< Isigiele 12 >

1 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa
2 “Dunu egefe! Di da odoga: su dunu amola gilisili esala. Ilia da si gala, be amomane liligi hame ba: sa. Ilia da ge gala be amomane ilia gega hame naba. Bai ilia da odoga: su dunu.
ɗan mutum, kana zama a cikin mutane masu tawaye, Suna da idanun gani amma ba sa gani, suna da kunnuwan ji amma ba sa ji, gama’yan tawaye ne.
3 Dunu egefe! Di waha gegesu amoga hobeale ahoasu amo defele gagadole amola gasi hame doaga: iwane, muni masa. Dunu huluane ilia da ba: ma: ne amo soge dia yolesili, soge enoga masa. Amabela: ? Amo odoga: su dunu da dia ahoabe ba: le dawa: digima: bela: ?
“Saboda haka ɗan mutum, ka tattara kayanka don zuwa zaman bauta, ka tashi da rana suna gani ka ƙaura a inda kake zuwa wani wuri. Mai yiwuwa za su gane, ko da yake su gidan’yan tawaye ne.
4 Hadigi da dialeawane, dia mugululi masunusa: , dunu huluane ba: ma: ne liligi momagema. Amalu di da daeya ahoabeba: le, ilia da di mugululi ahoa galebeya dawa: mu.
Da rana, yayinda suke kallo, ka fid da kayanka da ka tattara don zuwa zaman bauta. Sa’an nan da yamma, yayinda suke kallo, ka fita kamar yadda mutane masu tafiyar zaman bauta sukan yi.
5 Ilia ba: la: lea, dia dobea fei gadelale, gelabo holele, dia gobolo gaguli gadili golili masa.
Yayinda suke kallo, ka huda katanga ka fitar da kayanka daga ciki.
6 Ilia ba: ma: ne, dia gobolo gisawane, dia ahoabe mae ba: ma: ne, dia si dedebole, gasia masa. Dia hamobe da Isala: ili dunu ilima sisasu agoai ba: mu.”
Ka sa su a kafaɗarka yayinda suke kallo ka kuma fitar da su da dare. Ka rufe fuskarka don kada ka ga ƙasar, gama na mai da kai alama ga gidan Isra’ila.”
7 Na da Hina Gode Ea adoi defele hamoi. Amo esoga na da gegesu amoga hobeale ahoasu dunu defele, gobolo momagei. Daeya gasi galu, na da na loboga dobea fei gadelale, gelabo holele, gadili asi. Dunu huluane ba: laloba, na da gobolo gisawane asi.
Sai na yi kamar yadda aka umarce ni. Da rana na fitar da kayana da na tattara don zuwa zaman bauta. Sa’an nan da yamma na huda katanga da hannuwana. Na kwashe kayana da dare, na ɗauke su a kafaɗuna yayinda suke kallo.
8 Golale hahabe, Hina Gode da nama amane sia: i,
Da safe maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
9 “Dunu egefe! Wali amo Isala: ili odoga: su dunu da dia hamobe ea bai amo adole ba: lala.
“Ɗan mutum, gidan’yan tawayen nan na Isra’ila ba su tambaye ka, ‘Me kake yi ba?’
10 Na, Ouligisudafa Hina Gode, amo Na da ilima sia: be, amo ilima olelema. Amo sia: Na da hina bagade ea mano amo da Yelusaleme ouligisa, amola dunu huluane amogai fi diala, ilima sia: sa.
“Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wannan abin da Allah ya yi magana a kai ya shafi sarki a Urushalima da kuma dukan gidan Isra’ila waɗanda suke a can.’
11 Ilima agoane olelema. Dia hamoi da ilima hobea doaga: mu hou dawa: digima: ne olelesu. Ilia da gegesu amoga hobeale ahoasu dunu amola se dabe hamosu dunu agoai ba: mu.
Ka ce musu, ‘Ni alama ne a gare ku.’ “Kamar yadda na yi, haka za a yi da su. Za a kai su zaman bauta kamar kamammu.
12 Ilia dobea fei gadelale, holele, hina bagade ea mano (ilia ouligisu) amo e da ea gobolo gisawane amo gelaboga golili asili, hobeamu. Amola e da ea si dedebole, ea ahoabe hame ba: mu.
“Sarkin da yake a cikinsu zai ɗauki kayansa ya saɓa a kafaɗarsa da dare ya tafi, za a huda masa rami a katanga ya fita. Zai rufe fuskarsa don kada yă ga ƙasar.
13 Be Na da Na efegelesisia, e da amoga sa: imu. Amasea, Na da e Ba: bilone moilai bai bagade amoga oule masunu. Be e da amo moilai bai bagade mae ba: le, bogomu.
Zan shimfiɗa masa ragata, za a kuwa kama shi da tarkona; zan kawo shi Babiloniya, ƙasar Kaldiyawa, amma ba zai gan ta ba, a can kuwa zai mutu.
14 Na da ea eagene ouligisu dunu, amola ea da: i ouligisu dunu amo la: di la: di huluane amoga afagogolesimu. Amola eno dunu ilia da ili medole legemusa: ne hogomu.
Zan warwatsa dukan waɗanda suke kewaye da shi a dukan fuskokin iska, ma’aikatansa da dukan rundunoninsa, zan fafare su da takobin da aka zāre.
15 Na da amo dunu ga fifi asi gala fi amo ganodini esaloma: ne afagogosea, ilia da Na da Hina Godedafa, amo dafawaneyale dawa: mu.
“Za su san cewa ni ne Ubangiji sa’ad da na watsar da su a cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe.
16 Na da afae afae ilia da gegesu amola ha: bagade amola oloi bagade amoga mae bogoma: ne, logo doasimu. Bai ilia da ga fifi asi gala amo ganodini, ilia musa: hamoi da wadela: idafa ilia da bu dawa: ma: ne, amola Na da Hina Godedafa ilia da dawa: ma: ne.”
Amma zan bar kaɗan daga cikinsu su tsere wa takobi, yunwa da annoba, saboda a cikin al’umman da suka tafi su furta dukan ayyukansu masu banƙyama. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
17 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
18 “Dunu egefe! Dia ha: i nasea yaguguma. Amola hano nasea, beda: ga yaguguma.
“Ɗan mutum, ka yi rawar jiki yayinda kake cin abincinka, ka kuma yi makyarkyata don tsoro yayinda kake shan ruwanka.
19 Isala: ili dunu huludafa ilima olelema. Ouligisu Hina Gode da Yelusaleme fi dunu mae bogole esalebe ilima sia: sa, ‘Dilia da ha: i nasea yagugumu. Amola hano nasea, beda: ga yagugumu.
Ka faɗa wa mutanen ƙasar cewa, ‘Ga abin Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa game da waɗanda suke zama a Urushalima da kuma cikin ƙasar Isra’ila. Za su ci abincinsu da razana, su sha ruwansu da tsoro, gama za a washe dukan abin da yake ƙasarsu saboda hargitsin dukan waɗanda suna zama a can.
20 Moilai bai bagade huluane, waha dunuga nabai dialebe, amo da mugululi wadela: lesi dagoi ba: mu. Amasea, ilia da Na da Hina Godedafa dawa: mu.
Garuruwan da mutane suna ciki za su zama kufai ƙasar kuma za tă zama kango. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.’”
21 Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
22 “Dunu egefe! Abuliba: le Isala: ili dunu da malasu sia: amo bu enoenoi malabala? ‘Eso da ahoa amola ba: la: lusu hamomu sia: i liligi da hame doaga: sa.’
“Ɗan mutum, mene ne wannan karin magana da kuke da shi a ƙasar Isra’ila mai cewa, ‘Kwanaki suna ta wucewa, wahayi bai gudana ba’?
23 Wali, di da Na, Ouligisu Hina Gode, Na sia: ilima adosima. ‘Amo malasu sia: Na da hedofalesimu. Isala: ili soge ganodini amo malasu da bu hame nabimu. Eso da doaga: i dagoi amola ba: la: lusu hamomu sia: i da dafawane mahana.’
Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan kawo ƙarshen wannan karin magana, ba za su ƙara faɗar wannan karin magana a Isra’ila ba.’ Ka ce musu, ‘Kwanaki sun gabato da za a tabbatar da kowane wahayi.
24 Isala: ili fi amo ganodini, ogogosu ba: la: lusu amola logo giadofale hobea hamomu olelesu amola da bu hame ba: mu.
Gama ba za a ƙara ganin wahayin ƙarya ko a yi duba na daɗin baki a cikin mutanen Isra’ila ba.
25 Na, Hina Gode, da ilima sia: mu, amola Na sia: i liligi da hamoi dagoi ba: mu. Bu ouligimu hame ba: mu. Dilia odoga: su dunu! Dilia esalebe amoga, Na da Na sisai defele dilima hamomu. Na da sia: i dagoi,” Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa.
Amma Ni Ubangiji zan yi magana abin da na nufa, za tă kuwa tabbata ba tare da jinkiri ba. Gama cikin kwanakinku, kai gidan’yan tawaye, zan cika duk abin da na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
26 Hina Gode da nama amane sia: i,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
27 “Dunu egefe! Isala: ili dunu da dia esala ba: la: lusu amola hobea misunu hou dia ba: la: lebe, da hobeadafa fawane doaga: mu dawa: sa.
“Ɗan mutum, gidan Isra’ila suna cewa, ‘Wahayin da yake gani na shekaru masu yawa ne nan gaba, yana kuma annabce-annabce game da wani zamani ne can.’
28 Amaiba: le, ilima amane adoma, ‘Na, Ouligisu Hina Gode, Na da sia: sa, bu ouligimu da hame ba: mu. Na sia: i liligi huluane da hamoi dagoi ba: mu. Na, Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.’”
“Saboda haka ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake cewa ba wata maganata da za tă ƙara yin jinkiri; duk abin da na faɗa zai cika, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”

< Isigiele 12 >