< Eseda 6 >

1 Amo gasia, hina bagade da golamu hamedei ba: i. Amaiba: le, e da ea hawa: hamosu dunuma, ilia da ea fifi asi gala hou hamoi dagoi meloa dedei, amo ema gaguli misini, ea nabima: ne idili ima: ne sia: i.
A daren nan, sarki bai iya barci ba, saboda haka ya ba da umarni a kawo, a kuma karanta masa littafin tarihi na shekara-shekara, da rubutaccen labarin mulkinsa.
2 Ilia da ema idili ianu, e da Bigada: ina amola Dilese (gulusu danai dunu ela da musa: hina bagade ea sesei logo holei sosodo aligisu) ela da musa: hina bagade fane legemusa: ilegesu, be Modigai da ela ilegesu hedofai, amo sia: dedei, hina bagade da nabi.
Aka tarar, a rubuce a ciki, cewa Mordekai ya tone ƙulle-ƙullen Bigtana da Teresh, biyu daga hafsoshin sarki, waɗanda suke tsaron mashigin ƙofa, waɗanda suka ƙulla su kashe Sarki Zerzes.
3 Hina bagade da amane adole ba: i, “Modigai da agoane hamobeba: le, ninia da habodane ema nodoma: ne bidi ibala: ?” Ea hawa: hamosu dunu ema bu adole i, “Ema liligi hamoi da hame.”
Sarki ya ce, “Wace girma da daraja ce aka ba wa Mordekai saboda wannan?” Masu hidimarsa suka ce, “Ba a yi masa wani abu ba.”
4 Hina bagade da amane adole ba: i, “Na eagene ouligisu dunu oda da hina bagade diasu ganodini esalabala?” Ha: ima: ne da wahadafa hina bagade ea diasu gagoi ganodini golili sa: i ba: i, e da ifa duni bugili fugalegei amo hahamoi dagoiba: le, Modigai hegoa: nesima: ne hina bagadema adole ba: la misi.
Sarki ya ce, “Wa yake a haraba?” Daidai lokacin kuwa Haman ya shigo harabar waje na fada don yă yi magana da sarki a kan a rataye Mordekai a wurin rataye mai laifin da ya shirya.
5 Ea hawa: hamosu dunu da Segesisima bu adole i, “Ha: ima: ne da goea, di ba: musa: oulela.” Hina bagade da amane sia: i, “Oule misa!”
Masu yi wa sarki hidima, suka amsa, “Haman yana tsaye a haraba.” Sarki ya umarta, “A kawo shi ciki.”
6 Amalalu Ha: ima: ne da misi, amalu hina bagade da ema agoane sia: i. “Dunu noga: i afae esala. Na da ema nodone bidi imunu hanai bagade gala. Di adi dawa: bela: ? Na da ema adi hamoma: bela: ?” Ha: ima: ne hisu wamo amane dadawa: i, “Hina bagade da nowama nodone bidi ima: bela: ? Na agoane dawa: , e da nama fawane imunu.”
Sa’an nan Haman ya shigo, sai sarki ya ce masa, “Me ya kamata a yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama?” Haman dai ya yi tunani a ransa ya ce, “Wane ne sarki zai girmama in ba ni ba?”
7
Sai ya amsa wa sarki cewa, “Saboda mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama,
8 Amaiba: le, e da hina bagadema adole i, “Amo dunu ema agoane nodone bidi ima. Dia hina bagade abula igili ga: simusa: , gaguli misa. Ilia da dia hosi dialuma da: iya habuga noga: idafa figisimusa: , gaguli misa: ne sia: ma.
bari a kawo rigar sarautar da sarki ya taɓa sawa, da kuma dokin da sarki ya taɓa hawa, wanda aka sa kambin sarauta a kai.
9 Amasea, dia ouligisu dunu hina afae amoea misini, e da amo dunuma abula ga: sili, amola amo dunu da hosi da: iya fila heda: i, amo moilai bai bagade gagoi ganodini oule, olelela masa: ne sia: ma. Amola ouligisu dunu hina da amane sia: mu, “Huluane ba: ma! Hina bagade da amo dunuma nodomusa: hanaiba: le, ema agoane nodoma: ne bidi iaha!”
Sa’an nan, bari a ba da rigar da kuma dokin wa ɗaya daga cikin manyan sarakuna mafi kirki na sarki. Bari shi kuma yă sa wannan riga wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama, a kuma bi da shi a bisan doki ko’ina a titunan birni, ana shela a gabansa ana cewa, ‘Wannan shi ne abin da ake yin wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!’”
10 Amalalu, hina bagade da Ha: ima: nema amane sia: i, “Hedolo! Abula amola hosi lale, amo nodoma: ne bidi iasu amo Yu dunu Modigai, ema dia sia: i liligi, amo huluane ema hamoma. Di da e, hina bagade ea diasu logo holei gadenene esalebe ba: mu.”
Sarki ya umarci Haman ya ce, “Tafi yanzu ka karɓi rigar da dokin, ka kuma yi yadda ka shawarta wa Mordekai, mutumin Yahudan nan, wanda yake zama a bakin ƙofar sarki. Kada ka kāsa yin kome daga cikin abin da ka faɗa.”
11 Amaiba: le, Ha: ima: ne da abula amola hosi lai. Amalu e da amo abula lale, Modigaima ga: si. Modigai da hosi da: iya fila heda: i. Amola, Ha: ima: ne da Modigai moilai gagoi ganodini oule olelela asi. Asili, e da dunu huluane nabima: ne, amane sia: i, “Huluane ba: ma! Hina bagade da amo dunuma nodomusa: hanaiba: le, ema agoane nodoma: ne bidi iaha!”
Saboda haka, Haman ya karɓo rigar da dokin. Ya sa wa Mordekai rigar, ya kuma bi da shi a kan doki ko’ina a titunan birnin, yana shela a gabansa yana cewa, “Wannan shi ne abin da ake yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!”
12 Amalalu, Modigai da hina bagade ea diasu logo holeiga bu asi. Be Ha: ima: ne da gogosiane, odagi dofoga: le, hi diasuga hobeale asi.
Daga baya, Mordekai ya dawo zuwa ƙofar sarki. Amma Haman ya ruga gida, kansa a rufe, saboda baƙin ciki.
13 E da iduama, amola ea dogolegei fi ilima huluane, ema hamoi hou olelei. Amalalu, ea uda amola ea dogolegei fi ilia da ema amane adoi, “Modigai ea gasa da dia gasa baligimusa: hamonana. E da Yu dunu, amola di da ema hasanasimu da hamedei. E da dafawane dia hou baligimu.”
Ya je ya faɗa wa matarsa Zeresh, da dukan abokansa, me ya same shi. Masu ba shi shawara, da matarsa Zeresh, suka ce masa, “Idan Mordekai, wanda ka fara fāɗuwa a gabansa, daga zuriyar Yahudawa yake, to, ba za ka yi nasara a kansa ba, tabbatacce za ka fāɗi a gabansa!”
14 Ili da adodaloba, hina bagade ea gulusu danai hawa: hamosu dunu da hedolowane misini, Ha: ima: ne amo Eseda ea lolo nabe amoga oule masusa: lala misi.
Suna cikin magana da shi ke nan, sai ga bābānnin sarki, suka iso suka kuma hanzarta da Haman zuwa liyafar da Esta ta shirya.

< Eseda 6 >