< Gadili Asi 1 >

1 Ya: igobe egefelali ilia da e gilisili Idibidi sogega asi ilia dio da,
Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Isra’ila maza, waɗanda suka tafi Masar tare da Yaƙub; kowanne da iyalinsa.
2 Liubene, Simiane, Lifai, Yuda,
Ruben, Simeyon, Lawi da Yahuda;
3 Isiga, Sebiulane, Bediamini,
Issakar, Zebulun da Benyamin;
4 Da: ne, Na: fadalai, Ga: de amola A: sie.
Dan da Naftali; Gad da Asher.
5 Ya: igobe egaga fi huluane ilia idi da 70. Egefe Yousefe da Idibidi ganodini esalu.
Zuriyar Yaƙub duka sun kai mutum saba’in. Yusuf ya riga ya kasance a Masar.
6 Ode da asili, Yousefe amola yolalali da bogoi. Amola eno dunu huluane ili defele lalelegei da bogoi.
Yanzu Yusuf da dukan’yan’uwansa da kuma dukan tsaran nan da suka tafi Masar, sun mutu,
7 Be iligaga fi (Isala: ili fi dunu) da mano bagohame lalelegei. Ilia idi da bagade heda: i amola ilia da gasa fi agoane ba: i. Idibidi soge da Isala: ili dunu amoga nabaiwane ba: i.
amma Isra’ilawa sun riɓaɓɓanya, suka kuma yi ta haihuwa sosai, suka yi yawan sosai, har ƙasar ta cika da su.
8 Amalalu, Felou gaheabolo da Idibidi soge ganodini hina bagade esalebe ba: i. E da Yousefe hame dawa: i galu.
Sai wani sabon sarki wanda bai san Yusuf ba, ya hau sarautar Masar.
9 E da ea fi ilima amane sia: i, “Wali Isala: ili dunu da bagohame amola gasa bagade ba: sa. Ilia da ninima hasalasimu agoai galebe.
Ya ce wa mutanensa, “Duba Isra’ilawa sun yi yawa, sun fi ƙarfinmu.
10 Ninima ha lai dunu da ninima doagala: sea, Isala: ili dunu da ninima ha lai dunu gilisisa: besa: le amola Idibidi yolesili hobeasa: besa: le, ninia ili idi amo fonoboma: ne logo hogomu da defea.
Ku zo, mu yi dabara a kansu, in ba haka ba za su ƙaru fiye da haka, in kuwa yaƙi ya tashi tsakaninmu da abokan gāba, za su iya haɗa kai da abokan gāba, su yaƙe mu, su bar ƙasar.”
11 Amaiba: le, Idibidi dunu da gasa fi ouligisu dunu Isala: ili dunu udigili gasa bagade hawa: hamosu hamoma: ne ilima asunasi. Isala: ili dunu da moilai bai bagade aduna amo Bidome amola La: misisi gagui. Amo moilai bai bagade aduna da Felou ea liligi ligisisu agoane ba: i.
Saboda haka sai suka naɗa shugabannin gandu a kansu don su wahalshe su, su kuma bauta musu, suka sa su suka gina biranen Fitom da Rameses su zama biranen ajiya, domin Fir’auna.
12 Idibidi dunu da Isala: ili dunu fi baligili se nabasu i. Be Isala: ili fi da hame fonoboi. Ilia bu baligili heda: i amola Idibidi soge huluane amoga fi bagade ba: i.
Amma duk da wannan ƙarin wulaƙancin da ake yi musu, su kuwa sai daɗa riɓaɓɓanya suke ta yi. Sai tsoron Isra’ilawa ya ƙaru a zuciyar Masarawa,
13 Idibidi dunu da Isala: ili dunuma beda: i galu. Amaiba: le, ilia da Isala: ili dunu se nabima: ne, ilima gasa fi hamone, ili da udigili hawa: hamosu dunu ba: i. Idibidi fi da Isala: ili dunu ilia diasu gaguma: ne amola ifabi hawa: hamoma: ne logei. Ilia da Isala: ili dunuma hamedafa asigisu.
ganin haka sai Masarawa suka ƙara musu wahala.
Suka baƙanta wa Isra’ilawa rai da bauta mai wuya, ta wurin sa su yin tubali da yumɓu, da kuma kowace irin bauta a gonaki. A cikin dukan ayyukansu, Masarawa ba su ji tausayinsu ba ko kaɗan.
15 Amalalu, Idibidi Felou da Sifala amola Bua (amo da mano lasu fidisu uda aduna ela da Hibulu uda fidisu) elama amane sia: i,
Sai Sarkin Masar ya gaya wa ungozomomin matan Ibraniyawa, wato, su Shofra da Fuwa ya ce,
16 “Alia da Hibulu uda ilia mano lalelegesu hou fidisia, mano lai da dunu mano ba: sea, amo fanelegema. Be uda mano ba: sea, mae fanelegema.”
“Sa’ad da kuke taimakon matan Ibraniyawa lokacin haihuwa, in jaririn namiji ne ku kashe shi, amma in ta mace ce, ku bar ta da rai.”
17 Be mano lasu fidisu uda da Godema dawa: i. Amaiba: le, ela da Felou ea sia: hame nabi. Ela da dunu mano hame fanelegei.
Amma ungozomomin nan masu tsoron Allah ne, ba su kuwa aikata abin da sarkin Masar ya gaya musu ba; suka bar jarirai maza su rayu.
18 Amaiba: le, Felou da mano lasu fidisu uda ema misa: ne sia: ne, elama amane sia: i, “Alia da abuliba: le agoane hamosala: ? Abuliba: le dunu mano hame fanelegesala: ?”
Sai sarkin Masar ya kira ungozomomin, ya tambaye su ya ce, “Don me kuka yi haka? Don me kuka bar jarirai maza su rayu?”
19 Ela da bu adole i, “Hibulu uda da Idibidi uda defele hame hamosa. Ilia mano da hedolowane lalelegesa. Ania da mae doaga: le, ilia mano da lalelegei dagoi ba: sa.”
Ungozoman suka amsa wa Fir’auna suka ce, “Ai, matan Ibraniyawa ba kamar matan Masarawa ba ne, gwarzaye ne, sukan haihu kafin ungozomomin su kai wurinsu.”
20 Mano lasu fidisu uda da Godema beda: iba: le, Gode da ela hahawane ba: i. Gode da elama sosogo fi mano i dagoi. Isala: ili dunu ilia idi da bu bagade heda: i amola ilia gasa bagade fi agoane ba: i.
Saboda haka Allah ya nuna alheri wa ungozomomin, Isra’ilawa kuwa suka yi yawa fiye da dā.
Saboda ungozomomin suna tsoron Allah, sai Allah ya ba su iyalan kansu.
22 Amo ba: beba: le, Felou da ea fi dunu huluane ilima hamoma: ne sia: i hamoi dagoi. E amane sia: i, “Dilia Hibulu dunu mano gaheabolo lalelegei ba: sea, amo lale, Naile hano amoga bogoma: ne ha: digima. Uda mano fawane mae fanelelegema.”
Sai Fir’auna ya ba da umarni wa mutanensa ya ce, “Duk yaron da yake namijin da haka haifa, dole ku jefa shi cikin kogi, amma ku bar yara mata su rayu.”

< Gadili Asi 1 >