balofede (Gode Sia: Alofesu dunu) Yelemaiama musa: sia: i liligi da amo defele doaga: i dagoi ba: i. E da Sailase ea asigi dawa: su olelebeba: le, Sailase da ea fidisu dunuma ilia da sia: amo dedene, ea soge amo ganodini dunu huluane nabima: ne idili ima: ne sia: i. Ea sia: da agoane dedei,
A shekara ta farko ta mulkin sarkin Farisa, wato, sarki Sairus, domin a cika maganar Ubangiji da aka yi ta bakin Irmiya, sai Ubangiji ya taɓa zuciyar Sairus sarkin Farisa ya yi shela a duk fāɗin ƙasarsa, ya kuma rubuta cewa,
2 “Na, Sailase, Besia hina bagade da dilima sia: sa. Hina Gode, Hebene amoga Hina esala, amo da na osobo bagade fifi asi gala huluane ilima hina esaloma: ne hamoi dagoi. Amola E da na Yelusaleme moilai bai bagadega Ea Debolo diasu gaguma: ne sia: i.
“Ga abin da Sairus sarkin Farisa yake shela, “‘Ubangiji Allah na sama ya ba ni iko in yi mulkin duniya duka, ya kuma zaɓe ni in gina masa haikali a Urushalima cikin Yahuda.
3 Gode da dilia Ea hou lalegagui dunu huluane noga: le fidimu da defea. Dilia Yelusaleme moilai bai bagade amoga asili, Hina Gode Ea Debolo diasu mugului amo bu gaguma. Hina Gode da Isala: ili dunu ilia Gode amola ilia da Yelusaleme amo ganodini, Ema nodone sia: ne gadolala.
Duk wanda yake nasa a cikinku bari Allahnsa yă kasance tare da shi, bari yă tafi Urushalima cikin Yahuda yă gina haikalin Ubangiji, Allah na Isra’ila, Allah wanda yake a Urushalima.
4 Gode Ea fi dunu ilia gadenene fi na: iyado dunu da mugululi asi dunu ilia masa: ne logo fidimu da defea. Ilia da silifa, gouli amola ohe fi ilia liligi gaguli masa: ne amola ilima imunu da defea. Amola Gode Ea Debolo diasu amo ganodini, Godema ima: ne liligi ilima imunu da defea.”
Duk inda akwai mutumin Yahuda da ya rage, sai mutanen da suke zama kusa da shi, su taimake shi da azurfa, da zinariya, da kaya, da kuma dabbobi, tare da kyautai na yardar rai saboda Gidan Allah wanda yake a Urushalima.’”
5 Amalalu, Yuda fi bisilua dunu, Bediamini fi bisilua dunu, gobele salasu dunu, Lifai fi dunu amola dunu eno huluane amo Gode da ilia dogoga sia: i dunu, ilia da Yelusalemega Hina Gode Ea Debolo diasu gagumusa: masa: ne, liligi momagei dagoi.
Sai shugabannin zuriyar Yahuda da na Benyamin, da firistoci da Lawiyawa, duk wanda Allah ya taɓa zuciyarsa, suka shirya don su je su gina haikalin Ubangiji a Urushalima.
6 Ilia na: iyado dunu da ili fidi. Ilia da ilima liligi bagohame iasu. Ilia da silifa yaeya, gouli, ha: i manu, ohe fi ilia liligi gaguli masa: ne amola noga: i liligi eno Debolo ganodini Godema ima: ne liligi, ilima iasu.
Dukan maƙwabtansu kuwa suka taimake su da gudummawa na kayan azurfa da na zinariya, da kaya, da dabbobi, da kuma kyautai masu daraja bisa bayarwar yardar rai da suka yi.
7 Musa: , hina bagade Nebiuga: denese da amo gouli, silifa amola ofodo amo lale, hina: ogogosu ‘gode’ ilia debolo diasu ganodini salasu. Sailase da amo liligi lale, Yu dunuma bu i.
Sai sarki Sairus ya fitar da kayan da suke na haikalin Ubangiji waɗanda Nebukadnezzar ya kwashe daga Urushalima ya sa a haikalin allahnsa.
8 Sailase da liligi huluane gaguli misini, Besia muni ouligisu dunu Midilida: de ema i. Midilida: de da amo liligi dedenanu, Yuda ouligisu dunu amo Sesebaisa ema i.
Sairus sarkin Farisa ya sa Mitredat ma’aji ya ƙirga su a gaban Sheshbazzar ɗan sarkin Yahuda.
9 Liligi idi da agoane gala, Gouliga hamoi ofodo (Godema iabe salasu) ...30 Silifaga hamoi ofodo (Godema iabe salasu) ...1,000 Ofodo eno...29 Gouli ofodo fonobahadi...30 Silifa ofodo fonobahadi...410 Eno sasali liligi...1,000
Ga lissafin kayan. Manyan kwanonin zinariya guda 30 Manyan kwanonin azurfa guda 1,000 Wuƙaƙe guda 29
Waɗansu kwanonin zinariya guda 30 Waɗansu kwanonin azurfa guda 410 da waɗansu kayayyaki guda 1,000
11 Amo liligi huluane gilisili da gouli amola silifa ofodo, amola sasali liligi eno 5400 agoane. Sesebaisa amola mugululi asi dunu eno da Ba: bilone fisili, Yelusalemega asili, ilia da amo liligi gaguli asi.
Dukan kayayyakin zinariya da na azurfa sun kai 5,400. Sheshbazzar ya kawo kayayyakin nan duka tare da shi lokacin da kamammun suka hauro daga Babilon zuwa Urushalima.

< Esela 1 >