< Gadili Asi 23 >

1 Dilia ogogosu sia: amola baligidu sia: mae sia: ma. Dilia giadofale hamosu dunu amo fidimusa: , mae ogogole sia: ma.
“Kada ku baza rahoton ƙarya. Kada kuma ku haɗa baki da mugayen mutane har da ku zama munafukai ta wurin ba da shaidar ƙarya.
2 Ogogosu amola wadela: i hamosu dunu ilia idi da moloi hamosu dunu ilia idi baligisia, dilia da ogogosu amola wadela: i hamosu dunu bagohame ilima mae fa: no bobogema. Ilia da ogogobeba: le, moloidafa fofada: su wadela: sea, ilima mae fa: no bobogema.
“Kada ku yi abin da ba daidai ba, don galibin mutane suna yin haka. Sa’ad da kuke ba da shaida a gaban shari’a, kada ku ba da shaidar ƙarya a kauce wa gaskiya don ku faranta wa taron jama’a rai.
3 Hame gagui dunu da wadela: i hou hamobeba: le fofada: sea, e da liligi hame gaguiba: le, ema baligiliwane mae asigima. Emagale mae fofada: ma.
Kada ku yi wa matalauci sonkai a gaban shari’a.
4 Dima ha lai dunu amo ea bulamagau o dougi da ea la: gi fadegale, udigili lalebe ba: sea, di da amo ema bu oule masa.
“In ka ga saniyar abokin gābanka, ko jakinsa ya ɓace, ka yi ƙoƙari ka mai da shi wurinsa.
5 Ea dougi baligiga dioi bagade liligi ligisiba: le da dafai dagoi ba: sea, di da dima ha lai dunu amo ea dougi ea emoga bu wa: lesima: ne fidima. Di mae udigili yolesili masa.
In ka ga jakin wani maƙiyinka ya fāɗi a ƙarƙashin kayan da ya ɗauka, kada ka bar shi can, ka yi ƙoƙari ka taimake shi.
6 Hame gagui dunu da fofada: su dunuma fofada: sea, e da moloidafa hou ba: ma: ne, noga: le ouligima.
“Kada ku kāsa yin adalci ga matalauci a wurin shari’a.
7 Mae ogogole diwaneya udidima. Dunu da wadela: le hame hamoi, amo udigili mae fanelegema. Nowa da amo wadela: i hou hamosea, Na da ema se imunusa: fofada: su hamomu.
Ku yi nesa da ƙage. Kada ku kashe marar laifi tare da mai adalci, gama ba zan bar mugun yă tafi haka kawai ba.
8 Hano suligi hou mae hamoma. Hano suligi hou da dunu ilia moloidafa hou amo mae ba: ma: ne si dofosa. Amola hano suligi da moloi hamosu dunu amo ilia hou wadela: sa.
“Kada ka karɓi cin hanci, gama cin hanci yakan makanta waɗanda suke gani, yakan kuma karkatar da maganar masu adalci.
9 Dilia da Idibidi soge ganodini ga fi dunu esalu, amo mae gogolema. Amaiba: le, ga fi dunu ilima mae se ima.
“Kada ka zalunci baƙo, ku kanku kun san halin baƙunci, gama dā ku baƙi ne a Masar.
10 Dilia da ode gafeyale amoga dilia sogega ha: i manu sagama amola ha: i manu faima.
“Shekara shida za ku nome gonakinku ku girbe amfanin gonar,
11 Be ode fesu amoga dilia sogega ha: i manu mae sagama amo ha: i manu mae faima. Hame gagui dunu da ha: i manu amoga dialebe ba: sea, ilia amo ha: i manu lamu amola soge ohe fi da eno hame fai dialebe manu da defea. Amo hou defele dilia da waini sagai amola olife ifa sagai hamoma.
amma a shekara ta bakwai za ku bar ƙasa tă huta. Sa’an nan matalautan da suke cikinku za su sami abinci daga cikinta, namun jeji kuma za su ci abin da aka bari. Ku yi haka da gonakinku na inabi, da na itatuwan zaitun.
12 Hi aligi amoga eso gafeyale amoga hawa: hamoma. Be eso fesu amoga mae hawa: hamoma. Bai amo esoga, dilia udigili hawa: hamosu dunu, ga fi dilima hawa: hamosa amola dilia lai gebo helefimu da defea.
“Kwana shida za ku yi aikinku, amma a rana ta bakwai, kada ku yi aiki, saboda saniyarku da jakinku su huta, haka kuma bawan da aka haifa a gidanku, da kuma baƙon da yake a cikinku yă wartsake.
13 Na sia: huluane Na, Hina Gode da dilima olelei, amo noga: le nabima. Eno ‘gode’ agoane liligi ilima mae sia: ne gadoma. Ilia dio amola maedafa sia: ma.
“Ku mai da hankali, ku yi biyayya da duk abin da na faɗa muku. Kada ku kira sunaye waɗansu alloli; kada a ji su a bakinku.
14 Ode huluane amoga, dilia Nama nodomusa: Lolo Nasu gilisisu udiana hamoma.
“Sau uku a shekara za ku yi mini biki.
15 Oubi ea dio Abibi, amoga dilia musa: da Idibidi yolesili gadili asi, dilia da Yisidi Hame Sali Agi gilisisu Na dilima olelei defele hamoma. Amo gilisisu eso fesu amoga, agi amoga yisidi sali amo mae moma. Eso huluane, dilia da Nama nodomusa: masea, Nama iasu liligi gaguli misa.
“Ku yi Bikin Burodi Marar Yisti, kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, kamar yadda na umarce ku. Ku yi wannan a lokacin da aka ayana a watan Abib, gama a watan ne kuka fito daga Masar. “Kada wani yă zo a gabana hannu wofi.
16 Dilia da degabo widi amola gagoma amo ha: i manu faimusa: dawa: sea, Ha: i Manu Gaheabolo Fai Lolo Nasu bagade hamoma. Dilia da ifa fage, waini fage amo dilia sagai amola waini sagai amoga faimusa: dawa: sea, Sogega Fasela Diasu Lolo Nasu bagade hamoma.
“Ku yi Bikin Girbi da nunan fari na amfanin shuke-shuken gonarku. “Ku yi Bikin Tattarawa a ƙarshen shekara, sa’ad da kuka tattara amfani daga gonarku.
17 Dilia da ode huluane amo Gilisisu udiana gala amoga dilia da gilisisia, dunu huluane da Nama nodone sia: ne gadomusa: misa: ne sia: ma. Na da dilia Hina Gode.
“Sau uku a shekara, maza duka za su bayyana a gaban Ubangiji Mai Iko Duka.
18 Dilia da Nama ohe gobele salasu iasea, agi amo ganodini yisidi sali, amo Nama mae ima. Amo ohe gobele sali ilia sefe huluane gobesima. Dilia sefe udigili mae yolesima. Hahabe doaga: sea amo sefe da gobesi dagoi ba: mu.
“Kada ku miƙa mini hadayar jini tare da wani abu mai yisti. “Ba za a bar kitsen bikin hadayata yă kwana ba.
19 Ode huluane dilia widi amola gagoma bisili fai amo dilia Hina Gode ea diasuga gaguli misa. Dilia sibi o goudi mano amo ea ame ea dodo maga: me amo ganodini mae gobema.
“Dole ne ku kawo mafi kyau daga nunan fari na gonakinku a gidan Ubangiji Allahnku. “Kada ku dafa ɗan akuya a cikin madarar mahaifiyarsa.
20 Dilia da logoga ahoasea, Na da a: igele amo dili bisimusa: amola ouligimusa: asunasimu. E da soge amo dilia fima: ne Na da hahamoi, amoga E da dili oule masunu.
“Ga shi, zan aika mala’ika a gabanku, yă tsare ku a tafiyarku, yă kuma kawo ku wurin da na shirya.
21 Dilia Ea sia: noga: le nabima. Ema higale mae hamoma amola mae odoga: ma. Bai Na da E asunasiba: le, E da Ema odoga: su hame gogolema: ne olofomu.
Ku saurare shi, ku kuma kasa kunne ga abin da yake faɗa. Kada ku yi masa tawaye; ba zai gafarta tawayenku ba, gama shi wakilina ne.
22 Be dilia da Ea sia: noga: le nabasea, amola Na adoi defele hamosea, Na da dilima ha lai dunu huluane ilima gegemu.
In kun kasa kunne sosai ga abin da yake faɗi, kuka kuma yi abin da na faɗa, zan zama magabci ga abokan gābanku, zan kuma yi hamayya da abokan hamayyanku.
23 Na a: igele dunu da dilima bisili, amo A: moulaide dunu, Hidaide dunu, Belisaide dunu, Ga: ina: naide dunu, Haifaide dunu amola Yebusaide dunu amo ilia sogega dili oule masunu. Amasea Na da amo dunu fi huluane gugunufinisimu.
Mala’ikana zai sha gabanku, yă kawo ku cikin ƙasar Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Kan’aniyawa, da Hiwiyawa, da kuma Yebusiyawa, zan kuma kawar da su.
24 Dilia da ilia ‘gode’ liligi ilima mae beguduma. Amola ilima mae nodone sia: ne gadoma amola ilia sia: ne gadosu hou mae lalegaguma. Ilia ‘gode’ liligi gugunufinisima amola ilia sia: ne gadosu gele duni bugi huluane goudane salima.
Kada ku durƙusa wa allolinsu, ko ku yi musu sujada, ko kuma ku bi al’adunsu. Za ku hallaka dukan allolinsu, ku kuma farfasa keɓaɓɓun duwatsunsu.
25 Dilia da Nama fawane nodone sia: ne gadosea, Na da dilima ha: i manu amola hano noga: i amo dilima imunu. Amola Na da dilia olo huluane fadegale fasimu.
Ku bauta wa Ubangiji Allahnku, albarkansa kuwa za tă kasance a kan abincinku da ruwan shanku. Zan ɗauke cuta daga cikinku.
26 Dilia soge ganodini, abula agui uda da mano dudubu ea hagomo ganodini hamedafa fisimu. Amola uda huluane da mano lamu. Dilia ode bagohame esaloma: ne, na da amo logo hamomu.
A ƙasarku, mace ba za tă yi ɓari ba, ba kuma za a sami marar haihuwa ba. Zan ba ku tsawon rai.
27 Na da hamobeba: le, dilima ha lai dunu da Nama bagade beda: mu. Dunu eno da dilima gegesea, Na da ili ededenagia: ma: ne hamomu amola ilia dilima beda: iba: le, hobeamu.
“Zan aiki razanata a gabanku, in kuma sa ruɗami a cikin kowace al’ummar da za ku sadu da ita. Zan sa duk abokan gābanku su juye da baya, su gudu.
28 Dilima ha lai amo hobeama: ne, Na da ilima beda: su hou imunu. Dilia da gaba: i ahoasea, Na da Haifaide, Ga: ina: naide amola Hidaide amo dunu fi gadili sefasimu.
Zan aiki rina a gabanku, su kori Hiwiyawa, Kan’aniyawa da kuma Hittiyawa.
29 Na da ode afadafa amoga ili hame sefasimu. Amai ganiaba soge da fisi dagoi ba: la: loba amola gasonasu ohe fi da heda: le dilima gegena: noba.
Amma ba a shekara guda zan kore muku su ba, don kada ƙasar tă zama kufai har namun jeji su fi ƙarfinku.
30 Be Na da gebewane amo dunu fi gadili sefasimu. Amasea, dilia fi dunu ilia idi da amo soge huluane fimusa: defele ba: sea, ilia huluane sefasi dagoi ba: mu.
Da kaɗan da kaɗan zan kore muku su, har yawanku yă kai yadda za ku mallaki ƙasar.
31 Na da dilia soge alalo defei agoane hamomu. Soge da Agaba Wayabo Adobo muni asili, Medidala: inia Wayabo Bagade amoga doaga: mu. La: di da wadela: i hafoga: i soge amoga asili Iufala: idisi Hano amoga doaga: mu. Na da dilima gasa imunu. Amasea, dilia amo dunu fi ilia da wali amo soge ganodini esala ilima gasa fili, dilia amo soge ganodini golili dasea, amo dunu gadili sefasimu.
“Zan kafa iyakokinku daga Jan Teku zuwa Bahar Rum, daga hamada kuma zuwa Kogi. Zan ba da mazaunan ƙasar a hannunku, za ku kuwa kore su daga gabanku.
32 Dilia da ilima o ilia ‘gode’ liligi ilima gousa: su maedafa hamoma.
Kada ku ƙulla yarjejjeniya da su, ko da allolinsu.
33 Dilia da amo dunu ilia da dilia soge ganodini bu esaloma: ne logo maedafa doasima. Ilia da dilia soge ganodini bu esalea, ilia da dilia hou wadela: mu. Amola dilia da Nama wadela: le hamoma: ne, ilia da dili logemu. Dilia da ilia ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadosea, amo da dilima sani bagade agoane ba: mu.” Hina Gode da amo hamoma: ne sia: i huluane Isala: ili dunuma olelei.
Kada ku bari su zauna a cikin ƙasarku, in har kuka bar su, za su ɓata ku da zunubinsu na bautar allolinsu, har zai yă zama muku tarko.”

< Gadili Asi 23 >