< Isigiele 28 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Dunu egefe! Daia hina bagade ema, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da ema amane sia: sa, amo ema adosima, ‘Di da gasa fifili, di da ‘gode’ dina: sia: sa. Di da ‘gode’ defele, dia fisu da: iya fili amola hano wayabo bagade huluane da dia fisu sisiga: sa, amo dina: di sia: sa. Di da ogogole,’ na da ‘gode’ sia: sa, be di da ‘gode’ hame. Di da osobo bagade dunu fawane.
“Ɗan mutum, ka faɗa wa mai mulkin Taya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Cikin alfarmar zuciyarka ka ce, “Ni allah ne; ina zama a kan kursiyin allah a tsakiyar tekuna.” Amma kai mutum ne ba allah ba, ko da yake ka ɗauka kana da hikima kamar allah.
3 Di da dia asigi dawa: su da Da: niele ea asigi dawa: su baligisa, amo dia dawa: sa. Di da dunu huluane ilia wamolegei hou ba: sa, amo disu dawa: lala.
Ka fi Daniyel hikima ne? Ba asirin da yake ɓoye a gare ka?
4 Dia dawa: lai amola hahamosu dawa: amoga hawa: hamobeba: le, di da gouli amola silifa bagade lale, bagade gagui agoane ba: sa.
Ta wurin hikimarka da ganewarka ka sami dukiya wa kanka ka kuma tara zinariya da azurfa cikin wuraren ajiyarka.
5 Di da bidi lasu hou hamobeba: le, muni baligili lalu. Di da dia bagade gagui hou dawa: beba: le, hidale dawa: lala.
Ta wurin dabararka mai girma cikin kasuwanci ka ƙara dukiyarka, kuma saboda dukiyarka zuciyarka ta cika da alfarma.
6 Be wali, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da amane sia: sa,’ Dia da dia dawa: lai da ‘gode’ ea dawa: lai defele gala dawa: beba: le,
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Domin ka ɗauka kai mai hikima ne, mai hikima kamar allah,
7 Na da ougi nimi bagade ha lai dunu dima doagala: musa: oule misunu. Ilia da dia liligi noga: iwane di da dia dawa: lai amola hahamosu dawa: amoga lai, amo huluane wadela: lesimu.
zan kawo baƙi a kanka, waɗanda suka fi mugunta cikin sauran al’ummai; za su zāre takubansu a kan kyakkyawar hikimarka su kuma ɓarke darajarka mai walƙiya.
8 Ilia da di medole legele, hano wayabo bagadega sanasimu.
Za su jefar da kai cikin rami, za ka kuwa yi muguwar mutuwa a tsakiyar tekuna.
9 Ilia da di famusa: masea, di da ‘na da gode’ sia: ma: bela: ? Amo esoha, di medole legesu dunu odagi gadenesea, di da ‘gode’ hame be osobo bagade dunu fawane esala, amo noga: le dawa: mu.
Za ka iya ce yanzu, “Ni allah ne,” a gaban waɗanda suka kashe ka? Za ka zama mutum kurum, ba allah ba, a hannuwan waɗanda suka kashe ka.
10 Di da wa: me ea bogoi amo defele, Gode Ea hou hame lalegagui ga fi dunu ilia lobo da: iya bogomu. Na, Ouligisudafa Hina Gode, da ilima amo hamoma: ne sia: beba: le, ilia da di medole legemu.”
Za ka yi mutuwar marar kaciya a hannuwan baƙi. Na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
11 Hina Gode da bu nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
12 “Dunu egefe! Daia hina bagade da dafamuba: le, gogolole dawa: ma. Na, Ouligisudafa Hina Gode, da amane sia: sa, amo ema adosima, ‘Di da musa: eno dunu dawa: digima: ne, moloidafawane esalu. Di da bagade dawa: su amola ayeligi da: da: loiwane ba: su esalu.
“Ɗan mutum, ka yi makoki domin sarkin Taya ka kuma ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ka kasance hatimin cikakke, cike da hikima da cikakke a kyau.
13 Di da Gode Ea ifabi amo Idini soge ganodini esalu. Di da igi ida: iwane gala gaga: si amo (lubi amola daimode, douba: se, belole, ganiliane, ya: seba, sa: faia, emelalede amola ganedi). Di da nina: hamoi liligi gouliga hamoi galu. Na da amo liligi dia hahamoi eso amoga digili i.
Ka kasance a Eden, a lambun Allah; aka yi maka ado da kowane dutse mai daraja, yakutu, tofaz, da zumurrudu, kirisolit, onis da yasfa, saffaya, turkuwoyis da beril. Tsare-tsare da shirye-shiryenka an yi su da zinariya ne; a ranar da aka halicce ka an shirya su.
14 Na da a: igele (amoga dunu da beda: i), di sosodo ouligima: ne, amogawi leloma: ne asunasi. Di da Na hadigi goumia esalu, nenema: gi igi ida: iwane dialebe amo ganodini golili ahoasu.
An shafe ka kamar kerub mai tsaro, gama haka na naɗa ka. Kana a tsattsarkan dutsen Allah; ka yi tafiya a tsakiyar duwatsun wuta.
15 Di da dia hahamoi eso amogainini moloidafa hou hamosu. Be di da bu wadela: i hou muni hamosu.
Ka kasance marar laifi cikin dukan hanyoyinka daga ranar da aka halicce ka sai da aka sami mugunta a cikinka.
16 Di da bidi lasu bagade hamobeba: le, bu ogogosu amola bidi hamoi hamosu. Amaiba: le, Na da di Na hadigi goumi amoga fadegai. Amola a: igele amo da di sosodo ouligi lelu, da di igi nenemigi sogebiga sefasi.
Ta wurin yawan kasuwancinka ka cika da rikici, ka kuma yi zunubi. Saboda haka na kore ka da kunya daga dutsen Allah, na kore ka, ya kerub mai tsaro, daga cikin duwatsun wuta.
17 Dia ba: su da isisima: goiba: le, di da hidale hamoi. Amola, eno dunu da dima nodoiba: le, di da gagaoui ba: i. Amaiba: le eno hina bagade dunu dawa: digima: ne, Na da di osobo gudu gisalugala: i. Ilia da amo sisasu ba: ma: ne.
Zuciyarka ta cika da alfarma saboda kyanka, ka kuma lalace hikimarka saboda darajarka. Saboda haka na jefar da kai zuwa ƙasa; na sa ka zama abin kallo a gaban sarakuna.
18 Di da wadela: ledafa bidi lasu hou hamobeba: le, dia nodone sia: ne gadosu sogebi huluane da ledo bagade ba: i. Amaiba: le, Na da dia moilai huluane laluga ulagisili, nene sa: i dagoi. Dunu huluane wali dima ba: sea, da nasubu fawane ba: sa.
Ta wurin yawan zunubanka da kasuwancinka na cuta ka ƙazantar da wuri mai tsarkinka. Saboda haka na sa wuta ta fito daga cikinka, ta cinye ka, na maishe ka toka a bisa ƙasa a kan idon dukan waɗanda suke kallonka.
19 Di da bu mae ba: ma: ne, asi dagoi. Amola fifi asi gala huluane da di dawa: i, amo da beda: gia: sa. Bai dima doaga: i hou da ilima doaga: sa: besa: le, ilia da beda: i.”
Dukan al’umman da suka san ka sun giggice saboda masifar da ta auko maka; ka zo ga mummunar ƙarshe ba za ka ƙara kasancewa ba har abada.’”
20 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
21 “Dunu egefe! Saidone moilai bai bagade amoma se ima: ne mimogoa diwaneya udidima!
“Ɗan mutum, ka fuskanci Sidon; ka yi annabci a kanta
22 Saidone fi ilima Na, Ouligisudafa Hina Gode da ilia hou olelema: ne amane sia: sa, amo adosima, ‘Saidone! Na da dia ha lai. Na da dima se bidi iasea, dunu eno da Nama nodomu. Na da di amo ganodini esala dunu ilima Na hadigi olelema: ne se bidi iasea, ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.
ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ina gāba da ke, ya Sidon, zan sami ɗaukaka a cikinki. Za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na zartar da hukunci a kanta na kuma nuna kaina mai tsarki a cikinta.
23 Na da dima olo iasimu. Amola Na hamobeba: le, maga: me da dia logo ganodini bagade a: iahoabe ba: mu. Eno dunu da la: di huluane amoga misini dima doagala: mu, amola dia fi dunu da medole legei dagoi ba: mu. Amasea, di da Na da Hina Gode dawa: mu.”
Zan aika da annoba a kanta in kuma sa jini ya zuba a titunanta. Kisassu za su fāɗi a cikinta, da takobi yana gāba da ita a kowane gefe. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.
24 Hina Gode da amane sia: i, “Fifi asi gala amo Isala: ili sisiga: i, ilia da Isala: ili fi amo higabeba: le, ilima se bagade iasu. Be ilia agoaiwane bu hamedafa hamomu. Amola ilia da Na da Ouligisudafa Hina Gode dawa: mu.”
“‘Mutanen Isra’ila ba za su ƙara kasance da mugayen maƙwabta waɗanda za su zama sarƙaƙƙiya masu zafi da ƙaya mai tsini ba. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
25 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Na da Isala: ili fi dunu amo fifi asi gala amoga, Na da ili afagogoi, amoga lale, ilia sogedafa buhagima: ne oule misunu. Amasea, fifi asi gala huluane da Na da Hadigi dawa: mu. Isala: ili fi dunu da ilia sogedafa amo Na da musa: Na hawa: hamosu dunu Ya: igobema i, amo ganodini esalumu.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da na tattara mutanen Isra’ila daga al’ummai inda suke a warwatse, zan nuna kaina mai tsarki a cikinsu a idon al’ummai. Sa’an nan za su zauna a ƙasarsu, wadda na ba wa bawana Yaƙub.
26 Ilia da amo ganodini hahawane gaga: lewane esalumu. Ilia da diasu gagumu amola waini efe sagamu. Ilia na: iyado fi dunu amo da ilima higasu, ilima Na da se bidi imunu. Amola Isala: ili fi da gaga: i dagoi ba: mu. Amasea, ilia da Na da ilia Hina Gode dawa: mu.”
Za su zauna a can lafiya su kuma gina gidaje su nome gonakin inabi; za su zauna lafiya sa’ad da zan zartar da hukunci a kan dukan maƙwabtansu da suka wulaƙanta su. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.’”

< Isigiele 28 >