< Gadili Asi 32 >

1 Be Mousese da Sainai Goumia eso bagohame esalu. Isala: ili dunu da amo hou ba: beba: le, ilia Elanema misini amane sia: dasu, “Amo dunu Mousese, e da nini Idibidi sogega gadili bisili oule misi. Adi hou da ema doaga: bela: ? Amaiba: le, ‘gode’ liligi ninima bisili masunusa: hamoma!”
Sa’ad da mutane suka ga Musa ya daɗe bai sauko daga dutse ba, sai suka taru kewaye da Haruna suka ce, “Zo, ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora. Game da wannan Musa wanda ya fitar da mu daga Masar dai, ba mu san abin da ya faru da shi ba.”
2 Elane da ilima amane sia: i, “Gouli gegagulu bagedigi amo da dilia uda, egefe amola didiwi ilia gega sali, amo fadegale, nama gaguli misa.”
Haruna ya amsa musu ya ce, “Ku tuttuɓe zoban zinariya waɗanda suke kunnuwan matanku, da na’ya’yanku maza da mata, ku kawo mini.”
3 Amalalu, dunu huluane da ilia gouli gegagulu bagedigi gasisalasu huluane fadegale, Elanema gaguli misi.
Saboda haka dukan mutane suka tuttuɓe’yan kunnensu suka kawo wa Haruna.
4 E da amo liligi lale, laluga daeane amola osobo dogone, bulamagau ea agoaila hamone, amo ganodini gouli daei sogadigili, gouli bulamagau gawali hamoi. Dunu huluane da hahawane amane sia: i, “Isala: ili! Amo da ninia ‘gode’. E da nini Idibidi soge amoga ga masa: ne bisili oule asi.
Sai ya karɓi abubuwan da suka ba shi, ya yi gunki na siffar ɗan maraƙi, ya sassaƙa shi da kayan aiki. Sa’ad da mutane suka gani, sai suka tā da murya suka ce, “Waɗannan su ne allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga Masar.”
5 Amalalu, Elane da gouli bulamagau mano gawali amo ea ba: le gaidiga oloda hamoi. E amane sia: i, “Aya ninia da gilisisu bagade Hina Godema nodoma: ne hamomu.”
Da Haruna ya ga haka, sai ya gina bagade a gaban ɗan maraƙi, ya yi shela ya ce, “Gobe akwai biki ga Ubangiji.”
6 Hahabedafa ilia ohe amo gobele salasu amola eno olofoma: ne iasu manusa: amola hamoma: ne gaguli misi. Isala: ili dunu da lolo nasu bagade hamoi. Amoga ilia waini hano bagade mai, wadela: i hou amola wadela: i uda adole lasu hou bagade hamosu.
Saboda haka kashegari, mutane suka tashi da sassafe suka miƙa hadaya ta ƙonawa, da hadaya ta salama. Bayan haka suka zauna suka ci, suka sha, suka kuma tashi suka yi rawa.
7 Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Hadiga! Hedolo gudu sa: ima! Dia fi amo di da Idibidiga fisili masa: ne gadili oule asi, amo da wadela: i hou hamoi dagoi amola ilia da Na yolesi dagoi.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Sauka, gama mutanenka, waɗanda ka fitar da su daga Masar sun ƙazantu.
8 Na da hou amo ilia da hamoma: ne ilima sia: i, amo ilia da fisili dafai dagoi. Ilia da bulamagau mano gawali gouli daeane amoga hamone, amoma nodone sia: ne gadoi amola gobele salasu hamoi dagoi. Ilia da amo da ilia ‘gode’, e da ili Idibidi sogega fisili masa: ne asunasi amo sia: daha.
Sun yi saurin juyawa daga abin da na umarce su, sun kuma yi wa kansu gunki na siffar ɗan maraƙi. Sun yi sujada ga ɗan maraƙi, suka yi hadaya gare shi, suka kuma ce, waɗannan su ne allolinka ya Isra’ila, waɗanda suka fito da kai daga Masar.”
9 Ilia dogo da igi agoane gawamaga: i dagoi amo Na dawa:
Ubangiji ya ce wa Musa, “Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai.”
10 Amaiba: le, Na logo mae damuma. Na da amo dunu fi ilima ougi bagadeba: le, ili huluane gugunufinisimu. Amasea, Na da di amola digaga fi amoga fifi asi bagade hamomu.
Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.
11 Be Mousese da Hina Godema ha: giwane edegei. E amane sia: i, “Hina Gode! Di da Dia gasa bagade amoga dia fi Idibidi sogega esalu amo gaga: le, fisili masa: ne asunasili, guiguda: oule misi. Ilima baligiliwane mae ougima!
Amma Musa ya nemi tagomashin Ubangiji, Allahnsa ya ce, “Ya Ubangiji don me fushinka zai yi ƙuna a kan mutanenka, waɗanda ka fisshe su daga Masar da ikon hannunka mai girma?
12 Idibidi dunu da Di da dia fi amo goumia dafawanedafa medole legemusa: gadili oule misi, amo ilia sia: sa: besa: le, Dia ougi fisima. Dia asigi dawa: su sinidigili, Dia fi mae gugunufinisima!
Don me za ka sa Masarawa su ce, ‘Ai, da mugun nufi ne ya fito da su don yă shafe su daga fuskar duniya’? Ka juya daga fushinka mai zafi, ka ji tausayi, kada ka kawo masifa a kan mutanenka.
13 Dia hawa: hamosu dunu A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe bu dawa: ma! Di da ilima iligaga fi ilia idi da gasumuni muagado gala amo defele ilima ima: ne sia: i, amola Ga: ina: ne soge ilia amo ganodini eso huluane esalalaloma: ne ilima ima: ne ilegele sia: i. Amo Di bu dawa: ma!”
Ka tuna da bayinka Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, waɗanda ka rantse da kanka cewa, ‘Zan mai da zuriyarka kamar taurarin sama kuma zan ba wa zuriyarka wannan ƙasa wadda na yi musu alkawari, za tă kuma zama abin gādonsu har abada.’”
14 Amaiba: le, Hina Gode da Ea asigi dawa: su afadenene, Ea fi dunu Ea musa: gugunufinisimu sia: i hame hamoi.
Sai Ubangiji ya yi juyayi, bai kuwa kawo wa mutanensa bala’in da ya yi niyya ba.
15 Mousese da igi gasui amo da: iya Gode Ea hamoma: ne sia: i da la: di la: di dedei, amo goumiba: le gaguli asili gudu sa: i.
Musa ya juya, ya sauka daga kan dutsen da alluna biyu na Alkawari a hannuwansa. An yi rubutun a kowane gefe, gaba da baya.
16 Gode Hi da amo igi gasui hamoi amola Hi da amo da: iya Ea hamoma: ne sia: i dedei.
Allunan aikin Allah ne; rubutun kuma rubutun Allah ne, da ya zāna a kan alluna.
17 Yosiua da Isala: ili dunu ilia welalu nabaloba, Mousesema amane sia: i, “Na da uda ulisalasu amola hududusu abula diasu gilisisu ganodini naba.”
Sa’ad da Yoshuwa ya ji surutun mutane suna ihu, sai ya ce wa Musa, “Kamar akwai ƙarar yaƙi a sansani.”
18 Be Mousese da bu adole i, “Amo ea nabe da nimi baligisu o digini hobeasu agoane hame naba. Amo da gesami hea: su agoane naba.”
Musa ya amsa ya ce, “Ba ƙarar nasara ba ce, ba ƙarar wanda yaƙi ya ci ba ne; ƙarar waƙa ce nake ji.”
19 Mousese da abula diasu gilisisu gadenene doaga: loba, e da gouli bulamagau mano gawali amola dunu gosa: lalebe ba: i. Amalalu, e da ougi bagade ba: i. Amogai, goumi ea bai amogai, e da igi gasui aduna gaguli ahoanebe amo gisalu gala: beba: le, igi gasui da goudana asi ba: i.
Da Musa ya kusato sansanin, sai ya ga ɗan maraƙin da kuma mutane suna rawa. Sai fushinsa ya yi ƙuna, ya kuwa jefar da allunan da suke hannuwansa, allunan kuwa suka farfashe a gindin dutsen.
20 E da gouli bulamagau mano gawali ilia hamoi, amo lale, daeane, goudane su agoane hamone amola hano gilisili bibiagoi. Amalalu, e da Isala: ili dunu amo moma: ne logei.
Sai ya ɗauki ɗan maraƙin da suka yi, ya ƙone a wuta; sa’an nan ya niƙa shi ya zama gari, ya barbaɗa garin a ruwa, ya sa Isra’ilawa suka sha.
21 E da Elanema amane sia: i, “Dia hamobeba: le, amo dunu da wadela: i hou bagadedafa hamoi dagoi. Amo hamoma: ne, ilia da dima adi hamobela: ?”
Ya ce wa Haruna, “Mene ne waɗannan mutane suka yi maka da ka kai su ga wannan zunubi mai girma?”
22 Elane da bu adole i, “Nama mae ougima! Amo dunu da wadela: i hou hamomusa: bagade hanai gala. Amo di dawa: !
Haruna ya amsa ya ce, “Kada ka yi fushi da ni ranka yă daɗe, ka san yadda mutanen nan suke da saurin yin mugunta.
23 Ilia da nama amane sia: i, ‘Mousese da nini Idibidi sogega gadili oule misi. Be ema hou doaga: i ninia hame dawa: Amaiba: le, ‘gode’ liligi nini bisimusa: hamoma.’
Sun ce mini, ‘Ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora, game da wannan Musa dai, wanda ya fito da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba.’
24 Na da ilima ilia gouli noga: i liligi amo nama gaguli misa: ne sia: i. Amalalu, nowa da amai galea da amo fadegale nama i. Na da amo liligi laluga ha: digiloba, amo gouli bulamagau mano gawali da udigili gadili misi!”
Sai na gaya musu, ‘Duk wanda yana da kayan ado na zinariya, ya cire?’ Sa’an nan suka ba ni zinariya, sai na jefa cikin wuta, wannan ɗan maraƙi ya fito.”
25 Mousese da Elane ba: loba, Elane da dunu huluane ilia da hina: sia: mae nabawane ilima ha lai dunu ba: ma: ne gagaoui agoane hamoi, Mousese da amo ba: i dagoi.
Musa ya duba ya ga mutane sun kauce gaba ɗaya domin Haruna ya sa suka kauce, har suka zama abin dariya ga abokan gābansu.
26 Amaiba: le, e da abula diasu gilisisu amo logo holeiga lelu, amane wei, “Nowa da Hina Godemagale fa: no bobogemusa: dawa: sea, guiguda: misa!” Amalalu, Lifai fi dunu huluane da ema misi.
Saboda haka sai ya tsaya a ƙofar sansani ya ce, “Duk wanda yake na Ubangiji yă zo wurina.” Sai dukan Lawiyawa suka taru wurinsa.
27 Mousese da ilima amane sia: i, “Isala: ili Hina Gode da dilima amane sia: sa, ‘Dilia huluane dilia gegesu gobihei bagade amo afoga salawane masa. Abula diasu gilisisu amo ganodini logo holei la: di amoga logo holei eno la: diga asili, dilia olalali amola dilia na: iyado ili medole legema.’”
Sa’an nan ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Kowane mutum yă rataya takobinsa, yă kai yă kawo daga wannan gefe zuwa wancan cikin sansani, kowa yă kashe ɗan’uwansa, da abokinsa, da kuma maƙwabcinsa.’”
28 Lifai fi dunu da Mousese ea sia: nabawane hamoi. Amo esoga ilia da dunu 3000 agoane medole legei.
Lawiyawa suka yi yadda Musa ya umarta, a ranar, mutane wajen dubu uku suka mutu.
29 Mousese da Lifai fi dunuma amane sia: i, “Wali eso dilisu da dilia Hina Godema gobele salasu hawa: hamomusa: ilegei dagoi. Dilia da dilia egefelali amola olalali fanelegei dagoiba: le, amo hamoi dagoi amola Hina Gode Ea hahawane fidisu lai dagoi.”
Sa’an nan Musa ya ce, “An keɓe ku ga Ubangiji a yau, gama kun yi gāba da’ya’yanku da’yan’uwanku, ya kuma albarkace ku a wannan rana.”
30 Aya, Mousese da Isala: ili dunuma amane sia: i, “Dilia da wadela: i hou bagadedafa hamoi dagoi. Be na da wali Hina Gode Ea goumi amoga bu heda: mu. Amabela: ? Na sia: beba: le, E da dilia hou gogolema: ne olofoma: bela: ?”
Kashegari Musa ya ce wa mutane, “Kun yi zunubi mai girma. Amma yanzu zan hau wurin Ubangiji; wataƙila zan iya yin kafara domin zunubinku.”
31 Amalalu, Mousese da Hina Godema bu asili, Ema amane sia: i, “Amo dunu da wadela: i hou bagade hamoi dagoi. Ilia da ‘gode’ liligi gouliga hamone, ema nodone sia: ne gadosu.
Don haka Musa ya koma wurin Ubangiji ya ce, “Kaito, mutanen nan sun yi zunubi mai girma! Sun yi wa kansu allolin zinariya.
32 Ilia wadela: i hou Di gogolema: ne olofoma: ne, na da Dima edegesa. Be hamedei galea, Buga amo ganodini Di da Dia fi dio dedei, amoga na dio fadegama.”
Amma yanzu, ina roƙonka ka gafarta zunubinsu, in ba haka ba, to, ka shafe ni daga littafin da ka rubuta.”
33 Hina Gode da bu adole i, “Nowa dunu da Nama wadela: le hamoi, amo fawane Na da ilia dio Na Bugaga dedei fadegamu.
Ubangiji ya amsa wa Musa, “Duk wanda ya yi mini zunubi, shi zan shafe daga littafina.
34 Be wali masa! Di bisili asili, Na fi dunu amo soge Na dima adoi, amoga oule masa. Mae gogolema! Na a: igele dunu da logo olelemusa: , dili bisili masunu. Be eso enoga, amo dunu ilia da wadela: i hou hamosea, Na da ilima se nabasu imunu.”
Yanzu tafi, ka jagoranci mutanen zuwa inda na yi zance, mala’ikana kuma zai sha gabanku. Duk da haka sa’ad da lokaci ya yi da zan yi horo, zan hore su domin zunubinsu.”
35 Amaiba: le, Hina Gode da Isala: ili dunuma olo bagade iasi. Bai ilia da gasa fili logebeba: le, Elane da gouli bulamagau mano gawali hamoi dagoi.
Ubangiji kuwa ya bugi mutanen da annoba, saboda abin da suka yi da ɗan maraƙin da Haruna ya yi.

< Gadili Asi 32 >