< Isigiele 44 >

1 Amo dunu da na gadili logo ga: su amo da Debolo sogebi amoga gusudili diala, amoga oule asi. Logo da ga: i dagoi ba: i.
Sai mutumin ya komo da ni zuwa ƙofar waje na wuri mai tsarki, wadda take fuskantar gabas, tana kuwa a rufe.
2 Hina Gode da nama amane sia: i, “Amo logo ga: su da ga: iwane dialu, hamedafa doasimu. Osobo bagade dunu da amoga hamedafa golili masunu. Bai Na, Isala: ili fi ilia Hina Gode, da amodili golili sa: i. E da ga: iwane dialoma: mu.
Ubangiji ya ce mini, “Wannan ƙofar za tă kasance a rufe. Ba za a buɗe ta ba; ba wanda zai shiga ta wurinta. Za tă kasance a rufe domin Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya shiga ta wurinta.
3 Be Isala: ili Ouligisu da amoga Na midadi hadigi ha: i manusa: masunu da defea. E da ganodini sesei logo holei amoga golili sa: imu, amola amoga gadili masunu.”
Sarki kansa ne kaɗai zai zauna a hanyar shiga don yă ci a gaban Ubangiji. Zai shiga ta hanyar shirayin hanyar shiga yă kuma fita a wannan hanya.”
4 Amalalu, amo dunu da na oule ga (north) logo holeiga golili sa: ili, Debolo midadi amoga oule asi. Na ba: laloba, Hina Gode Ea Debolo Diasu da Gode Ea nenemigi Hadigi amoga nabai ba: i. Na da osoboga odagi guduli gala: la sa: i.
Sa’an nan mutumin ya kawo ni ta hanyar ƙofar arewa zuwa gaban haikali. Na duba na kuma ga ɗaukakar Ubangiji tana cika haikalin Ubangiji, sai na fāɗi rubda ciki.
5 Hina Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Dia ba: mu amola nabimu liligi huluane noga: le dawa: mu. Na da dima Debolo Diasu ouligisu hou amola sema huluane dima olelemu. Dunu mogili da Debolo Diasu ganodini sa: ili, gadili masunu da defea. Be mogili eno da hamedafa sa: imu. Amo mogi aduna noga: le dio lama.
Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, ka lura sosai, ka saurara sosai ka kuma mai da hankali ga kome da na faɗa maka game da dukan ƙa’idodi game da haikalin Ubangiji. Ka lura sosai da ƙofar shigar haikali da kuma dukan ƙofofin wuri mai tsarki.
6 Amo Isala: ili lelesu dunu ilima amane adoma, ‘Na, Ouligisudafa Hina Gode, da ilia wadela: idafa hou bagade higabeba: le, ilia logo wahadafa hedofamu.
Faɗa wa’yan tawayen gidan Isra’ila, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ayyukan banƙyamarku sun isa haka, ya gidan Isra’ila!
7 Gobele salasu dunu ilia da sefe amola maga: me Nama imunusa: gobele salaloba, ilia da gadofo hame damui ga fi dunu, amo Na Debolo Diasu ganodini golili sa: ima: ne logo doasiba: le, Na Debolo Diasu gugunufi dagoi. Amaiwane, Na fi dunu da wadela: idafa hamobeba: le, ilia da Na gousa: su fi dagoi.
Ban da dukan sauran ayyukanku na banƙyama, kun kawo baƙi marasa kaciya a zuciya da jiki a wurina mai tsarki, kun kuma ƙazantar da haikalina yayinda kuke miƙa mini abinci, kitse da kuma jini, kun kuma karya alkawarina.
8 Ilia da Na Debolo Diasu sema ouligisu hou fisili, ga fi dunu amo ouligima: ne, logo doasi.’
A maimakon yin ayyukanku bisa ga abubuwana masu tsarki, kun sa waɗansu su lura da wurina mai tsarki.
9 Na, Ouligisudafa Hina Gode, da gasa bagade sia: sa, ‘Gadofo hame damui ga fi dunu, amola Na sia: hame nabasu dunu da Na Debolo Diasu ganodini hamedafa golili sa: imu. Amolawane, ga fi dunu da ea fi fisili, Isala: ili fi ganodini esaloma: ne masea, amo dunu amola da Na Debolo Diasu ganodini hamedafa golili sa: imu.’”
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ba baƙo marar kaciya a zuciya da jiki da zai shiga wurina mai tsarki, kai, har ma da baƙin da suke zama a cikin Isra’ila.
10 Hina Gode da nama amane sia: i, “Na da Lifai dunu amo da eno Isala: ili fi dunuma gilisili, Na fisili, ogogole ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu, ilima se bidi imunu.
“‘Lawiyawan da suka yi nesa da ni sa’ad da Isra’ila suka kauce da kuma waɗanda suka karkata daga gare ni suka bi gumakansu, dole su ɗauki alhakin zunubinsu.
11 Ilia da Debolo Diasu ganodini Nama agoane hawa: hamomu. Ilia da logo ga: su ouligimu, amola eno Debolo hawa: hamosu hamomu. Ilia da ohe amo dunu eno da gobele salasu hamoma: ne gaguli maha, amo medole legemu da defea amola dunu fidimusa: hawa: hamomu da defea.
Za su iya yin hidima a wurina mai tsarki, suna lura da ƙofofin haikali suna kuma hidima a cikinsu; za su iya yankan hadayun ƙonawa da sadaka don mutane su kuma tsaya a gaban mutane su yi musu hidima.
12 Be, ilia da ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu hou ouligiba: le, ilia da Isala: ili dunu wadela: idafa hou hamomusa: oule asi. Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da Na Dioba: le dafawanedafa ilima se bidi imunusa: sia: sa.
Amma domin sun yi musu hidima a gaban gumakansu suka sa gidan Isra’ila ya yi zunubi, saboda haka na ɗaga hannu na rantse cewa dole su ɗauki alhakin zunubinsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
13 Ilia da Nama gobele salasu hou hamedafa hamomu. Ilia da hadigi liligi gadenene hamedafa masunu. Ilia da Hadigidafa Momei Sesei amo ganodini hamedafa golili sa: imu. Ilia da wadela: idafa hou hamobeba: le, Na da amo se bidi ilima iaha.
Ba za su yi kusa don su yi hidima kamar firistoci ko su zo kusa da abubuwana masu tsarki ko hadayuna mafi tsarki ba; dole su sha kunya saboda ayyukansu na banƙyama.
14 Na da ilima Debolo Diasu ganodini fonobahadi loboga hawa: hamosu fawane ilegele iaha.”
Duk da haka zan sa su su lura da ayyukan haikali da kuma dukan ayyukan da za a yi a cikinsa.
15 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Be Isala: ili fi dunu mogili huluane da Nama baligi fa: beba: le, Lifai fi gobele salasu dunu amo da Sa: idoge egaga fi esala, da Nama mae baligi fa: le, Debolo Diasu ganodini hahawane hawa: hamosu. Amaiba: le, wali, amo dunu fawane da Nama misini, gobele salasu sefe amola maga: me Nama imunusa: misa: ma.
“‘Amma firistoci, waɗanda suke Lawiyawa kuma zuriyar Zadok waɗanda suka yi aminci ta wurin yin ayyukansu a wurina mai tsarki sa’ad da Isra’ilawa suka kauce daga gare ni, su ne za su zo kusa don hidima a gabana; za su tsaya a gabana don miƙa hadayun kitse da jini, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
16 Ilia fawane da Na Debolo Diasu ganodini golili sa: ili, Na oloda amo ouligimu, amola Debolo nodone sia: ne gadosu hou ouligimu.
Su ne kaɗai za su shiga wurina mai tsarki; su ne kaɗai za su zo kusa da teburina don yin hidima a gabana su kuma yi hidimata.
17 Ilia da Debolo ganodini dibifufu amoga golili sa: imusa: , logo holeiga heda: sea, ilia ahea: iai abula salawane misunu. Ilia da ganodini dibifufu amola Debolo ganodini hawa: hamosea, ilia da sibi hinabo abula salimu da sema bagade.
“‘Sa’ad da suka shiga ƙofofin fili na can ciki, dole su sa tufafin lilin; kada su sa wani rigar da aka yi da ulu yayinda suke hidima a ƙofofin fili na can ciki da cikin haikali.
18 Ilia da finimu mae masa: ne, ilia da ahea: iai abula habuga amola ahea: iai abula selefa salima: mu. Be bulu mae idiniginisima: mu.
Za su naɗa rawunan lilin a kawunansu, su kuma sa wandunan lilin. Kada su sa wani abin da zai sa su yi zuffa.
19 Ilia da gadili dibifufu (dunu fi da amoga esalebe) amoga masusa: dawa: sea, ilia hidadea ahea: iai abula gisa: le fasili, hadigi sesei amoga ligisimu. Ilia da dunudafa ilima ilia sema abulaga se mae ima: ne, ilia da amogai abula eno salimu.
Sa’ad da suka fita daga haikali zuwa fili na waje inda mutane suke, sai su tuɓe rigunan da suka yi hidima da su su bar su a tsarkakan ɗakuna, su sa waɗansu riguna, don kada su tsarkake mutane ta wurin rigunansu.
20 Gobele salasu dunu da ilia dialuma hinabo hame waga: ma: mu. Amola, ilia dialuma hinabo hame sedagima: mu. Ilia da ilia dialuma hinabo houdafa defele ouligima: ma.
“‘Ba za su aske kawunansu ko su bar gashin kansu ya yi tsayi ba, amma sai su sausaye gashin kansu.
21 Gobele salasu dunu da ganodini dibifufu amo ganodini golili sa: imusa: dawa: sea, ilia da waini hano hamedafa manu.
Kada firist ya sha ruwan inabi sa’ad da zai shiga fili na can ciki.
22 Gobele salasu dunu da fisiagai uda lamu da sema bagade. E da Isala: ili a: fini amo da dunuga hame dawa: digi o gobele salasu dunu eno ea didalo amo fawane lama: mu.
Kada su auri gwauruwa ko macen da aka sāke; za su auri budurwai ne kaɗai na Isra’ilawa ko gwaurayen firistoci.
23 Gobele salasu dunu da Na fi dunu ilima liligi da hadigi amola hadigi hame amo ea afafasu hou ilima olelema: mu. Amola liligi da ledo hamoi amola ledo hame, amo ea afafasu hou, ilima olelema: mu.
Za su koyar da mutanena bambanci tsakanin tsarki da rashin tsarki su kuma nuna musu yadda za su bambanta marar tsarki da mai tsarki.
24 Na dunu da eagene fofada: musa: sia: ga gegesea, gobele salasu dunu da Na malei defele amoga fofada: ma: mu. Ilia da Na lolo nasu gilisisu amo Na sema amola Na malei defele, noga: le ouligima: mu. Amola ilia Sa: bade eso amola ode amola da hadigiba: le, amo noga: le ouligima: mu.
“‘A duk wani rashin jituwa, firistoci za su zama alƙalai su kuma yanke magana bisa ga farillaina. Za su kiyaye dokokina da ƙa’idodina a dukan ƙayyadaddun bukukkuwana, su kuma kiyaye Asabbataina da tsarki.
25 Gobele salasu dunu da bogoi da: i hodo digili ba: mu da sema bagade. Be e da eda o ame o ea mano o yolali o dalusi gawa hame fi, amo fawane digili ba: mu da defea.
“‘Firist ba zai ƙazantar da kansa ta wurin zuwa kusa da gawa ba; amma, in gawar mahaifinsa ko mahaifiyarsa, ko ɗansa ko’yarsa, ko ɗan’uwansa ko’yar’uwarsa ce, to, ba zai ƙazantar da kansa ba.
26 Amo digili ba: lalu, e da bu sema foloai dagoi hamosea, e da eso fesu ouesalea,
Bayan ya tsarkaka, dole yă jira har kwana bakwai.
27 e da Debolo ganodini dibifufu amo ganodini golili dasea, ea hou foloama: ne, amola bu Debolo Diasu ganodini hawa: hamomusa: logo doasima: ne, gobele salasu ima: mu.
A ranar da ya shiga fili na can ciki na wuri mai tsarki don hidima a wuri mai tsarki, zai miƙa hadaya don zunubi saboda kansa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
28 Na da Isala: ili dunu ilia da iligaga fi ilima ima: ne, soge amola diasu amola liligi noga: iwane iasu. Be Na da gobele salasu fi ilima liligi eno hame, be ilia gobele salasu ouligisu hou fawane ilima i. Ilia da Isala: ili soge amo ganodini, soge hame gagumu. Na da ilia hanai gumima: ne defele esala.
“‘Ni ne kaɗai zan zama abin gādon da firistoci za su kasance da shi. Kada ka ba su wani mallaka a Isra’ila; zan zama mallakarsu.
29 Gagoma gobele salimusa: iasu, (Hina Godema Gala: ine Iasu) amola gobele salasu ha: i manu amo da wadela: i hou dodofemusa: iaha, (Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu) amola Dabe Ima: ne Iasu, amo da gobele salasu dunu ilia ha: i manu ba: mu. Amola adi liligi Isala: ili dunu da Nama imunusa: modale ligiagai, amo huluane gobele salasu dunu da lama: mu.
Za su ci hadaya ta gari, hadaya don zunubi da hadaya don laifi; da kuma kowane keɓaɓɓen abu a Isra’ila da za a ba wa Ubangiji zai zama nasu.
30 Gobele salasu dunu da bisili ifabia dadami amola bisili liligi huluane Nama iabe amo lama: mu. Eso huluane dunu da agi ga: gi gobesea, ilia da bisili moloi gobebe afae gobele salasu dunu ilima imunu. Amasea, Na da ilia fi diasua amo hahawane dogolegele hamomu.
Mafi kyau na nunan farinku da kuma dukan kyautanku na musamman za su zama na firistoci. Za ku ba su rabo na fari na ɓarzajjen hatsinku saboda albarka ta kasance a gidanku.
31 Gobele salasu dunu da sio o ohe fi udigili bogoi amola edadoga medole legei, amo manu da sema bagade.”
Firistoci ba za su ci mushen tsuntsu ko na dabba ba, ba kuwa za su ci waɗanda namun jeji suka kashe ba.

< Isigiele 44 >