< Isigiele 37 >

1 Na da Hina Gode Ea gasa bagade hou nabi. Amalu, Ea A: silibu da na fagoga oule sa: ili, na da osobo huluane bogoi gasaga dedeboi ba: i.
Hannun Ubangiji yana a kaina, ya kuma fitar da ni ta wurin Ruhun Ubangiji ya sa ni a tsakiyar kwarin; yana cike da ƙasusuwa.
2 E da na fagoba: le amodili oule lalu, na da gasa bagohamedafa dialebe ba: i. Na ba: loba, amo gasa ilia huluane da hafoga: idafa ba: i.
Ya sa na kai na komo a ciki, na kuma ga ƙasusuwa masu girma da yawa a ƙasar kwarin, ƙasusuwan da suka bushe ƙwarai.
3 Hina Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Amo gasa da bu uhimu dawa: bela: ?” Na amane bu adole i, “Ouligisudafa Hina Gode! Disu fawane amo bu adole ima: ne dawa: !”
Sai ya tambaye ni cewa, “Ɗan mutum, waɗannan ƙasusuwa za su iya rayu?” Ni kuwa na ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai kaɗai ka sani.”
4 E amane sia: i, “Amo hafoga: i gasa amoma ilia da Hina Gode Ea sia: nabima: ne sia: ma.
Sai ya ce mini, “Ka yi wa waɗannan ƙasusuwa annabci ka ce musu, ‘Busassun ƙasusuwa, ku ji maganar Ubangiji!
5 Ilima amane sia: ma, ‘Na, Ouligisudafa Hina Gode da dilima amane sia: sa; Na da dili amo ganodini mifo sanasili, dili bu uhini heda: ma: mu.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce wa waɗannan ƙasusuwa. Zan sa numfashi ya shiga muku, za ku kuwa rayu.
6 Na da momoge amola hu dilima imunu, amola dili gadofoga dedebolesimu. Na da dili amo ganodini mifo sanasili, dili bu uhini heda: ma: mu. Amasea, dilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
Zan harhaɗa muku jijiyoyi in sa muku tsoka in kuma rufe ku da fata; zan sa numfashi a cikinku, za ku kuwa rayu. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.’”
7 Amaiba: le, Gode da nama sia: i amo defele, na da hafoga: i gasa amoma sia: i. Na sia: nanoba, na da genena: genena: be nabi. Gasa da disimusa: ne mui.
Saboda haka sai na yi annabci yadda aka umarce ni. Da nake annabcin, sai aka ji motsi, ƙarar girgiza, sai ƙasusuwan suka harhaɗu, ƙashi ya haɗu da ƙashi.
8 Na ba: loba, gasa da momoge dadafuli, amola hu ba: sisi amola gadofoga dedeboi. Be da: i hodo hamoi da mifo hame galu.
Na duba, sai ga jijiyoyi da nama suka bayyana a kansu fata kuma ta rufe su, amma ba numfashi a cikinsu.
9 Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Fo amoga sia: ma! Fo amoma Ouligisudafa Hina Gode da di la: di la: di amoga misini, amo bogoi da: i hodo huluane uhini heda: ma: ne, mifo ima: ne sia: ma.”
Sa’an nan ya ce mini, “Ka yi annabci wa numfashi; ka yi annabci, ɗan mutum, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ka fito daga kusurwoyi huɗu, ya numfashi, ka kuma numfasa cikin waɗannan matattu, don su rayu.’”
10 Amaiba: le, Na da Gode Ea adoi defele sia: i. Mifo da bogoi da: i hodo amo ganodini sa: ili, ilia da uhini wa: legagadoi. Ilia da bagohameba: le, gegesu dunu gilisisu bagade hamoma: ne defele ba: i.
Saboda haka na yi annabci yadda aka umarce ni, sai numfashi ya shiga musu; suka rayu suka kuma miƙe tsaye a ƙafafunsu babbar runduna ce ƙwarai.
11 Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Isala: ili fi dunu da amo bogoi gasa agoane gala. Ilia da hafoga: i dagoi, amola ilima doaga: mu hou da hamedei, ilisu dawa: lala.
Sa’an nan ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan ƙasusuwa su ne dukan gidan Isra’ila. Suna cewa, ‘Ƙasusuwanmu sun bushe, sa zuciyarmu duk ya tafi; an share mu ƙaf.’
12 Amaiba: le, Na fidafa Isala: ili ilima Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: ilima adosima, amane; Na da ilia bogoi uli dogoi amo doasili, ilia da: i hodo fadegale, Isala: ili sogega bu oule misunu.
Saboda haka yi annabci ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ya mutanena, zan buɗe kaburburanku in fitar da ku daga cikinsu; zan mai da ku ƙasar Isra’ila.
13 Na da bogoi uli dogoi (amo ganodini Na fi dunu da uli dogoi) amo doasili, ili gadili oule ahoasea, ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.
Sa’an nan ku, mutanena, za ku san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na buɗe kaburburanku na fitar da ku daga cikinsu.
14 Na da Na mifo ili ganodini sanasili, ili bu uhini wa: le gagadolesili, ilia sogedafa amoga esaloma: ne, ili bu oule misunu. Amasea, ilia da Na da Hina Gode dawa: mu. Na da amo hamomusa: dafawane ilegeiba: le, Na da dafawane hamomu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
Zan sa Ruhuna a cikinku za ku kuwa rayu, zan kuma zaunar da ku a ƙasarku. Sa’an nan za ku san cewa Ni Ubangiji na faɗa, zan kuma aikata, in ji Ubangiji.’”
15 Hina Gode da bu nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
16 “Dunu egefe! Ifa daba: lale, amoga agoane dedema, ‘Yuda Fi.’ Amasea, ifa daba: eno lale, amoga agoane dedema, ‘Isala: ili Fi.’
“Ɗan mutum, ka ɗauki sanda ka rubuta a kansa, ‘Na Yahuda da Isra’ilawan da suke tare da shi.’ Sa’an nan ka ɗauki wani sanda, ka rubuta a kansa, ‘Sandan Efraim, na Yusuf da dukan gidan Isra’ilan da suke tare da shi.’
17 Amasea, amo ifa daba: aduna dia lobo ganodini disili, ela da daba: afae agoane ba: ma: ne, usunawene gaguma.
Ka haɗa su su zama sanda guda saboda su kasance ɗaya a hannunka.
18 Dia fi dunu da amo ea bai dima adole ba: sea,
“In mutanen ƙasarka suka tambaye ka cewa, ‘Ba za ka faɗa mana abin da kake nufi da wannan ba?’
19 ilima amane adoma, ‘Na, Ouligisudafa Hina Gode, da daba: amo fedege da Isala: ili, amo lale, daba: amo fedege da Yuda, amoga disimu. Amo ela disili, ifa daba: afae hamone, Na lobo ganodini gagumu.’
Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Zan ɗauki sandan Yusuf, wanda yake a hannun Efraim, da na kabilan Isra’ilawan da suke tare da shi, in haɗa shi da sandan Yahuda, in mai da su sanda guda, za su kuwa zama ɗaya a hannuna.’
20 Amo ifa daba: aduna, dunu ilia ba: ma: ne, loboa gaguma.
Ka riƙe sandunan da ka yi rubutun a gabansu
21 Amasea, ilima amane adoma, ‘Na, Ouligisudafa Hina Gode da Na fi dunu huluane, fifi asi gala huluane ganodini esala, amoga fadegale, gilisili, ilia sogedafa amoga bu oule misunu.’
ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan fitar da Isra’ilawa daga al’ummai inda suka tafi. Zan tattara su daga dukan kewaye in komo da su ƙasarsu.
22 Isala: ili goumi da: iya, Na da Na fi dunu fi afadafa hamoma: ne gilisimu. Hina bagade afadafa fawane da ili huluane ouligimu. Ilia da fi aduna hamoma: ne, afafae bu hame ba: mu.
Zan mai da su al’umma ɗaya a cikin ƙasar, a kan duwatsun Isra’ila. Za a kasance da sarki guda a kan dukansu ba za su ƙara zama al’ummai biyu ko su rabu su zama masarautai biyu ba.
23 Ilia hou bu gugunufima: ne, ilia da wadela: i hou bu hame hamomu, amola ogogosu ‘gode’ ilima bu hame nodone sia: ne gadomu. Na da ilia wadela: i hou hamosu, amola Nama hohonosu logo huluane hedofamu, Na da ili fofololesimu. Ilia da Na fidafa esalumu, amola Na da ilia Gode esalumu.
Ba za su ƙara ƙazantar da kansu da gumaka da mugayen siffofi ko kuma da wani daga laifofinsu ba, gama zan cece su daga dukan zunubinsu na ridda, zan kuma tsarkake su. Za su zama mutanena, ni kuma zan zama Allahnsu.
24 Hina bagade, Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi agoane da ili ouligilalumu. Ilia da gilisili ouligisu afadafa fawane amoma fa: no bobogesea, Na malei moloiwane nabimu.
“‘Bawana Dawuda zai zama sarki a kansu, dukansu kuwa za su kasance da makiyayi guda. Za su bi dokokina su kuma kiyaye ƙa’idodina.
25 Ilia da soge, amo Na da Na hawa: hamosu dunu Ya: igobema i, amola amoga ilia aowalalia da esalu, amoga esalumu. Ilia amoga fifi ahoanumu, amola ilia mano amola egaga fi da amaiwane esalumu. Hina bagade, Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi agoane, da ili eso huluane ouligilalumu.
Za su zauna a ƙasar da na ba wa bawana Yaƙub, ƙasar da kakanninsu suka zauna. Su da’ya’yansu da’ya’ya’ya’yansu za su zauna a can har abada, kuma Dawuda bawana zai zama sarkinsu har abada.
26 Ilia da eso huluane gaga: iwane esalalaloma: ne, Na da ilima gousa: su hamomu. Na da ili fifi ahoanoma: mu. Na da ili fi idi heda: ma: mu. Na da Na Debolo Diasu ilia soge ganodini ligisimu. Amo da amogawi mae mugululi eso huluane dialumu.
Zan yi alkawarin salama da su; zai zama madawwamin alkawari. Zan kafa su in ƙara yawansu, zan kuma sa wuri mai tsarkina a cikinsu har abada.
27 Na da ili amola gilisili esalumu. Na da ilia Gode esalumu, amola ilia da Na fi dunu esalumu.
Mazaunina zai kasance da su; zan kuwa zama Allahnsu, za su kuma zama mutanena.
28 Na da Na Debolo Diasu ilia soge amo ganodini eso huluane dialoma: ne ligisisia, fifi asi gala huluane da Na, Hina Gode da Isala: ili fi Na Fidafa hamoma: ne ilegei dagoi, amo dawa: mu.”
Sa’an nan al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji na mai da Isra’ila mai tsarki, sa’ad da wuri mai tsarkina yana a cikinsu har abada.’”

< Isigiele 37 >