< Isigiele 5 >

1 Hina Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Gegesu gobihei sedade mei lale, dia mayabo amola dialuma hinabo huluane gesema. Amasea hinabo da dioi ba: su da: iya defelalu udiana mogima.
“Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki takobi mai kaifi ka kuma yi amfani da shi kamar rezan mai aski don askin kanka da gemunka. Sa’an nan ka ɗauki ma’auni ka kuma raba gashin.
2 Doagala: su da dagosea, dia dialuma hinabo udiana momogi, amo mogi afae moilai bai bagade ganodini gobele salima. Mogi eno lale, di da moilai gadili sisiga: le ahoasea, dia gobiheiga dadamuni salima. Eno osoda mogi dialebe, fo madi heda: su gufunane fisima. Amasea, Na da Na gegesu gobihei gaguli, amo sefasimu.
Sa’ad da kwanakin ƙawanyarka sun ƙare, sai ka ƙone kashi ɗaya bisa uku na gashin da wuta a cikin birnin. Ka ɗauki kashi ɗaya bisa uku ka yayyanka shi da takobi kewaye da birnin. Ka kuma watsar da kashi ɗaya bisa uku a iska. Gama zan fafare su da takobin da aka zāre.
3 Dialuma hinabo afae afae lale, dia abula fega bione gadoba: le legema.
Amma ka ɗibi gashi kaɗan ka daure a shafin rigarka.
4 Gadoba: i amoga mogili lale, laluma ha: digili, gobele salima. Amo laluga, lalu da nene asili, Isala: ili fi huluane ilima doaga: mu.”
Har yanzu, ka ɗibi kaɗan na waɗannan ka zuba su cikin wuta su kuma ƙone. Wuta zai bazu daga nan zuwa dukan gidan Isra’ila.
5 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Yelusaleme goe ba: ma! Na da Yelusaleme fi osobo bagade dogoadafa amoga ligisi. Amola fifi asi gala eno huluane e sisiga: le ligisi.
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Urushalima ce wannan, wadda na kafa a tsakiyar al’ummai, da ƙasashe kewaye da ita a ko’ina.
6 Be Yelusaleme (Isala: ili fi) da Na sia: higale, odoga: le hamoi dagoi. Ea wadela: i hou amola ea hame nabasu hou da eno fifi asi gala ilia wadela: i hou baligi dagoi. Yelusaleme fi da Na malei amo higa: i, amola Na sema amoma hame fa: no bobogei.
Duk da haka cikin muguntarta ta yi tayarwa a kan dokokina da ƙa’idodina fiye da al’ummai da ƙasashe kewaye da ita. Ta ƙi dokokina ba tă kuwa bi ƙa’idodina ba.
7 Be wali dilia Yelusaleme fi dunu, Na (Ouligisudafa Hina Gode) Na sia: nabima! Dilia da Na malei sema amola hame nababeba: le, dilia bidi hamosu da eno fifi asi gala, dili sisiga: le amo ilia bidi hamosu baligi dagoi. Dilia da eno osobo bagade fi ilia wadela: i hou amoma fa: no bobogei dagoi.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
8 Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da dilima amane sia: sa, ‘Na da wali dilia ha lai dunu esala. Na da fifi asi gala huluane ba: ma: ne, dilima se dabe ima: ne fofada: mu.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
9 Dilia da baligili agoane hou (amo Na bagade higa: i) amo hamonanebeba: le, Na da Yelusaleme fi ilima se dabe baligili imunu. Amo se imunu da musa: se iasu bagade baligimu, amola agoaiwane se iasu bu hame ba: mu.
Saboda dukan gumakan banƙyamarki, zan yi abin da ban taɓa yi ba, ba kuwa zan ƙara yinsa ba.
10 Se iabeba: le, ada amola ame ilia da ilila: mano fane manu, amola mano da ilia ada amola ame fane manu. Na da dilima se imunu amola nowa da hame bogoi esala amo Na da la: di la: di huluane amoga afagogomu.
Saboda haka a cikinki ubanni za su ci’ya’yansu,’ya’ya kuma za su ci ubanninsu. Zan hukunta ki zan kuma watsar da dukan waɗanda suke tsira da suke naki a iska.
11 Na da esalebe Godedafa! Amo sia: da Ouligisudafa Hina Gode Ea Sia: ! Dilia da wadela: idafa gogosiasu hou baligili hamobeba: le, Na Debolo diasu wadela: lesi dagoi. Amaiba: le, Na da dilima mae asigili, hedofamu.
Saboda haka muddin ina a raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin kin ƙazantar da wuri mai tsarkina da dukan mugayen siffofinki da kuma ayyukanki masu banƙyama, ni kaina zan janye alherina; ba zan ji tausayinki ko in haƙura da ke ba.
12 Dilia fi dunu mogi udiana amoga afae da oloiba: le amola ha: iba: le, moilai bai bagade ganodini bogogia: mu. Mogi udiana amoga eno afae da moilai bai bagade gadili gegesu gobiheiga hedofale, medole legei dagoi ba: mu. Amola mogi udiana eno mae bogole esalebe, amo Na da foga mini masa: ne amola afagogoma: ne, gegesu gobihei gaguli sefasimu.
Kashi ɗaya bisa uku na mutanenki za su mutu da annoba ko su mutu da yunwa a cikinki; kashi ɗaya bisa uku takobi ne zai kashe su a waje da katangarki; kashi ɗaya bisa uku kuma zan watsar a iska in kuma fafare su da takobin da aka zāre.
13 Dilia da Na gasa bagade se ima: ne ougi hou nabalumu. Na mi hanai amo gumiba: le fawane yolemu. Dilia da amo hou huluane ba: sea, Na, Hina Gode, da dilima sia: i dagoi, amo dilia da dafawaneyale dawa: mu. Bai dilia da hohonobeba: le, Na da bagadewane mi hanane fofogadigisa.
“Sa’an nan ne fushina zai huce hasalata a kanki kuma ta lafa, in kuma wartsake. Kuma sa’ad da na zuba fushina a kansu, a sa’an nan ne za su san cewa Ni Ubangiji na yi magana a cikin fushin kishina a kansu.
14 Fifi asi gala dunu huluane da dili esalea bobaligisia, ilia da dilima ba: sola: le masunu, amola dilima hame gadenena misunu.
“Zan mai da ki kufai da kuma abin dariya a cikin al’ummai kewaye da ke, a gaban dukan waɗanda suke wucewa.
15 Na da dilima ougili se iasea, fifi asi gala dili sisiga: i amo huluane da bagade beda: mu. Ilia dili ba: le, higale ba: sola: le, oufesega: mu.
Za ki zama abin dariya da abin ba’a, kashedi da abin banrazana ga al’ummai kewaye da ke sa’ad da na hukunta ki cikin fushi da cikin hasala da kuma tsawatawa mai zafi. Ni Ubangiji na faɗa.
16 Na dilia ha: i manu logo hedofale, dilia da ha: beba: le bogomu. Dilia da ha: beba: le se bagade, souga gala: iga se nababe defele ba: mu.
Sa’ad da na harbe ki da mugayen kibiyoyina da kuma kibiyoyi masu hallakarwa na yunwa, zan yi harbi don in kashe ki. Zan kawo ƙarin yunwa a kanki in kuma yanke tanadin abincinki.
17 Na da dili ha: ma: ne ha: i manu logo hedofamu. Na da dilia mano fuga: ma: ne, sigua ohe asunasimu. Na da olo amola mi hanane fane legesu amola gegesudafa amoga dili medole legema: ne asunasimu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
Zan aika da yunwa da namun jeji a kanki, za su kuma bar ku ba’ya’ya. Annoba da zub da jini za su ratsa cikinki, zan kuma kawo takobi a kanki. Ni Ubangiji na faɗa.”

< Isigiele 5 >