< Gadili Asi 29 >

1 Hina Gode da eno amane sia: i, “Di da Elane amola egefelali, Nama gobele salasu hawa: hamoma: ne, agoane momogili gagale ilegema. Bulamagau gawali afadafa waha debe amola sibi gawali aduna amo da aiya o eno ledo hamedei, amo lama.
“Ga abin da za ka yi don ka keɓe su, don su yi mini hidima a matsayin firistoci. Ka ɗauki ɗan bijimi da raguna biyu marasa lahani.
2 Widi falaua noga: idafa (yisidi hame sali) amo lale, mogili olife susuligi gilisili ga: gi hamoma. Mogili olife susuligi mae salawane ga: gi hamoma. Mogili belawagi agoane hamone, olife susuligi amoga ulasima.
Daga garin alkama mai laushi marar yisti kuwa, ka yi burodi, da wainan da aka kwaɓa da mai, da ƙosai waɗanda an barbaɗa mai a kai.
3 Amo daba ganodini salima. Dilia da bulamagau gawali amola sibi gawali aduna Nama gobele salasu hamosea, amo ga: gi hamoi Nama ima.
Ka sa waɗannan a cikin kwando. Sa’an nan ka miƙa su tare da ɗan bijimin da ragunan nan biyu.
4 Elane amola egefelali Na Abula Diasu Holeiga oule misa. Ilia da hanoga ulima: ne sia: ma.
Bayan haka sai ka kawo Haruna da’ya’yansa a ƙofar Tentin Sujada ka yi musu wanka.
5 Amasea, Elane amoma gobele salasu abula huluane gasisa: lima. Amo da da: i salasu, abula da ‘ifode’ hagudu sala, ‘ifode’, Bidegi Gaga: su amola bulu.
Ka ɗauki rigar ka sa wa Haruna, ka sa masa doguwar rigar, da rigar efod, da efod kanta, da ƙyallen maƙalawa a ƙirji. Ka ɗaura masa efod da ɗamarar da aka yi mata ado.
6 Abula habuga ema figisima amola hadigi nina: hamoi liligi (amoga dedei da “Hina Godema hadigi hamoma: ne mogili gagai dagoi”) amo habuga amoga lala: gilisima.
Ka naɗa masa rawani a kai, ka kuma sa kambi mai tsarki a bisa rawanin.
7 Amasea, olife susuligi (Gobele salasu dunu ilegesu liligi) amo lale, amo ea dialuma da: iya sogadigili, gobele salasu dunu ligiagale ilegema.
Ka ɗauki man shafewa ka shafe shi, ta wurin zuba man a kansa.
8 Elane egefelali oule misini, ilima da: i salasu gasisa: lima.
Ka kawo’ya’yansa, ka sa musu taguwoyi,
9 Ilia hagomo sisiga: musa: , abula bulu legema amola habuga ilia dialumaga lala: gilisima. Di Elane amola egefelali amola iligaga fi da Nama mae yolesili gobele salasu hawa: hamonanoma: ne, ili momogili gagale ilegema.
ka kuma sa musu huluna a kansu. Sa’an nan ka ɗaura wa Haruna da’ya’yansa abin ɗamara. Su kuwa da zuriyarsu, aikin firist kuwa zai zama nasu ta wurin dawwammamiyar farilla. “Ta haka za ka keɓe Haruna da’ya’yansa maza.
10 Bulamagau gawali amo Abula Diasu ea ba: le gaidiga oule misini, Elane amola egefelali da ea dialuma da: iya ilia lobo ligisima: ne sia: ma.
“Ka kuma kawo bijimin a gaban Tentin Sujada, sai Haruna da’ya’yansa su ɗora hannuwansu a kansa.
11 Abula Diasu holei gadenene, Na, Hina Gode Na ba: le gaidiga amogai bulamagau gawali fanelegema.
Ka yanka shi a gaban Ubangiji a ƙofar Tentin Sujada.
12 Bulamagau gawali ea maga: me mogili lale, dia lobosogo amoga oloda ea ‘hono’ amoga legema. Maga: me oda huluane amo oloda ea bai amoga sogadigima.
Ka ɗibi jinin bijimin ka zuba a kan ƙahoni na bagade da yatsanka, sauran jinin kuwa ka zuba a gindin bagaden.
13 Amasea, bulamagau ea oso sefe amo da iga dedebosa, habe noga: i la: di amola fogome ganumu aduna ela sefe amo lale, oloda da: iya gobesima.
Sa’an nan ka ɗauki dukan kitsen da ya rufe kayan ciki, da kitsen da yake manne da hanta, da ƙoda biyu da kuma kintsen da yake a kansu, ka ƙone su a kan bagade.
14 Be bulamagau gawali ea hu, ea gadofo amola ea iga huluane dilia abula diasu gilisisu (fisisu) amoga gadili gaguli asili, gobesima. Amo da gobele salasu Nama iaha amo gobele salasu dunu ilia wadela: i hou fadegale fasima: ne hamosa.
Amma ka ƙone naman bijimin, da fatarsa, da kayan cikin, a bayan sansani. Hadaya ce ta zunubi.
15 Sibi gawali afadafa lale, Elane amola egefelali ilia lobo amo ea dialuma da: iya ligisima: ne sia: ma.
“Ka ɗauki ɗaya daga cikin ragunan, Haruna kuwa da’ya’yan maza za su ɗora hannuwansa a kansa.
16 Amasea, amo sibi medole legele, ea maga: me amo oloda ea la: di biyaduyale gala amoga adagala: ma.
Ka yanka ragon, ka ɗibi jinin, ka yayyafa shi kewaye da gefen bagaden.
17 Sibi gawali amo ea da: i hodo dasega: ma. Ea iga amola baligidu emo dodofelalu, ea hodo dasega: i amola dialuma amo da: iya ligisima.
Ka yayyanka rago gunduwa-gunduwa, ka wanke kayan cikin, da ƙafafun, da kan, ka haɗa su da gunduwoyin.
18 Amo sibi gawali oloda da: iya gobele salasu Nama iasu hamoma: ne, amo gobesima. Na da amo gobele iasu ea gabusiga: hahawane nabimu.
Sa’an nan ka ƙone ragon ɗungum a kan bagade. Hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji, mai daɗin ƙanshi, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
19 Sibi gawali eno (gobele salasu dunu mogili gagale hamoma: ne sibi) amo lale, Elane amola egefelali ilia lobo amo ea dialuma da: iya ligisima: ne sia: ma.
“Ka ɗauki ɗayan ragon, sai Haruna da’ya’yansa maza su ɗora hannuwansu a kansa.
20 Amasea amo sibi medole legele, ea maga: me mogili amo Elane amola egefelali ilia ge hedefo lobodafa la: didili, ilia lobodafa ea bi amola ilia emodafa ea bi amoga legema. Maga: me oda amo oloda ea la: di biyaduyale gala amoga adagala: ma.
Ka yanka ragon, ka ɗibi jinin, ka shafa a bisa leɓen kunnen Haruna na dama, da bisa leɓen kunnuwan’ya’yansa maza na dama, da kan manyan yatsotsin hannuwansu na dama, da kuma a kan manyan yatsotsin ƙafafunsu na dama. Sauran jinin kuwa, sai ka yayyafa shi kewaye da gefen bagaden.
21 Maga: me oloda da: iya diala amo mogili lale, ilegesu susuligi mogili lale, amo Elane amola egefelali ilia da: i hodo amola ilia abula amoga adagala: ma. Amasea, e amola egefelali da Nama momogili gagai dagoi ba: mu.
Ka ɗibi jinin da yake a kan bagade, da man shafewa, ka yafa a kan Haruna da rigunansa, da kuma a kan’ya’yansa maza da rigunansu. Sa’an nan shi da’ya’yansa maza da rigunansu za su tsarkake.
22 Sibi gawali ea sefe la: go, oso sefe amo da iga dedebosa, habe noga: i la: di, fogome ganumu aduna amola ela sefe dedebosu amola emodafa amo gobiheiga damuni fasima.
“Ka ɗebi kitse daga wannan rago, ka yanke wutsiyarsa mai kitse, ka kuma ɗebi kitsen da ya rufe kayan ciki, da kitsen da yake bisa hanta, da ƙoda biyu da kitsen da yake kansu, da cinyar dama. (Gama rago ne don naɗi.)
23 Daba amo ganodini agi ga: gi da Nama iasu diala, amoga agi afae olife susuligi gilisi, agi afae susuligi hame sali amola agi afae belowagi agoane hamoi, amo lama.
Daga kwandon burodi marar yisti, wanda yake gaban Ubangiji, ka ɗauki dunƙule ɗaya, da waina da aka yi da mai, da kuma ƙosai.
24 Amo ha: i manu huluane amo Elane amola egefelali ilia lobo ganodini ligisima. Ilia da amo Nama iasu ida: iwane gala modale ligiagama: ne sia: ma.
Ka sa dukan waɗannan a hannun Haruna da’ya’yansa maza, su kaɗa su a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa.
25 Amasea, amo ha: i manu ilima bu lale, oloda da: iya, musa: gobele iasu amo gadodili gobesima. Amo da Nama ha: i manu gobele iasu. Na da ea gabusiga: hahawane nabimu.
Sa’an nan ka karɓe su daga hannuwansu, ka ƙone su a kan bagade tare da hadaya ta ƙonawa, domin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
26 Amo sibi gawali ea bidegi lale, Nama iasu baligili noga: i hamoma: ne momodale ligiagama. Amo bidegi di moma: ne lama.
Bayan haka, ka ɗauki ƙirjin ragon domin naɗin Haruna, ka kaɗa shi a gaban Ubangiji kamar hadaya ta kaɗawa. Wannan ƙirji zai zama rabonka.
27 Dilia da gobele salasu dunu gobele salasu hawa: hamoma: ne momogili gagasea, sibi gawali dilia gobele salasu dunu ilegemusa: gobele sala amo ea bidegi amola ea maseledafa, dilia Nama hahawane ima: ne ilegema. Amasea, gobele salasu dunu ilia da amo moma: ne la: didili ligisima.
“Ka tsarkake ƙirji na hadaya ta kaɗawa, da cinya ta hadaya ta ɗagawa, waɗanda za a kaɗa a kuma ɗaga na ragon naɗin, wanda yake na Haruna da kuma na’ya’yansa maza.
28 Na da Na asigi dawa: su hame afadenemu. Na fi dunu da ilia gobele iasu hamosea, ilia da bidegi amola maseledafa amo gobele salasu dunuma imunu. Amo da Na fi dunu ilia Nama hahawane iasu gala.
Wannan zai zama rabon Haruna da’ya’yansa maza daga Isra’ilawa. Gama wannan hadaya ta ɗagawa ce daga cikin hadayu na salama da Isra’ilawa za su miƙa wa Ubangiji.
29 Elane da bogosea, ea gobele salasu abula amo egefelali ilia gobele salasu ilegesea salima: ne, ilima ima.
“Keɓaɓɓun tufafin nan na Haruna za su zama na zuriyarsa bayan mutuwarsa. Da tufafin nan ne za a zuba musu mai, a keɓe su.
30 Elane nowa egefe da ea sogebi labeba: le, Abula Diasu Hadigi Malei Sesei amo ganodini hawa: hamomusa: gini golili daha, amo da Elane ea abula eso fesuale salawane esalumu.
Ɗan da ya gāje shi a matsayin firist, shi ne zai sa su har kwana bakwai, lokacin da ya shiga Tentin Sujada, don yă yi aiki a Wuri Mai Tsarki.
31 Sibi gawali amo Elane amola egefelali ilegemusa: medole legei, amo ea hu lale, hadigi sogebi amoga egema.
“Ka ɗauki ragon naɗi, ka dafa naman a tsattsarkan wuri.
32 Ilia da amo amola agi daba ganodini dialebe, Na Abula Diasu amo ea logo holeiga moma: ne sia: ma.
A ƙofar Tentin Sujada, Haruna da’ya’yansa maza za su ci wannan rago da burodin da yake cikin kwandon.
33 Ha: i manu amo ilia gobele salasu ilegesu gilisisu ganodini hamoi, amo ilia da manu. Amo ha: i manu da hadigi hamoiba: le, gobele salasu dunu fawane da manu.
Za su ci abubuwan nan da aka yi kafara da su a lokacin tsarkakewarsu da keɓewarsu. Ba wanda zai ci, sai su kaɗai, gama abubuwan nan tsarkaka ne.
34 Be aya hahabe doaga: sea, hu o agi mogili hame mai dialebe ba: sea, amo gobele salima. Amo da hadigi hamoiba: le, manu da sema bagade.
In naman ragon naɗi ko wani burodin ya ragu har safiya, a ƙone shi, kada a ci gama tsarkake ne.
35 Elane amola egefelali gobele salasu dunu momogili gagama: ne, amo hou Na sia: i defele eso fesuale amoga noga: le hamoma.
“Ka yi wa Haruna da’ya’yansa maza duk abin da na umarce ka, ka ɗauki kwana bakwai don naɗinsu.
36 Amo eso fesuale ganodini, eso afae afae huluane wadela: i hou gogolema: ne olofoma: ne, bulamagau gawali afadafa gobele salasu hamoma: ne medole legema.
Ka miƙa bijimi ɗaya kowace rana domin hadaya don zunubi ta yin kafara. Ka tsarkake bagade ta wuri yin kafara dominsa, ka shafe shi da mai don ka tsarkake shi.
37 Eso afae amo hamoma, amola aya eso eno medole legema, asili eso fesuale hamosea fisima. Amasea, oloda da hadigidafa ledo hamedei agoane ba: mu. Amola ea hadigi da gasa bagadeba: le, nowa dunu o liligi da amo oloda digili ba: sea, e da se nabasu ba: mu.
Kwana bakwai za ka yi kafara saboda bagaden, ka kuma tsarkake shi. Sa’an nan bagaden zai zama mafi tsarki, kuma duk abin da ya taɓa bagaden zai tsarkaka.
38 Eso huluane mae yolesili, dilia da sibi mano aduna amo da ode afadafa esalu amo medole legele oloda da: iya gobele salima.
“Ga abin da za ka miƙa a bisa bagaden kowace rana.’Yan raguna biyu masu shekara ɗaya-ɗaya.
39 Sibi mano afadafa amo hahabe gobele salima. Eno da daeya gobele salima.
Ka miƙa ɗaya da safe, ɗaya kuma da yamma.
40 Sibi mano hahabe gobele salasea, amo gilisili widi falaua l gilogala: me amola ‘lida’ afae olife susuligi ima. Amola waini ‘lida’ afae amo Hina Godema ima: ne sogadigima.
Haɗe da ɗan rago na farkon, ka miƙa mudun gari mai laushi wanda an gauraye da kwalaba ɗaya na tataccen mai zaitun, da kwalaba ɗaya na ruwan inabi don hadaya ta sha.
41 Daeya amo sibi mano eno gobele salasea, hahabe defele widi falaua, olife susuligi amola waini amo gilisili ima. Amo da ha: i manu Na, Hina Godema iasu. Na da amo gabusiga: hahawane naba.
Ka miƙa ɗaya ragon da yamma, tare da hadaya ta gari da hadaya ta sha kamar aka yi ta safe, mai daɗin ƙanshi, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
42 Amo eso huluane mae yolesili, amo gobele salasu gobei dilia Na Abula Diasu Holeiga Nama iasu hamonanoma. Na da amo Logo Holeiga Na fi dunu gousa: le, ilima sia: sa: imu.
“Wannan za tă zama hadaya ta ƙonawar da za a dinga yi kowace rana, daga tsara zuwa tsara. Za a yi ta miƙa hadayar a ƙofar Tentin Sujada a gaban Ubangiji. A can zan sadu da kai, in yi magana da kai;
43 Na da amogai Na fi Isala: ili amo gousa: mu. Amola Na hadigi sinenemegi da amo sogebi hadigi hamomu.
a can kuma zan sadu da Isra’ilawa, in kuma tsarkake wurin da ɗaukakata.
44 Na da Abula Diasu amola oloda amo hadigi hamomu. Amola Na da Elane amola egefelali eno dunuma afafane, ilia Na gobele salasu hawa: hamoma: ne, momogili gagale ilegemu.
“Ta haka zan tsarkake Tentin Sujada da bagaden, in kuma tsarkake Haruna da’ya’yansa maza su yi mini hidima a matsayin firistoci.
45 Na da Isala: ili fi dunu ilia gilisisu ganodini esalumu amola Na da ilia Gode esalebe ba: mu.
Sa’an nan zan zauna a cikin Isra’ilawa, in kuma zama Allahnsu.
46 Na da ilia Hina Gode amola Na da ilia gilisisu ganodini esalumusa: , Idibidi sogega fisili masa: ne gadili asunasi, amo ilia da dawa: mu. Na da ilia Hina Gode!”
Za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar saboda in zauna a cikinsu. Ni ne Ubangiji Allahnsu.

< Gadili Asi 29 >