< Isigiele 24 >

1 Eso nabuga amola oubi nabuga amola ode sesege ninia mugululi misi eso amoga, Hina Gode da nama amane sia: i,
A shekara ta tara, a wata na goma, a rana ta goma, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Dunu egefe! Wali eso ea doaga: i defei dedema! Bai wali eso, Ba: bilone hina bagade da Yelusaleme amoma muni doagala: mu.
“Ɗan mutum, ka rubuta wannan rana, wannan rana, domin sarkin Babilon ya yi ƙawanya wa Urushalima a wannan rana.
3 Na fi lelesu dunu ilima amo fedege sia: olelema. Na, Ouligisudafa Hina Gode da ilima amane sia: sa, ‘Gobele nasu gaga amo hano dili nabalesilalu, lalu didi da: iya ligisima.
Ka faɗa wa wannan gidan’yan tawaye wani misali ka kuma faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ka sa tukunyar dahuwa; ka sa ta a kan wuta ka kuma zuba ruwa a cikinta.
4 Hu dadamui noga: idafa amo ganodini salima. Ougia hu amola emo hu amola gasa dadamui noga: idafa sasalima.
Ka sa gunduwoyin nama a cikinta dukan gunduwoyi masu kyau, cinya da kafaɗa. Ka cika ta da waɗannan ƙasusuwa mafi kyau;
5 Sibi hu ida: iwane fawane salima. Gobele nasu gaga hagudu, lalu noga: le didima. Amalu, hano dubu heda: le, gasa amola hu sasali nadima: ma.”
ka kama mafi kyau daga cikin garken. Ka tara itace a ƙarƙashinta saboda ƙasusuwan; ka sa ta tafasa ka kuma dafa ƙasusuwan a cikinta.
6 Ouligisu Hina Gode da amane sia: sa, “Moilai bai bagade da fane legesu dunu amoga nabai gala, amola moilai bai bagade da wadela: lesi dagoi ba: mu. Amo da bua: iai gelabo doasasali gobele nasu gaga ilia da hamedafa dodofesu, amo defele ba: sa. Hu dadamui afae afae da amoga fadegabe, ebelei ba: sa.
“‘Gama wannan shi ne abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Kaito birnin nan mai zubar da jini, ga tukunya wadda take da tsatsa, wadda tsatsarta ba za tă fita ba! Ka fitar da shi gunduwa-gunduwa ba tare da jefa ƙuri’a a kansu ba.
7 Moilai amo ganodini, medole legesu bagadewane ba: su. Be amo heale da guluga hame dedeboi. Ilia da amo heale magufu da: iya soga: digi.
“‘Gama zubar da jini yana a tsakiyarta, ta zubar da shi a dutsen da yake a fili; ba tă zubar da shi a ƙasa ba, inda ƙura za tă rufe shi.
8 Na da amo heale amogawi yolesi. Bai amo wamolegemu Na higa: i. Maga: me sa: iba: le, dabe imunu gala.”
Don a zuga hasala a kuma yi sakayya na sa jininta a dutsen da ba a rufe ba, saboda kada a rufe.
9 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Fane legesu moilai bai bagade da wadela: mu. Na Nisu da lalu habele gaguli heda: mu.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Kaito birnin nan mai zubar da jini! Ni ma zan jibge itace da yawa.
10 Lalu habei eno gaguli misa! Lalu fulaboma! Hedolo nadima! Gasa gobema!
Ka tula gumagumai ka kuma ƙuna wuta. Ka dafa naman da kyau, kana haɗawa da yaji; ka kuma bar ƙasusuwan su ƙone.
11 Amasea, balasega hamoi gobele nasu ofodo gelabai amo gia: i lalu oso amo da: iya ligisili, nenowama: ma. Gobele nasu ofodo da bu nenowane ledo hame ba: ma: ne, agoane hamoma.
Sa’an nan ka sa tukunyan nan da babu kome a kan garwashi sai ta yi zafi har darmarta ta yi ja wur domin dattinta ya narke tsatsarta kuma ta ƙone.
12 Be ledo da hame dogasi dialebe ba: mu. Laluga dugimu da hamedei.
Ta gajiyar da dukan ƙoƙari; ba a fid da tsatsarta nan mai yawa ba, kai, ko a wuta ma.
13 Yelusaleme fi! Dilia wadela: i adole lasu hou da dili ledodafa hamoi dagoi. Dilia da Na ougi bagadedafa amo nababeba: le fawane fofoloi dagoi ba: mu.
“‘Yanzu ƙazantarki ita ce lalaci. Domin na yi ƙoƙari in tsabtacce ke amma ba ki tsabtattu daga ƙazantarki ba, ba za ki ƙara yin tsabta ba sai hasalata a kanki ya kwanta.
14 Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi. Na se imunu eso da doaga: i dagoi. Na da dilia wadela: i hou hame gogolemu amola dilima hame asigimu. Dilia wadela: i hou hamobeba: le, Na da dilima se bidi imunu.” Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.
“‘Ni Ubangiji na faɗa. Lokaci ya zo da zan aikata. Ba zan janye ba; ba zan ji tausayi ba, ba kuwa zan bari ba. Za a hukunta ki bisa ga hali da ayyukanki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
15 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
16 “Dunu egefe! Na da afae fawane fane, dia dogolegei uda amo dima samogemu. E da bogomu. Di da mae egane amola mae dini amola si hano mae sa: ili esaloma.
“Ɗan mutum, da farat ɗaya ina gab da ɗauke abin da idanunka suke jin daɗin gani. Duk da haka kada ka yi makoki ko ka yi kuka ko ka zub da hawaye.
17 Mae didigia: ma. Dia da: i dioi amo eno dunuma mae olelema. Dia emo salasu mae gisa: le fasili amola habuga mae gisa: le, amola mae gogolole masa. Dia odagi mae dedeboma amola ha: i manu amo didigia: su dunu da naha, amo di mae moma.”
Ka yi nishi shiru; kada ka yi makoki saboda matacciyar. Ka naɗa rawaninka ka kuma sa takalmanka a ƙafa; kada ka rufe sashen fuskarka daga ƙasa ko ka ci abincin da masu kuka sukan ci.”
18 Amalalu, hahabe, na da dunu ilima sia: dalu. Amo daeya na uda bogoi. Diahabe, na da Gode Ea adoi defele hamoi.
Da gari ya waye, sai na yi magana da mutane, da yamma kuwa matata ta rasu. Kashegari na yi yadda aka umarce ni.
19 Dunu ilia da nama amane adole ba: i, “Abuliba: le di da agoane hamosala: ?”
Sai mutane suka tambaye ni suka ce, “Ba za ka faɗa mana abin da waɗannan abubuwa suke nufi a gare mu ba?”
20 Amalalu, na da ilima amane sia: i,” Hina Gode da nama amane adoi,
Sai na ce musu, “Maganar Ubangiji ta zo mini cewa
21 ‘Isala: ili dunu ilima amane adosima, Dilia da Debolo Diasu amo ea gasaba: le nodosa. Dilia amo ba: musa: hanasa amola amo ba: la masusa: hanasa. Be Hina Gode da Debolo wadela: lesili, ledo agoane hamomu. Amola dilia sosogo ayeligi huluane da gegesu ganodini, medole lelegei dagoi ba: mu.
faɗa wa gidan Isra’ila, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gab da ƙazantar da wuri mai tsarkina, kagarar da kuke taƙama, abin da idanunku suke jin daɗin gani, abin faranta zuciyarku.’Ya’yanku maza da mata waɗanda kun bari a baya za su mutu ta wurin takobi.
22 Amasea, dilia da na hamobe defele hamomu. Dilia da dilia odagi hame dedebomu, amola ha: i manu didigia: su dunu ilia nasu, amoga dilia da hame manu.
Za ku kuma yi yadda na yi. Ba za ku rufe sashe ƙasa na fuskarku ko ku ci abinci da masu kuka sukan ci ba.
23 Dilia da emo salasu mae sanawane amola habuga mae figiliwane amola gogonomone diwane hame masunu. Dilia da wadela: i hou hamobeba: le, geloga: gia: mu, amola dilia dunu enoma gogonomomu.
Za ku naɗa rawunanku a kai ku sa takalmanku a ƙafafunku. Ba za ku yi kuka ko makoki ba amma za ku lalace saboda zunubanku ku kuma yi ta yin nishi.
24 Amasea, na da dilima dawa: digima: ne olelesu agoane ba: mu. Dilia da na hamoi huluane defele hamomu. Hina Gode da amane sia: sa, dilia amo hou huluane ba: sea, E da Ouligisudafa Hina Gode dawa: mu.’”
Ezekiyel zai zama alama gare ku; za ku yi daidai yadda ya yi. Sa’ad da wannan ya faru, za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.’
25 Hina Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Gasa bagade Debolo Diasu amoma ilia bagade nodosu, amola amoga hahawane nodone ba: musa: masu. Amo Na da ilima samogemu. Amola Na da ilia mano huluane sasamogemu.
“Kai kuma ɗan mutum, a ranar da zan ɗauke musu kagararsu, farin cikinsu da darajarsu, abin da idanunsu ke jin daɗin gani, abin da yake faranta musu zuciya, da kuka’ya’yansu maza da mata,
26 Amo esoga Na da agoane hamosea, dunu afae da amo wadela: su amoba: le hobeale ahoasea, da amo hou dima olelela misunu.
a ranan nan wanda ya tsere zai zo don yă ba ka labari.
27 Amo eso amo galawane, di da sia: dasu hou (amo di da musa: fisi) amo bu lale, ali da sia: sa: imu. Amo hamobeba: le, di da dunu ilima dawa: digima: ne olelesu agoane ba: mu, amola ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
A lokacin bakinka zai buɗe, za ka yi magana da shi ba kuwa za ka ƙara yin shiru ba. Ta haka za ka zama alama gare su, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.”

< Isigiele 24 >