< Isigiele 21 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Dunu egefe! Di Yelusaleme fi ilima mimogoa fofada: ma! Sogebi amoga dunu ilia ogogosu ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosa, amoma mimogoa fofada: ma. Isala: ili sogega sisane amane sia: ma,
“Ɗan mutum, ka kafa fuskarka gāba da Urushalima ka kuma yi wa’azi a kan wuri mai tsarki. Ka yi annabci gāba da ƙasar Isra’ila
3 ‘Na, Hina Gode, da dilima amane sia: sa, Na da dilima ha lai dunu esala. Na da Na gegesu gobihei duga: le gadole, dili huluane, noga: i amola wadela: i defele medole legemu.
ka faɗa mata, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce ina gāba da ke. Zan ja takobina daga kubensa in karkashe adalai da mugaye daga cikinki.
4 Na da dunu huluanedafa, ga (north) asili ga (south) esalebe, ilima Na gegesu gobiheiga gegemu.
Domin zan karkashe adalai da kuma mugaye, ba zan rufe takobina a kan kowa daga kudu zuwa arewa ba.
5 Dunu huluane da Na, Hina Gode, Na da Na gegesu gobihei amo duga: le gadole, bu hame salimu, amo ilia dawa: mu.
Sa’an nan duka mutane za su san cewa Ni Ubangiji na ja takobina daga kubensa; ba zai sāke koma kuma ba.’
6 Dunu egefe! Dia se baligili nababe dunu defele, gogonomoma. Gogolo nabi dunu defele, dunu huluane ba: ma: ne, gogonomoma.
“Saboda ka yi nishi, ɗan mutum! Yi nishi a gabansu da ajiyar zuciya da ɓacin rai.
7 Ilia da dia gogonomosu bai dima adole ba: sea, ilima se iasu bagade da misunuba: le, di da gogonomosa sia: ma. Amo se nabasu da doaga: sea, ilia da bagade beda: mu, ilia lobo da gadaiamu, ilia da nimi hame ba: mu, amola ilia muguni da yagugumu. Eso da doaga: i dagoi,” Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.
Kuma sa’ad da suka tambaye ka, ‘Me ya sa kake nishi?’ Sai ka ce musu, ‘Domin labarun da suke fitowa. Kowace zuciya za tă narke kowane hannu kuma ya gurgunta; kowane ruhu zai sume kowane gwiwa kuma ta rasa ƙarfi kamar ruwa.’ Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
8 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
9 “Dunu egefe! Ba: la: loma! Na, Hina Gode, Na sia: be amo dunuma adosisima, ‘Gegesu gobihei mei amola ela: mei diala.
“Ɗan mutum, yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “‘Takobi, takobi, wasasshe da kuma gogagge,
10 Gobihei da fane legemusa: debele mei. Amola ha: ha: na agoane ela: mene gala: ma: ne ela: mei. Na fi dunu da sisasu amola se iasu ea olelei, amo huluane hame nababeba: le, nodosu hamomu da hamedei.
wasasshe don kisa, gogagge har yana walwal kamar walƙiya! “‘Kada ku yi farin ciki, hukunci yana zuwa, domin kowa ya ƙi jin abin da na yi gargaɗi a kai.
11 Gobihei da giga: ne ela: mene gaguli lamusa: momagele legei dagoi diala. Amalu debele, giga: ne, medole legesu dunu ilia lobo da: iya ligisima: ne, momagei diala.
“‘An ba da wannan takobi don a goge, don a kama da hannu; an washe shi aka kuma goge, shiryayye don a yi kisa da shi.
12 Dunu egefe! Gogolole ha: gi dima! Amo gobihei da Na dunu amola Isala: ili ouligisu dunu huluane, ili medole legema: ne diala. Ili amola Na dunu huluane eno amola da gilisili medole legei dagoi ba: mu. Di da heawini se bagade nababeba: le, dia bida: gia lulufugima.
Ka yi kuka ka yi makoki, ɗan mutum, gama yana gāba da dukan sarakunan Isra’ila. An jefa su ga takobi tare da jama’ata. Saboda haka ku buga ƙirjinku.
13 Na da Na dunuma adoba: sa. Amola ilia da sinidigimu higasea, amo sia: i liligi huluane da ilima doaga: mu.
“‘Gwaji tabbatacce zai zo. Kuma a ce sandan Yahuda, wanda takobi ya ƙi, ya ci gaba? In ji Ubangiji Mai Iko Duka.’
14 Dunu egefe! Na gasa bagade sia: Yelusaleme fi ilima adosima! Dia lobo fama! Amasea, gegesu gobihei sedade da eno fane, eno fane, fananumu. Amo gegesu gobihei da medole legema: ne, amola dunu beda: gia: ma: ne hamosu dawa:
“Saboda haka fa, ɗan mutum ka yi annabci ka kuma tafa hannuwanka. Bari takobi ya yi sara sau biyu, har sau uku ma. Takobin kisa ne, takobi ne don kisa mai girma, zai kewaye su a kowane gefe.
15 Amo gegesu gobihei ea hamobeba: le, Na fi dunu da beda: igia: sa amola dafasa. Na da gobihei amo da ha: ha: na agoane gagala: sa, amola medole legemusa: momagei dagoi, amoga ilia moilai amoma magagisa.
Domin zukata su narke da yawa kuma su fāɗi, na tsai da takobin kisa a dukan ƙofofinsu. Kash! A sa ya haska kamar walƙiya, ana riƙe da shi don kisa.
16 Gobihei mei! Di da dia lobodafadili, amola fofadidili ele galu damuma! Di da habodili delegisia, amo defele damuma.
Ya takobi, yi sara zuwa dama ka yi kuma zuwa hagu, duk inda aka juya ka.
17 Na da Na lobo famu, amasea Na ougi da gumi ba: mu. Na, Hina Gode da sia: i dagoi.”
Zan tafa hannuwana, fushina kuwa zai sauka. Ni Ubangiji na faɗa.”
18 Hina Gode da nama amane sia: i,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
19 “Dunu egefe! Ba: bilone hina bagade dunu da ea gobihei gaguli misa: ne, logo aduna ilegema. Ela da soge afadafa amoga hemomu. Logo da sagulufai galea, amogai dawa: digisu ifa bugima.
“Ɗan mutum, ka nuna hanyoyi biyu inda takobin sarkin Babilon zai bi, duka biyun su fara daga ƙasa guda. Ka kafa shaida inda hanyar za tă rabu zuwa cikin birni.
20 Logo afae da Ba: bilone hina bagade dunu amoma A: mounaide moilai bai bagade La: ba amoga ahoasu logo olelemu, amola eno da Yuda fi ilia moilai bai bagade Yelusaleme gasa bagade gagili sali, amoga ahoasu olelemu.
Ka nuna hanya guda wadda takobi zai fāɗo wa Rabba ta Ammonawa ɗayan kuma da zai fāɗo a kan Yahuda da kuma Urushalima mai katanga.
21 Ba: bilone hina bagade dunu da logo sagulufaia, dawa: digima: ne ifala dafulili lela. E da ea logo masunu dawa: ma: ne, ea dadi fofoga: sa. E da ea ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima adole ba: sa. E da gobele salasu ohe ea habe abedesa.
Gama sarkin Babilon zai tsaya a mararrabar hanya, a inda hanyar ta rabu biyu, don yă yi duba. Zai jefa ƙuri’a da kibiyoyinsa, zai nemi shawarar gumakansa, zai bincike hanta.
22 Waha! Ea lobodafa da sou amoga ‘Yelusaleme’ dedei, amo gagui dialebe ba: sa. Amo da ema agoane olelesa. E da Yelusaleme amoga asili, ifa damui dou sosu amoga logo ga: su muguluma: ne, amola gegemusa: gini bulalisu, amola osobo gasa: gala: su, amola gegesu adobo dogosu, hamoma: ne olelesa.
A hannunsa na dama ƙuri’a don Urushalima za tă fito, inda zai kafa dundurusai, ya ba da umarni kisa, a yi kururuwar yaƙi, a kafa dundurusai a kan ƙofofi, a gina mahaurai a kuma yi ƙawanya.
23 Yelusaleme fi dunu da musa: Ba: bilone hina bagade ema gousa: su ilegeiba: le, e da Yelusaleme amoma doagala: mu sia: , amo ilia da ogogosuyale dawa: mu. Be amo ba: la: lusu da ilia wadela: i hou hamoi ili dawa: digima: ne, amola ilia huluane da enoga doagala: le fedei dagoi ba: mu, amo olelema: ne misi.
Zai zama kamar duban ƙarya ne ga waɗanda suka yi rantsuwar yin masa biyayya, amma zai tunashe su game da laifinsu ya kuma kama su.
24 Na, Ouligisudafa Hina Gode, da amane sia: sa, ‘Dilia wadela: i hou musa: wamolegei dialu, wali dunu huluane ba: ma: ne odagia ba: sa. Dilia hamobe huluane da dilia wadela: i hou olelesa. Dilia dafawanedafa wadela: idafa hamoiba: le, Na da dilima fofada: ne, se iasu imunu gala. Na da dilia ha lai dunuma dili iagamu.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin ku mutanen nan kun tuna da laifinku ta wurin tawaye, kun kuma bayyana zunubanku cikin dukan abin da kuke yi, domin kun yi haka, za a kama ku.
25 Di, wadela: idafa, hadigi hame, Isala: ili hina bagade dunu! Na da dima bogoma: ne se bidi imunu.
“‘Ya kai ƙazantaccen mugu, yerima Isra’ila, wanda kwanansa ta zo, wanda lokacin hukuncinsa ya cika fal,
26 Na, Ouligisudafa Hina Gode, da sia: i dagoi. Dia gouliga hamoi habuga, amola abulaga hamoi habuga, gisa: le fasima. Waha hou da afadenene, musa: agoane bu hame ba: mu. Na da hame gagui dunu, ilia soge gasawane ouligima: ne, gaguia gadomu. Na da wali gasa fi ouligisu dunu amo fadegale fasili, ilia da gudu sa: i dagoi ba: mu.
ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ka kunce rawanin, ka ɗauke rawanin nan. Ba zai zama kamar yadda yake ba. Za a ɗaukaka ƙasƙantacce, amma a ƙasƙantar da mai girma.
27 Gugunufinisisu! Dafawane! Yelusaleme da wadela: lesi dagoi ba: mu! Na da amo wadela: lesimu. Be dunu amo Na da e Yelusaleme fi ilima se ima: ne ilegei, amo da doaga: sea fawane amo hou ba: mu. Amasea, Na da Yelusaleme ema iagamu.
Hallaka! Hallaka! Zan hallaka shi! Ba za a maido da shi ba sai ya ga ainihin mai shi; gare shi zan bayar da shi.’
28 “Dunu egefe! Ba: la: loma! Di, A:mounaide dunu (amo da Na fi Isala: ili dunuma gadesa) ilima Na gasa bagade sia: adosima. Amane sia: ma, ‘Gegesu gobihei bagade da dili wadela: lesimusa: momagei diala. E da medole legemusa: , amola ha: ha: na agoane nene gagala: musa: , ela: mei diala.
“Kai kuma, ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa game da Ammonawa da kuma zarginsu. “‘Takobi, takobi, an ja don kisa, an goge don cinyewa yana haske kamar walƙiya!
29 Esala ba: su dilia ba: lala, amo da ogogosa. Amola dia ba: la: lusu da ogogosa. Dilia da wadela: idafa, amola dilia wadela: mu eso da mana. Fedege agoane, gegesu gobihei bagade da dilia galogoa hedofamu.
Duk da wahayin ƙarya game da kai, duban ƙarya game da kai, za a sa shi a wuyan mugaye waɗanda za a kashe, waɗanda kwanansu ta zo, waɗanda lokacin hukuncinsu ya cika fal.
30 Bu mae gegema: ne, dilia gegesu gobihei hina: salasuga sanasima. Na da dilia hahamoi soge amola dilia lalelegei soge amoga dilima fofada: mu.
“‘Ka mai da takobi a kubensa. A inda aka halicce ka, a ƙasar kakanninka, zan hukunta ka.
31 Na da lalu agoane, Na ougi se bidi imunu, amola dilia da amo se nabimu. Amola Na da dili sa: digini fasu dawa: dunu, amo dili wadela: lesima: ne iagamu.
Zan zub da hasalata a kanka in hura maka wutar fushina; Zan ba da kai a hannun mugayen mutanen da suka gwanince a hallakarwa.
32 Dilia da laluga gugunufinisi dagoi ba: mu. Dilia sogedafa amo ganodini, eno dunu da dili medole legemu. Amola, dunu enoga dili bu hame dawa: lumu. Bai Na, Hina Gode da sia: i dagoi.’”
Za ka zama itacen wuta, za a zub da jininka a ƙasarka, ba za a ƙara tuna da kai ba; gama Ni Ubangiji na faɗa.’”

< Isigiele 21 >