< Isigiele 14 >

1 Isala: ili ouligisu dunu mogili da Hina Gode Ea hanai bai dawa: musa: , nama adole ba: musa: misi.
Waɗansu dattawan Isra’ila suka zo wurina suka zauna a ƙasa a gabana.
2 Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
3 “Dunu egefe! Amo dunu da ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima fa: no bobogei dagoiba: le, wadela: i hou bagade hamosa. Di adi dawa: bela: ? Na da ilima bu adole ima: bela: ? Hame mabu!
“Ɗan mutum, waɗannan mutane sun kafa gumaka a cikin zukatansu suka sa mugayen abubuwan sa tuntuɓe a gabansu. Zan bar su, su taɓa nemi ni?
4 Wali ilima sia: ma! Na, Ouligisu Hina Gode, Na sia: ilima amane adosima, ‘Nowa Isala: ili dunu da ogogosu ‘gode’ liligi ilima fa: no bobogebeba: le, wadela: le hamosea, amola bu balofede dunudafa amoma adole ba: musa: dawa: sea, amo dunuma Na da hina: ogogosu ‘gode’ loboga hamoi ilima adole imunu defele, ema adole imunu.
Saboda haka ka yi musu magana ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da wani mutumin Isra’ila ya kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuma sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina game da babban bautar gumakarsa.
5 Isala: ili fi dunu huluane da ogogosu ‘gode’ ilima fa: no bobogebeba: le, Na hou yolesi. Be ilia da sinidigili, Nama bu dogolegemusa: , Na da amo defele ilima adole imunu.
Zan yi haka don in sāke ƙame zukatan mutanen Isra’ila, waɗanda duk suka yashe ni don gumakansu.’
6 Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na sia: Isala: ili dunuma amane olelema, ‘Sinidigima! Dilia wadela: idafa loboga hamoi ogogosu ‘gode’ yolesima.
“Saboda haka ka faɗa wa gidan Isra’ila cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ku tuba! Ku juyo daga gumakanku ku kuma furta dukan ayyukanku masu banƙyama!
7 Isala: ili dunu afae o ga fi dunu amo da Isala: ili fi ganodini esala, amo da Na yolesili, ogogosu ‘gode’ ilima fa: no bobogesea, amola fa: no balofededafa ema adole ba: sea, Na, Hina Gode da amo dunuma bu adole imunu agoane;
“‘Duk sa’ad da mutumin Isra’ila ko baƙo mai zama a Isra’ila ya rabu da ni ya kuma kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuna sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi don yă neme ni, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina.
8 Na da ema ha lamu. Na da eno dunu ilia dawa: digima: ne, ema se imunu. Na da Na fi dunu ilima, e fadegamu. Amasea, Na da Hina Godedafa, amo dilia da dawa: mu.
Zan yi gāba da mutumin in kuma sa ya zama misali da kuma abin karin magana. Zan ware shi daga mutanena. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
9 Ogogosu balofede dunu da ea fi dunuma ogogole adole iasea, Na da ea asigi dawa: su olelebeba: le, e da ogogosu sia: sa. Na da amo dunu Isala: ili fi ilima fadegamu.
“‘In kuma aka ruɗi annabin har ya yi annabci, Ni Ubangiji na rinjayi wannan annabi, zan kuma miƙa hannuna gāba da shi in hallaka shi daga cikin mutanena Isra’ila.
10 Ogogosu balofede dunu, amola nowa dunu da ema bai adole ba: sea, ela galu da se dabe iasu defele ba: mu.
Za su ɗauki hakkin laifinsu annabin zai zama mai laifi daidai da wanda ya zo neman shawararsa.
11 Isala: ili dunu da Na yolesisa: besa: le, amola wadela: i hou hamobeba: le, ledo agoai ba: sa: besa: le, Na da ilima amo se imunu. Isala: ili dunu da Na fidafa esalumu da defea, amola Na da ilia Gode esalumu.” Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
Sa’an nan mutanen Isra’ila ba za su ƙara kauce daga gare ni ba, ba kuwa za su ƙara ƙazantar da kansu da dukan zunubansu ba. Za su zama mutanena, ni kuma zan zama Allahnsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
12 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
13 “Dunu egefe! Fifi asi gala afae da Na yolesili, amola wadela: i hou hamosea, Na da na lobo molole gale, amola ilia ha: i nasu logo hedofamu.
“Ɗan mutum, in wata ƙasa ta yi mini zunubi ta wurin rashin aminci na kuma miƙa hannuna gāba da ita don in toshe hanyar samun abincinta na kuma aika da yunwa a kanta na kashe mutanenta da dabbobinta,
14 Be amomane dunu Nowa, amola Da: niele, amola Yoube, ilia da amogai esala ganiaba, be ilia hou ida: iwane da eno dunu hame gaga: la: loba, be ilila: esalusu fawane gaga: la: loba.” Ouligisu Hina God da sia: i dagoi.
ko da waɗannan mutum uku Nuhu, Daniyel da kuma Ayuba suna a cikinta, za su iya ceton kansu ne kawai ta wurin adalcinsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Hina Gode da eno amane sia: i, “Amama: bela: ? Na da dunu huluane fane legema: ne nimi bagade sigua ohe asunasima: bela: ? Soge huluane da sigua ohega nabaiba: le, dilia da sogega masunu beda: mu.
“Ko kuwa in na aika da namun jeji su ratsa cikin wannan ƙasa suka kuma bar ta babu yaro, ta kuma zama kufai har babu wanda zai ratsa cikinta saboda namun jeji,
16 Amola amomane, amo dunu udiana da amoga esala ganiaba, (Na, Ouligisudafa amola Fifi Ahoanusu Hina Godedafa, Na da sia: sa) ilia da ilia manodafa amo gaga: musa: hame dawa: laloba. Ilia da ilila: musu gaga: mu fawane dawa: la: loba. Amola soge huluane da wadela: lesi dagoi ba: la: loba.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da ma waɗannan mutum uku suna a cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto, amma ƙasar za tă zama kufai.
17 O amama: bela: ? Na da amo soge ganodini gegema: ne gasa bagade gegesu liligi iasili, amoga ilia da gegesea, dunu amola ohe fi esalebe da huluane bogogia: le ebelemu.
“Ko kuma in na kawo takobi a kan wannan ƙasa na kuma ce, ‘Bari takobin ya ratsa cikin dukan ƙasar,’ na kuma kashe mutanenta da dabbobinsu,
18 Amola amo dunu udiana (Nowa, amola Da: niele, amola Yoube) da esala ganiaba, (Na Ouligisudafa Hina Gode, amola Fifi Ahoanusu Hina Gode da amane sia: sa), ilia da ilia manodafa gaga: mu hame dawa: la: loba, be ilila: musu gaga: mu fawane dawa: la: loba.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da waɗannan mutum uku suna cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto.
19 Be Na da ougiba: le, amo fifi asi gala ili hamoi amoga ilima olo momadela ahoasea amola dunu amola ohe bagohame bogogia: sea,
“Ko kuma in na aika da annoba a cikin wannan ƙasa na kuma yi fushi a kanta ta wurin kisa, ina kisan mutanenta da dabbobinsu,
20 Nowa amola Da: niele amola Yoube da amogai esala ganiaba, (Na, Ouligisu Hina Gode, Ouligisudafa Hina Gode da dafawane sia: sa), ilia da ilia manodafa gaga: musa: hame dawa: la: loba. Be ilila: hou noga: i hamobeba: le, ili fawane gaga: i dagoi ba: la: loba.”
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da Nuhu, Daniyel da Ayuba suna a cikinta, ba za su iya ceton ɗansu ko’yarsu ba. Za su iya ceton kansu ne kaɗai ta wurin adalcinsu.
21 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: na, “Na da Na baligili se iasu biyaduyale gala amo Yelusaleme fi ilima iasimu. Amo da gegesu, amola ha: su amola sigua ohe fi gasonasu amola ologia: su. Amoga dunu amola ohe da defele bogogia: mu.
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa balle fa sa’ad da na aika wa Urushalima da hukuntaina guda huɗu masu zafi takobi da yunwa da namun jeji da annoba don su kashe mutanenta da dabbobinsu!
22 Be Yelusaleme fi dunu mogili da mae bogole esalebe ba: mu. Amola dunu mano amola uda mano gaga: i, ilia da dima masea, di da ilia hou ba: ma. Ilia da wadela: idafa, di da ba: mu. Amasea, se iasu Na da Yelusaleme fi amo iasi da moloidafa, amo di da dawa: mu.
Duk da haka za a sami mutanen da za su ragu’ya’ya maza da matan da za a fitar daga cikinta. Za su zo wurinka, kuma sa’ad da ka gan halinsu da ayyukansu, za ka ta’azantu game da bala’in da na kawo a kan Urushalima kowane bala’in da na kawo a kanta.
23 Amasea, hou huluane Na hamoi amo da bai gala, di da dawa: mu.” Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
Za ka ta’azantu sa’ad da ka ga halinsu da kuma ayyukansu, gama za ka san cewa ban aikata wani abu a cikinta ba dalili ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”

< Isigiele 14 >