< Isigiele 36 >
1 Hina Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Isala: ili goumi amoma sia: ma.
“Ɗan mutum, ka yi annabci wa duwatsun Isra’ila ka ce, ‘Ya duwatsun Isra’ila, ku ji maganar Ubangiji.
2 Ilia da Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: nabima: ne sia: ma! ‘Isala: ili ha lai da Isala: ili dafai dawa: beba: le, hidale amane sia: i, ‘Amo hemonega hamoi goumi wali da ninia: ,’ amane nodone sia: i.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa abokin gāba yana magana game da ku cewa, “Yauwa! Tsofaffin tuddai sun zama mallakarmu yanzu.”’
3 Defea! Ilima fofada: ma! Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: ilima adosima. Isala: ili fi ilia na: iyado fi da Isala: ili goumi amo gegenana samogele laloba, amola soge wadela: lesilaloba, ilia huluane Isala: ili amoma gadesu.
Saboda haka ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin sun lalace ku suka kuma maishe ku kufai marar amfani a kowane gefe saboda ku zama mallakar sauran al’ummai da kuma abin magana da tsegumi ga mutane,
4 Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode da dili goumi, agolo, hano, fago amola sogebi amo da wadela: lesili yolesi amola moilai hagia: i amo fifi asi gala Isala: ili sisiga: su da wadela: lesi amola dilima lasogole oufesega: su, dilia huluane Na sia: nabima.
saboda haka, ya duwatsun Isra’ila, ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana faɗa wa duwatsu da tuddai, wa kwazazzabai da kwaruruka, wa kufai da garuruwan da suka zama kango waɗanda aka washe aka wulaƙanta suka zama ganimar sauran al’ummai da suke kewaye da ku,
5 Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na da gia: iwane ougili, Isala: ili sisiga: sa fi, ilima sia: i. Na da Idome ilima baligili ougili sia: i. Bai ilia da hahawane amola higale mae asigiliwane, Na soge gegenana lai, amola amo ea gisi nasu soge huluane fima: ne lai.
ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa cikin kishina mai ƙuna na yi magana gāba da sauran al’ummai, da kuma gāba da Edom, gama da farin ciki da reni a zukatansu suka mai da ƙasata mallakarsu don su washe wuraren kiwonta.’
6 Amaiba: le, Isala: ili soge amoma ba: la: lusu amo sia: ma. Goumi amola fago amola hano amoma Na, Ouligisudafa Hina Gode, da ougili mudale agoane sia: daha, amo ilima adoma. Bai fifi asi gala da Isala: ili fi ilima gadele sia: ne, ili banenesi.
Saboda haka ka yi annabci game da ƙasar Isra’ila ka kuma ce wa duwatsu da tuddai, wa kwazazzabai da kwaruruka, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ga shi, na yi magana da kishina da hasalata saboda sun sha zargi wurin al’ummai.
7 Na, Ouligisudafa Hina Gode, da dafawanedafa ilegele sia: sa. Isala: ili fi sisiga: le fifi lai huluane da fonobone banenesi dagoi ba: mu.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa na ɗaga hannuna sama na rantse cewa al’ummai da suke kewaye da ku za su sha ba’a.
8 Be dilia, Na fi Isala: ili! Isala: ili goumia, dili fidima: ne, ifa da bu lubi lale, fage legemu. Dilia da gadenenewane dilia sogedafa amoga buhagimu galebe.
“‘Amma ku, ya duwatsun Isra’ila, za ku miƙa rassanku ku ba da amfani ga mutanena Isra’ila, gama ba da daɗewa ba za su komo gida.
9 Na da dilimagai, amola dilia soge bu dogone, ha: i manu bugima: ne, Na da hamomu.
Na damu da ku kuma zan dube ku da tausayi; za ku nome ku kuma shuka,
10 Na da dilia dunu fi bagama: mu. Dilia da moilai mugului amo bu gaguli, amo ganodini esalumu.
zan kuma riɓaɓɓanya mutane a kanku, dukan gidan Isra’ila ke nan. Za a zauna a birane a kuma sāke gina rusassun wurare.
11 Na dunu amola ohe fi ilia idi bu gado heda: ma: mu. Dilia idi da musa: idi baligimu, amola dilia mano bagohame lalelegemu. Dilia da dilia musa: esalu defele bu esaloma: ne, amola dilia gagui hou da musa: gagui baligima: ne, Na da hamomu. Amasea, dilia da Na da Hina Gode dawa: mu.
Zan sa mutane da dabbobi su yi yawa a kanku, za su kuma ba da’ya’ya su kuma yi yawa. Zan zaunar da mutane a kanku kamar dā zan kuma sa ku wadaita fiye da dā. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
12 Na da dilia, Na fi Isala: ili, amo dilia sogedafa bu esaloma: ne, bu oule misunu. Amo da dilia sogedafa ba: mu, amola amo ganodini dilia mano da bu hame ha: gia: mu.
Zan sa mutanena Isra’ila su yi tafiya a kanku. Za su mallake ku, za ku kuma zama gādonsu; ba za ku ƙara sa su rasa’ya’yansu ba.
13 Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, ‘Dafawane! Dunu da fedege agoane, Isala: ili soge da dunu fane nasu soge, amane sia: daha. Amola amo soge da esalebe fi ea mano amo gegenana samogene laha, amane sia: daha.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin mutane suna magana game da ku cewa, “Kun cinye mutane kuka kuma sa al’ummarku ta rasa’ya’yanta,”
14 Be waha winini amaiwane hame ba: mu. Isala: ili soge da bu dunu fane nasu soge hame ba: mu amola dilia mano enoga hame gegenana sasamogemu. Bai Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i dagoi.
saboda haka ba za ku ƙara cinye mutane ko ku sa al’ummarku ta rasa’ya’ya ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Waha winini, Isala: ili da eno fifi asi gala ilima lasogole oufesega: su amola ba: sola: su amo bu hame nabimu. Amola, soge da Isala: ili mano bu hame gegenana samogene lamu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i dagoi.”
Ba zan ƙara bari ku ji maganar banza ta al’ummai ba, ba kuwa za ku ƙara shan ba’ar mutane ko in sa al’ummarku ta fāɗi ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
16 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta sāke zuwa mini cewa,
17 “Dunu egefe! Isala: ili dunu ilia da Isala: ili soge ganodini esaloba, ilia da wadela: le hamoiba: le, soge gugunufi agoane hamosu. Musa: sema defele, Na da ilia hou, uda da oubiga sioi fisa defele, ledo hamoi ba: su.
“Ɗan mutum, sa’ad da mutanen Isra’ila suke zama a ƙasarsu, sun ƙazantar da ita ta wurin halinsu da kuma ayyukansu. Halinsu ya yi kamar rashin tsarkin mace a lokacin al’adarta a gabana.
18 Ilia da ilia soge ganodini fane legesu hou hamobeba: le, amola ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadole, soge gugunufiba: le, ilia da Na ougi hou nabima: ne, Na da ilima gasa bagade ougili hamoi.
Saboda haka na husata da su domin sun yi kisankai a ƙasar kuma domin sun ƙazantar da ita da gumakansu.
19 Na da ilia hamobeba: le, ilima fofada: nanu, se bidi i. Na da ili ga fi amo ganodini esaloma: ne, afagogolesi.
Na warwatsa su cikin al’ummai, suka kuwa warwatsu cikin dukan ƙasashe; na hukunta su gwargwadon halinsu da ayyukansu.
20 Ilia habodili ahoanoba, ilia da Na dio wadela: lesi. Bai dunu fi eno da agoane sia: dasu, ‘Amo da Hina Gode Ea fi dunu. Be ilia da wadela: i hou hamobeba: le, Gode da Hina: sogega ili gadili sefasi.’
Kuma ko’ina da suka tafi a cikin al’ummai sun ɓata sunana mai tsarki, gama an yi magana a kansu cewa, ‘Waɗannan mutanen Ubangiji ne, duk da haka dole su bar ƙasarsa.’
21 Amaiba: le, Na da Na Hadigi Dio bu gaguia gadoma: ne dawa: i. Bai Isala: ili dunu da habodili ahoanoba, Na Dio da gudu sa: i agoane ba: i.
Na damu saboda sunana mai tsarki, wanda gidan Isra’ila ya ɓata a cikin al’ummai inda suka tafi.
22 Wali, di Isala: ili dunuma, amo Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: ilima alofele adosima, ‘Na wali hamomu da dili Isala: ili dunu gaguia gadoma: ne hame hamomu. Be Na Hadigi Dio (amo dilia da habodili ahoanoba, gudu sa: ima: ne hamosu) amo gaguia gadoma: ne Na da hamomu.
“Saboda haka ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ba dominku ba ne, ya gidan Isra’ila da nake yin waɗannan abubuwa, amma saboda sunana ne mai tsarki, wanda kuka ɓata a cikin al’ummai inda kuka tafi.
23 Na da fifi asi gala ilima Na Dio ea Hadigi (amo Dio dilia da fifi asi gala amo ganodini gudu sa: ima: ne hamosu) amo ilia dawa: digima: ne olelesea, ilia da Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi, amo dawa: mu. Na da fifi asi gala amo Na da Hadigi ilima olelemusa: , Na da dili, Isala: ili fi dunu, dilima hamomu.
Zan nuna tsarkin girman sunana, wanda aka ɓata a cikin al’umma, sunana da kuka ɓata a cikinsu. Sa’an nan al’ummai za su san cewa ni ne Ubangiji, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, sa’ad da na nuna kaina mai tsarki ta wurinku a idanunsu.
24 Na da dili fifi asi gala huluane amola soge huluane amoga fadegale, Isala: ili sogega bu oule misunu.
“‘Gama zan fitar da ku daga al’ummai; zan tattara ku daga dukan ƙasashe in komo da ku zuwa ƙasarku.
25 Na da dilima hano fogaga: gala: mu. Amo da dilia gugunufi hamosu (loboga hamoi ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu amola eno wadela: i hou huluane) amo dodofele, dilia da foloai ba: mu.
Zan yayyafa muku ruwa mai tsabta, zan kuwa tsarkake ku daga dukan ƙazantarku daga kuma dukan gumakanku.
26 Na da dogo gaheabolo amola asigi dawa: su gaheabolo dilima imunu. Na da dia ga: nasi igi hamoi dogo, amo fadegale fasili, nabasu dogo dilima imunu.
Zan ba ku sabuwa zuciya in kuma sa sabon ruhu a cikinku; zan fid da zuciyar dutse in kuma ba ku zuciyar nama.
27 Na da Na A: silibu Hadigidafa Gala dilia dogo ganodini sanasimu. Amola dilia da Na malei amola Na sia: nabawane hamoma: ne, Na da dilia hou afadenemu.
Zan kuma sa Ruhuna a cikinku in kuma motsa ku ku bi ƙa’idodina ku kuma kiyaye dokokina.
28 Amasea, dilia da soge amo Na da dilia aowalalia ilima i, amo ganodini esalumu. Dilia da Na dunu fi esalumu, amola Na da dilia Gode esalumu.
Za ku zauna a ƙasar da na ba wa kakanninku; za ku zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnku.
29 Hou huluane da dili gugunufisa, amoga Na da dili gaga: mu. Na da gagoma bagadewane heda: ma: mu. Amasea, dilia ha: bu hame ba: mu.
Zan cece ku daga dukan rashin tsabtarku. Zan sa hatsi ya yi yalwa ba zan kawo yunwa a kanku ba.
30 Na da dilia fage legesu ifa amo fage baligili legema: mu, amola dilia ifabi amo ha: i manu bagade heda: ma: mu. Amasea, dilia da ha: eno bu hame ba: muba: le, fifi asi gala eno ba: ma: ne, dilia da bu hame gogosiamu.
Zan ƙara’ya’yan itatuwa da amfanin gona, saboda kada ku ƙara shan kunya a cikin al’ummai saboda yunwa.
31 Dilia da dilia musa: wadela: i hou hamoi bu dawa: beba: le, dili gobele da bagadewane gogosiamu.
Sa’an nan za ku tuna mugayen hanyoyinku da mugayen ayyukanku, za ku kuwa ji ƙyamar kanku saboda zunubanku da kuma ayyukanku na banƙyama.
32 Isala: ili fi! Dilia noga: le dawa: mu, Na da hanai gala! Na da dili gaguia gadoma: ne amo hame hamosa. Dilia da dilia wadela: i hou hamoi amo dawa: beba: le gogosiamu, amo Na da hanai. Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi.”
Ina so ku san cewa ba na yi wannan saboda ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku ji kunya ku kuma giggita saboda halinku, ya gidan Isra’ila!
33 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Na da dilia wadela: i amola gugunufisu hou huluane dodofesea, Na da dilia moilai ganodini esaluma: mu amola mugului diasu bu gaguma: mu.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da na tsarkake ku daga dukan zunubanku, zan sāke zaunar da ku a garuruwanku, a kuma sāke gina kufai.
34 Dunu huluane da dilia ifabidili baligili ahoanoba da ilia gagalabo hamoi dagoi ba: i. Be amo Na da dilia bu ouligima: mu.
Ƙasar da take kango a dā za ku nome ta a maimakon zama kango a idon dukan masu ratsawa a cikinta.
35 Dunu huluane da agoane sia: mu, ‘Amo soge da musa: iwila agoane galu. Be wali afadenene, Idini Soge defele ba: sa. Moilai bai bagade huluane da mugului dagole, liligi huluane gegenana lai agoane ba: i. Be wali amogawi dunu fi da fifi lala amola moilai bai bagade da gagili sali dagoi.
Za su ce, “Wannan ƙasar da take kango a dā ta zama kamar lambu Eden; biranen da dā suke kufai, kango da kuma aka lalata, yanzu suna da katanga ana kuma zama a ciki.”
36 Amasea, na: iyado fifi asi gala amo da mae bogole esala, ilia da Na, Hina Gode, da mugului moilai amo bu gagumusa: dawa: , amola gagalobo misi ifabi amo bu sagamusa: dawa: , amo ilia da dawa: mu. Na, Hina Gode da amo hamomusa: ilegei, amola Na da dafawane hamomu.
Sa’an nan al’ummai kewaye da ku da suka rage za su san cewa Ni Ubangiji na sāke gina abin da aka lalace na kuma sāke shuka abin da yake kango. Ni Ubangiji na faɗa, kuma zan aikata.’
37 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Isala: ili dunu Nama fidima: ne adole ba: ma: ne, logo bu doasimu. Na da sibi wa: i ilia idi da heda: sa, amo defele Na da Isala: ili fi ilia idi heda: ma: mu.
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa har yanzu zan ji roƙon gidan Isra’ila in kuma yi musu wannan. Zan sa mutanensu su yi yawa kamar tumaki,
38 Musa: Yelusaleme da ilia lolo nabe amoga gobele salasu hamoma: ne, sibi amoga nabaiwane ba: i. Amo defele, Isala: ili moilai bai bagade wali mugului diala, da fa: no dunu fi amoga nabaiwane ba: mu. Amasea, ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
yawansu ya yi kamar garken tumaki don hadaya a Urushalima a ƙayyadaddun lokuta bukukkuwarta. Haka biranen da suke kufai za su cika da ɗumbun mutane. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”