< Isigiele 17 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Dunu egefe! Isala: ili dunuma fedege sia: olelema.
“Ɗan mutum, ka shirya kacici-kacici ka faɗa wa gidan Isra’ila misali.
3 Amo fedege sia: da Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: ilima olelesa. ‘Buhiba bagade ea hinabo nina: hamoi amola ea ougia dalegagili gale, esalebe ba: i. E da hagili asili, Lebanone Goumi da: iya, dolo ifa balu fi.
Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa babbar gaggafa mai manyan fikafikai, dogayen gasusuwa da gasusuwa da yawa masu launi iri-iri ta zo Lebanon. Ta cire kan al’ul,
4 E da amo gaguli asili, bidi lasu soge amoga asili, bidi lasu dunu ilia moilai bai bagade ganodini ligisi.
ta karya kan tohonsa da yake can bisansa ta kai ƙasar ciniki, inda ta shuka shi a birnin’yan kasuwa.
5 Amalalu, e da hawa: a:le gaguli, asili, Isala: ili nasegagi soge, hano dialoba, amo heda: ma: ne bugi.
“‘Ta ɗebi waɗansu irin ƙasarku ta sa a ƙasa mai taƙi. Ta shuka shi kamar itacen wardi kusa da ruwa mai yawa,
6 Amo hawa: bugi da heda: le, waini efe gudu magufalesi. Ea amoda da heda: le, buhiba esalebe amoga doaga: musa: heda: i. Amola ea difi da gududafa sa: i. Waini efe da amoda amola lubi, amoga dedeboi dagoi ba: i.
ya kuwa yi toho ya zama kuringa gajeruwa mai yaɗuwa. Rassanta suka tanƙwasa wajen gaggafar, amma saiwoyinta suka zauna a ƙarƙashinta. Ta haka ta zama kuringa, ta yi rassa ta kuma fid da ganyaye.
7 Buhiba bagade eno, ea ougia da bagade amola ea hinabo da dialui ba: i. Amalalu waini efe ea difi da ema soyasi, amola ea lubi da ema da: lasi. Waini efe da ea bugi soge da hano fonobahadi fawane gala dawa: i. Amaiba: le, waini efe da buhiba ema hano eno ima: ne dawa: i galu.
“‘Akwai kuma wata babbar gaggafa mai manyan fikafikai da gashi mai yawa. Kuringan nan ta tanƙwasa saiwoyinta zuwa wajen wannan gaggafa daga inda aka shuka ta, ta kuma miƙe rassanta wajenta don gaggafar ta yi mata banruwa.
8 Be waini efe ea bugi soge da nasegagi, amola hano galebe soge, amo bugi noga: le heda: le, fage bagohame legema: ne defele galu.
An shuka ta a ƙasa mai kyau kusa da ruwa mai yawa don tă yi rassa masu yawa, ta ba da’ya’ya ta kuma zama kuringa mai daraja.’
9 Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode da amane adole ba: sa, ‘Amo waini efe da noga: le heda: ma: bela: ? Musa: buhiba ba: i da amo a: le fasili, fage faili fasili, amola amoda bioma: ne damuni fasima: bela: ? Gasa hamedei dunu o gasa hame fifi asi gala da amo a: le fasimu, defele ba: mu.
“Ka gaya musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wannan za tă ci gaba? Ba za a tumɓuke ta a kuma kakkaɓe’ya’yanta don ta bushe ba? Dukan sababbin tohonta za su bushe. Ba sai da hannu mai ƙarfi, ko kuwa da yawan mutane za a tumɓuke ta daga saiwoyinta ba.
10 Dafawane! Amo waini efe da bugi dagoi. Be fo gusudili mabe da e fusia, e da bioma: bela: ? E da ea bugi sogebi amogawi bioma: bela: ?
Ko da an sāke shuka ta, za tă yi amfani ne? Ba za tă bushe gaba ɗaya sa’ad da iskar gabas ta hura ba, tă bushe a ƙasar da ta yi girma?’”
11 Hina Gode da nama amane sia: i,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
12 “Amo odoga: su dunu ilia amo fedege sia: ea ba: i dawa: bela: le, ilima adole ba: ma. Ilima amane adoma, Ba: bilone hina bagade da Yelusalemega misini, Yuda hina bagade amola ea eagene ouligisu dunu bu Ba: bilone sogega afugili oule asi.
“Ka faɗa wa gidan’yan tawayen nan, ‘Ba ka san abin da waɗannan abubuwa suke nufi ba?’ Ka faɗa musu cewa, ‘Sarkin Babilon ya tafi Urushalima ya tafi da sarkinta da kuma manyan garinta, ya dawo da su Babilon.
13 E da hina bagade ea sosogo fi dunu afae lale, ema gousa: su hamoi. E da gasa bagade sia: beba: le, amo dunu da ema mae fisili, fa: no bobogemu sia: i. Ba: bilone hina bagade da Yuda mimogo dunu gagulaligi.
Sa’an nan ya ɗauki wani daga iyalin sarauta ya yi yarjejjeniya da shi, ya sa shi ya yi rantsuwa. Ya kuma tafi da shugabannin ƙasar,
14 Yuda dunu da bu wa: legadole, ema gegesea o gousa: su hamoi amo fisia, e da amo gagulaligi dunu medole legemusa: sia: i.
don a raunana masarautar, kada tă ƙara tashi, amma ta tsaya dai kan cika yarjejjeniyarsa.
15 Be Yuda hina bagade da odoga: le, sia: alofele iasu dunu amo Idibidi sogega, hosi amola gegesu dunu lama: ne, asunasi. E da agoane hamomu da defeala: ? E da gousa: su fi dagoiba: le, se bidi iasu ba: mu.
Amma sarkin nan ya yi tawaye a kan sarkin Babilon ta wurin aika jakadunsa zuwa Masar don a ba shi dawakai da sojoji masu yawa. Zai ci nasara? Shi da ya yi wannan abu zai tsira? Zai iya taka yarjejjeniya har ya tsere?
16 Na, Ouligisudafa Fifi Ahoanusu Hina Gode, Na da dafawane sia: sa! Amo Yuda hina bagade da Ba: bilone soge ganodini bogomu. Bai e da ea dafawane sia: i gua: su, amola gousa: su e da Ba: bilone hina bagade (amo da e Yuda soge ouligima: ne hina bagade ilegei) amoma hamoi bu fi dagoi.
“‘Muddin in raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zai mutu a Babilon, a ƙasar sarkin nan da ya naɗa shi, domin bai cika rantsuwa da alkawarin da ya yi ba.
17 Idibidi hina bagade ea gegesu dunu gilisisu da gasa bagade. Be Ba: bilone gegesu dunu da Yelusaleme fi dunu medole legema: ne, gegesu hagali dogosea, amola moi mogosa heda: su hamosea, Idibidi hina bagade da ili gaga: mu hamedei ba: mu.
Fir’auna da yawan sojojinsa da kuma yawan jama’arsa ba zai zama da taimako gare shi a yaƙi ba, sa’ad da sarkin Babilon zai gina mahaurai ya kuma yi ƙawanya don yă hallaka rayuka masu yawa.
18 E da ea dafawane ilegele sia: i, amola gousa: su hamoi amo fi dagoi. Amo huluane hamobeba: le, e da hobeale masunu hamedei ba: mu.”
Bai cika rantsuwa ba ta wurin take alkawari. Domin sarkin Isra’ila ya ƙulla alkawari ya kuma aikata dukan waɗannan abubuwa, ba zai tsira ba.
19 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Na da Fifi Ahoanusu Hina Gode amola Na da dafawane sia: sa, e da gousa: su Na Dioba: le dafawane dialoma: ne sia: i, amo fiba: le, Na da ema se bidi imunu.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce muddin ina raye, zan nemi hakkin rantsuwata da ya ƙi cikawa da kuma alkawarin da ya take.
20 Na da fedege agoane, e sa: ima: ne, efe gelesimu. Na da e Ba: bilone sogega oule asili, amogai ema se bidi imunu. Bai e da Na sia: defele hame hamosa.
Zan kafa masa tarkona, zai kuma fāɗi a tarkona. Zan kawo shi a Babilon in kuma hukunta shi a can domin ya yi mini rashin aminci.
21 Ea baligili noga: i dadi gagui dunu da gegenana bogomu, amola hame bogoi esalebe da afagogole fasi dagoi ba: mu. Amasea, dilia da, Na, Hina Gode da sia: i dagoi, amo dawa: mu.”
Dukan sojojinsa zaɓaɓɓu za a kashe su da takobi, za a kuma watsar da waɗanda suka ragu ko’ina. Ta haka za ku san cewa Ni Ubangiji na faɗa.
22 Ouligisu Hina Gode da amane sia: sa, “Na da dolo ifa sedade amo ea balu asaboi hedofale, goumi sedade amo da: iya sagamu.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan cire toho a kan itacen al’ul da yake can bisa in shuka; zan kuma karya ƙanƙanin reshe daga can bisan tohon in shuka a dutse mai tsayi.
23 Na da Isala: ili ea sedadedafa goumi da: iya sagamu. Ifa da heda: le, amoda afufuli, dulu legele, ifi ida: iwane ba: mu. Sio fi huluane da amo ea ougiha esalumu.
A ƙwanƙolin dutsen Isra’ila zan shuka shi; zai yi rassa yă ba da’ya’ya yă kuma zama al’ul mai daraja. Tsuntsaye iri-iri za su yi sheƙa a cikinsa; za su sami mafaka a inuwar rassansa.
24 Ifa huluane soge ganodini lefulubi, da Na da Hina Gode dawa: mu. Na da ifa sedade aba sala. Amola Na da ifa nono bu heda: le alema: ne hamosa. Na da ifa gahe bioma: ne hamosa amola bioi ifa bu gahegima: ne hamosa. Na, Hina Gode, da sia: i dagoi. Na da Na hamoma: ne sia: i defele dafawane hamomu.”
Dukan itatuwan jeji za su san cewa Ni Ubangiji ne mai sa manyan itatuwa su zama ƙanana in kuma sa ƙananan itatuwa su zama manya. Nakan sa ɗanyen itace ya bushe, busasshen itace kuma ya zama ɗanye. “‘Ni Ubangiji na faɗa, zan kuma aikata.’”

< Isigiele 17 >