< Gadili Asi 20 >

1 Gode da amane sia: i,
Sai Allah ya faɗi waɗannan kalmomi ya ce,
2 “Na da dilia Hina Gode. Dilia da Idibidi soge ganodini udigili hawa: hamosu dunu esalu. Be Na da dili gadili oule asi.
“Ni ne Ubangiji Allahnka, wanda ya fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
3 Dilia eno ‘gode’ agoane liligi ilima mae nodone sia: ne gadoma.
“Ba za ka yi wa kanka waɗansu alloli ba sai ni.
4 Dilia Godema dawa: ma: ne, osobo bagade liligi agoaila o mu amoga agoaila maedafa hamoma.
Ba za ka yi wa kanka waɗansu alloli a siffar wani abu a sama a bisa, ko a ƙarƙashin ƙasa, ko a ƙarƙashin ruwa ba.
5 Loboga hamoi ‘gode’ liligi ilima mae beguduma amola mae nodone sia: ne gadoma. Bai Na da dilia Hina Gode amola Na da nowa da Na defele hi dawa: sa, amo dunu higasa. Nowa da Na higasea, ema Na da se nabasu imunu amola egaga fi amo asili fi osodayale amola biyaduyale egaga fi ilima se nabasu imunu.
Ba za ka durƙusa gare su, ko ka yi musu sujada ba. Gama ni, Ubangiji Allahnka mai kishi ne, nakan hukunta’ya’ya har tsara ta uku da ta huɗu na waɗanda suke ƙina,
6 Be nowa da Nama asigi galea amola Na hamoma: ne sia: i nabawane hamosea, Na da ema amola egaga fi osea: idafa ilima asigi hou olelemu.
amma ina nuna ƙauna ga tsara dubbai na waɗanda suke ƙaunata, suke kuma kiyaye umarnaina.
7 Na Dio amo mae giadofale sia: ma amola udigili mae sia: ma. Na, Hina Gode da nowa Na Dio udigili sia: sea, ilima se nabasu imunu.
Ba za ka yi amfani da sunan Ubangiji Allahnka a banza ba, gama Ubangiji zai hukunta duk wanda ya mai da sunansa banza.
8 Sa: bade eso da hadigi eso. Amaiba: le, Sa: bade eso ea hou mae giadofama!
Ka tuna da ranar Asabbaci domin ka kiyaye ta da tsarki.
9 Eso gafeyale gala amoga hawa: hamoma.
Kwana shida za ka yi dukan aikinka,
10 Be eso fesu da Nama dawa: ma: ne helefisu eso gala. Amo esoga, dunu huluanedafa da hawa: hamosu hame hamoma: mu. Amo di, dia mano, dia udigili hawa: hamosu dunu, dia ohe fi amola ga fi dunu dia soge ganodini esala huluanedafa, mae hawa: hamoma: mu.
amma rana ta bakwai Asabbaci ne ga Ubangiji, Allahnka. A ranar ba za ka yi wani aiki ba, ko kai, ko ɗanka, ko’yarka, ko bawa, ko baiwa, ko dabbarka, ko baƙon da yake zama tare da kai.
11 Na, Hina Gode da eso gafeyale gala amoga osobo bagade, mu, wayabo bagade amola amo ganodini liligi huluane hamoi dagoi. Be eso fesu amoga Na da helefi dagoi. Amaiba: le, Na da Sa: bade eso hahawane dogolegei amola sema hadigi ilegei dagoi.
Gama kwana shida Ubangiji ya halicci sama da ƙasa, da teku, da duk abin da yake cikinsu, amma ya huta a rana ta bakwai. Saboda haka Ubangiji ya albarkaci ranar Asabbaci, ya kuma mai da ita mai tsarki.
12 Dia ada amola ame elama nodone asigima. Bai di agoane hamosea, di da soge amo Na da dilima imunu, amo ganodini ode bagohame esalumu.
Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka, domin ka yi tsawon rai a ƙasar da Ubangiji Allahnka yake ba ka.
13 Eno dunu mae medole legema.
Ba za ka yi kisankai ba.
14 Inia uda mae adole lama.
Ba za ka yi zina ba.
15 Wamolasu hou mae hamoma.
Ba za ka yi sata ba.
16 Eno dunu amo mae ogogole diwaneya udidima.
Ba za ka ba da shaidar ƙarya a kan maƙwabcinka ba.
17 Dia dogo ganodini inia liligi lamusa: ne mae dawa: ma. Eno dunu ea diasu o ea uda o ea udigili hawa: hamosu dunu o ea dougi o liligi huluanedafa amo mae hananelamusa: dawa: ma.
Ba za ka yi ƙyashin gidan maƙwabcinka ba. Ba za ka yi ƙyashin matar maƙwabcinka ba, ko bawansa, ko baiwarsa, ko sansa, ko jakinsa, ko duk abin da yake na maƙwabcinka ba.”
18 Dunu huluane da gugelebe amola dalabede fulabosu nabaloba, amola ha: ha: na amola goumia lalu mobi ba: loba, ilia da beda: iba: le yagugui amola sedagawane lelu.
Da mutane suka ga tsawa da walƙiya, suka ji karar ƙaho, suka kuma ga dutsen yana hayaƙi, sai suka yi rawar jiki don tsoro. Suka tsaya da nisa
19 Ilia da Mousesema amane sia: i, “Di da ninima sia: sea, ninia da nabimu. Be ninia da bogosa: besa: le, Gode da ninima sia: mu ninia higa: i.”
suka ce wa Musa, “Ka yi magana da mu da kanka, za mu kasa kunne. Amma kada Allah ya yi mana magana, don kada mu mutu.”
20 Mousese da bu adole i, “Mae beda: ma! Gode da dilima ado ba: musa: misi dagoi. E da dilia hou amo dilia da Ea sia: noga: le nabima: bela: ? amola wadela: i hou hame hamoma: bela: ? E da amo ado ba: musa: misi.”
Musa ya ce wa mutane, “Kada ku ji tsoro, gama Allah ya zo don yă gwada ku, don ku riƙa girmama shi, don kuma kada ku yi zunubi.”
21 Be dunu huluane da gadenene hame misi, sedagawane lelu. Mousese hi fawane da bunumai mumobi mogomogoi Gode esalebe sogebi amo gadenene asi.
Sa’ad da mutane suka tsattsaya da nesa, sai Musa ya matsa kusa da girgije mai duhu, inda Allah yake.
22 Hina Gode da Mousese amo Isala: ili dunuma amane sia: musa: sia: i, “Na, Hina Gode da Hebene amoga dilima sia: i. Amo dilia da ba: i dagoi.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa wannan. ‘Kun gani da kanku cewa na yi magana da ku daga sama.
23 Dilia gouli o silifa ‘gode’ agoane liligi ilima nodone sia: ne gadomusa: maedafa hamoma.
Kada ku yi waɗansu alloli in ban da ni, kada ku yi wa kanku allolin azurfa ko na zinariya.
24 Dilia osobo ganumugini, oloda bi hamoma. Amo da: iya, dilia sibi amola bulamagau gobele salasu hamoma: ne amola dilia gilisili na: iyado hahawane hamoma: ne, gogo gobele salima. Adi sogebi dilia Nama nodone sia: ne gadomusa: Na da ilegesea, Na da dilima hahawane fidimusa: misunu.
“‘Ku yi mini bagaden ƙasa, ku kuma miƙa mini hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama, za ku hadayar da tumakinku da awakinku da shanu. Duk inda na sa a girmama sunana, zan zo wurinku, in sa muku albarka.
25 Dilia da Nama oloda igiga hamosea, amo igi mae debema o hedofama. Di da igi gobihei o eno liligi amoga hedofasea, Nama imunu da hamedei.
In kuka yi mini bagade dutse, kada ku gina shi da sassaƙaƙƙun duwatsu, gama inda guduma ta taɓa duwatsun, sun haramtu ke nan.
26 Oloda hamosea, amo da: iya heda: ma: ne fa: gu mae hamoma. Di da amo heda: sea dia gogosiasu ba: sa: besa: le, fa: gu mae gaguma.”
Kada ku gina wa bagadena matakala, domin kada yayinda wani yana hawa, mutane su ga tsiraicinsa.’

< Gadili Asi 20 >