< Isigiele 13 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Dunu egefe! Di ogogosu Isala: ili ‘balofede’ dunu (amo da ilila: asigi dawa: suga ba: la: la) ilima gasa bagadewane sia: ma. Ilia da Hina Gode Ea sia: nabima: ne, sia: ma!”
“Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji!
3 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Amo gagaoui ‘balofede’ dunu da wadela: lesi dagoi ba: mu. Ilia da ilila: asigi dawa: suga ba: la: la.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake faɗa, Kaiton wawaye annabawan da suke bin ruhunsu kuma ba su ga kome ba!
4 Isala: ili dunu! Dilia ‘balofede’ dunu da fogisi amo moilai mugului amo ganodini esalebe defele, hamedei liligi agoai.
Annabawanki, ya Isra’ila, suna kama da diloli a kufai.
5 Moilai gagoi da goudane sa: i dagoi, be ilia da amo hame sosodo ouligisa. Ilia da amo gagoi dobea dusa: le bu hame gagusa. Amaiba: le, Hina Gode Ea eso doaga: sea, gegesu masea, Isala: ili da gaga: mu hamedei ba: mu.
Ba ku haura don ku rushe katanga don ku gyara gidan Isra’ila saboda ya tsaya daram a yaƙi a ranar Ubangiji ba.
6 Ilia esala ba: su da ogogosu, amola ilia hobea misunu hou ba: la: lusu da ogogosu. Ilia da ilia sia: da Na sia: i olelebe amo ogogole sia: sa. Be Na da amo dunu hame asunasi. Be ilia da giadofale, ilia ba: la: lusu da dafawane ba: mu dawa: lala.
Wahayoyinsu ƙarya ne suna yin dubansu na ƙarya ne. Sukan ce, Ubangiji ya furta, alhali kuwa Ubangiji bai aike su ba; duk da haka sukan sa zuciya ga cikawar maganarsu.
7 Na da ilima amane sia: sa, ‘Dilia esala ba: su da ogogosu amola dilia hobea misunu hou ba: la: lusu da ogogosu. Amo sia: da Na sia: i liligi, dilia ogogole sia: sa. Be Na da dilima hamedafa sia: i.’
Ba ku ga wahayin ƙarya kuka kuma faɗa yin duban ƙarya sa’ad da kuka ce, “Ubangiji ya furta,” ko da yake bai yi magana ba?
8 Amaiba: le, Ouligisu Hina Gode da ilima amane sia: sa, ‘Dilia sia: da ogogosu amola dilia esala ba: su da ogogosu. Na da dilima ha lai gala.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa saboda maganganunku na ƙarya da wahayinku na ƙarya, ina gāba da ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
9 Na da dili ogogosu ba: la: lusu dunu dilima gadenenewane se dabe imunu. Na fi dunu da hou ilegemusa: gilisisia, dilia da amoga hame gilisimu. Na da Isala: ili dunudafa ilia dio dedesea, dilia dio da amo ganodini hame ba: mu. Dilia da dilia sogega hamedafa buhagimu. Amasea, Na da Ouligisudafa Hina Gode, amo dilia da dawa: mu.’
Hannuna zai yi gāba da annabawan da suke ganin wahayin ƙarya suna kuma yin duban ƙarya. Ba za su kasance cikin taron mutanena ba, ba kuwa za a rubuta su a littafin gidan Isra’ila ba, ba za su shiga ƙasar Isra’ila ba. Ta haka za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
10 Ogogosu ba: la: lusu dunu da hou huluane da noga: i amane sia: sa. Be ilia da Na fi dunuma ogogosa. Bai hou da noga: i hame. Fedege agoane, Na fi da igi hohogoloi hame madelagi, amoga gagole hamoi. Amola ogogosu balofede dunu da amoga misini, ahea: iai ulasuga ulasi.
“‘Domin sun ɓad da mutanena, suna cewa, “Salama,” sa’ad da ba salama, kuma saboda, sa’ad da ana gina katanga marar ƙarfi, sukan shafe ta da farar ƙasa,
11 Ogogosu balofede dunuma adoma, ‘Dilia gagoi da mugululi sa: imu. Na da gibu bagade iasimu. Mugene da amo da: iya sa: imu, amola gasa bagade fo da amo damana fulabomu.
saboda haka ka faɗa wa waɗanda suka shafe da farar ƙasa cewa za tă fāɗi. Ruwan sama zai sauko da rigyawa, zan kuma aika da ƙanƙara, kuma babbar iska za tă ɓarke.
12 Gagoi da agele sa: imu. Amola dunu huluane ilia da ahea: iai ulasu da hamedei liligi sia: mu.”
Sa’ad da katangar ta fāɗi, mutane ba za su tambaye ku ba cewa, “Ina shafen farar ƙasar da kuka yi mata?”
13 Ouligisudafa Hina Gode da wali agoane sia: sa, “Na da ougiba: le, fo bagade, amola gibu bagade amola mugene amo gagoi wadela: ma: ne, iasimu.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a cikin hasalata zan saki babbar iska, kuma cikin fushina zan tura ƙanƙara kuma rigyawan ruwan sama zai sauko da fushin hallaka.
14 Na da agoane hamomu. Na da gagoi ilia ulasuga ulasi, amo goudane, igi ea bai da igi eno amo da: iya dialebe hame ba: mu. Amo gagoi da mugululi sa: ili, dili huluane medole legemu. Amasea, dunu huluane da Na da Hina Godedafa, amo dawa: mu.
Zan rushe katangar da kuka shafe da farar ƙasa zan baje ta har ƙasa saboda tushenta zai tsaya tsirara. Sa’ad da ta fāɗi, za a hallaka ku a cikinta; kuma za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Gagoi amola dunu amo da gagoi ahea: iai ulasuga dedeboi, da na ougi hou ba: mu. Amasea, Na da dilima agoane sia: mu, ‘Gagoi amola ahea: iai ulasuga ulasisu dunu, ilia da asi dagoi.
Ta haka zan aukar wa katangar da hasalata da kuma a kan waɗanda suka yi shafenta da farar ƙasa. Zan ce muku, “Katangar ta fāɗi haka kuma mutanen da suka shafe ta da farar ƙasa,
16 Ogogosu balofede dunu da Yelusaleme fi ilima dogo denesima: ne sia: i, be ogogole sia: i, amo huluane da asi dagoi amola bu hame ba: mu!” Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
waɗannan annabawan Isra’ila waɗanda suka yi annabci wa Urushalima suka kuma ga mata wahayin salama sa’ad da ba salama, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”’
17 Hina Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Wali dia fi ganodini ogogole ba: la: lusu uda amo ba: ma. Ilima gasa gala gagabole sia: ma.
“To, ɗan mutum, ka kafa idonka a kan’yan matan mutanenka waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu. Yi annabci a kansu
18 Amola Ouligisu Hina Gode Ea sia: ilima amane adosima, ‘Dilia uda da gugunufinisisu fawane ba: mu. Dilia da dunu wadela: lesima: ne, yagonosu fesu biogisa, amola yagonosu abula dialuma da: iya figisu migisa. Dilia da Na fi ilia bogoma: ne o esaloma: ne, dilisu amo gasa gagumusa: dawa: lala, dilisu dilia hou fidima: ne.
ka kuma ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kaiton matan da suke ɗinka kambuna a hannuwansu suna kuma yin gyale masu tsawo dabam-dabam wa kawunansu don su farauci mutane. Za ku farauci rayukan mutanena ku bar naku?
19 Bali amola agi fonobahadi fawane lama: ne, dilia da Na fi migalu, Na hou banenesisa. Dilia da molole hamosu dunu bogoma: ne yagonosa, amola wadela: i hamosu dunu uhima: ne hahamosa. Dilia da Na fi dunuma ogogole olelesa, amola ilia da dilia sia: dafawaneyale dawa: sa.”
Kun jawo mini kunya a cikin mutanena don a tafa muku sha’ir da ɗan dunƙulen burodi. Ta wurin yin ƙarya wa mutanena, waɗanda suke jin ƙarairayi, kuka kashe waɗanda bai kamata su mutu ba kuka bar waɗanda ya kamata su mutu.
20 Wali Ouligisu Hina Gode da amane sia: sa, “Na da lobo fasele fei amoga dilia da dunu medosa, amola uhisa, amo Na higa: i. Na da dilia loboga amo liligi gisa: le dadamuni fasimu. Amola Na fi dunu da diliba: le hobeale masa: ne, Na da logo doasimu.
“‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kambunanku waɗanda kuke farautar mutane da su kamar tsuntsaye don haka zan kuma tsintsinke su daga hannuwanku; zan’yantar da mutanen da kuka farauto kamar tsuntsaye.
21 Dilia dialuma figisu Na da gisa: le fasimu, amola Na fi diliba: le hobeale masa: ne, Na da logo doasimu. Dilia da dilia gasaga ili bu hamedafa gagulaligimu. Amasea, Na da Hina Godedafa, amo dilia da dawa: mu.
Zan kyakketa gyalenku in ceci mutanena daga hannuwanku, ba za su kuma ƙara zama ganima a hannunku ba. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji
22 Dunu mogili da noga: i hou hamobeba: le, Na da ilima se imunu higasa. Be dilia da ilima ogogobeba: le, ilia da da: i diosa. Dunu da wadela: i hou fisili, ilia esalusu gaga: mu hanai gala. Be ilia esalusu lamu logo, amo dilia da ga: sa.
Domin kun karya zuciyar masu adalci da ƙarairayinku, sa’ad da na fitar da su babu damuwa, kuma domin kun ƙarfafa mugaye kada su juye daga mugayen hanyoyinsu su ceci rayukansu,
23 Amaiba: le wali dilia da ogogole ba: la: lusu hou, amola dilia giadofale olelesu hou, amola hobea misunu hou ba: la: lusu hou da baligi dagoi. Na da dilia gasa amoga, Na dunu Ni da gaga: mu, amasea dilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
saboda haka ba za ku ƙara ganin wahayin ƙarya ba, ko ku yi duba. Zan ceci mutanena daga hannuwanku. A sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.’”

< Isigiele 13 >