< Eseda 1 >

1 Besia eagene hina bagade ea dio amo Segesisi da moilai bai bagade amo Susa, amo ganodini ea ouligisu hawa: hamonanu. E da soge fi hihi 127 agoane ouligisu. Amo soge fi hihi da Inidia soge asili Suda: ne soge amo ganodini esalu.
Ga abin da ya faru a zamanin Zerzes. Zerzes ya yi mulki bisan larduna 127 daga Indiya zuwa Kush.
2
A lokacin nan, Sarki Zerzes ya yi mulki daga gadon sarauta, cikin mazaunin masarautar Shusha.
3 Ode osodayale ea ouligisu ganodini, e da lolo mai. E da ea lolo manusa: , eagene ouligisu dunu, soge fi hihi ilia ouligisu amola hina dunu, Besia dadi gagui dunu amola Midia dadi gagui dunu, amo huluane hiougi.
A shekara ta uku ta mulkinsa, ya yi wa dukan hakimansa da ma’aikatansa liyafa. Shugabannin mayaƙan Farisa, da Mediya, da yerimai; da kuma hakimai na lardunan suka kasance.
4 E da oubi gafeyale amoga e da ea diasu amola Susa moilai amo liligi noga: idafa amo hiougi misi dunu ilima olelesa lalalu.
Kwanaki 180 cif, ya nuna yawan dukiyar masarautarsa, da ɗaukakarta da kuma darajar girmansa.
5 Amalalu, hina bagade da lolo nasu bagade, amo ea diasu gagoi ganodini hamoi. Amo hamonana hi afae galagai, amola amoga misa: ne, e da dunu huluane, bagade gagui amola hame gagui, amo huluane hiougi.
Sa’ad da waɗannan kwanaki suka wuce, sai sarki ya yi liyafa a cikin lambun da aka shinge na fadar sarki wadda ta ɗauki kwana bakwai wa dukan mutane daga ƙarami har zuwa babba, waɗanda suke zama a masarautar Shusha.
6 Hina bagade ea gagoi da nina: hamoi noga: idafa ba: i. Gasiga: su abula da haisewe amola ahea: iai ba: i. Ilia da oga: iya: i efe amoga silifa gedu amoga la: gilisili amola igi ogelu duni bugi ili amoga gosagisi. Iluwa: su fafai amo da gouli amola silifa amoga hamoi da gagoi ganodini ligisi dialebe ba: i, amola gagoi da ogelu amola yoi gele noga: idafa amola su ela: mei amola ela: mei haisewe igi, amoga fa: i.
Lambun yana da fararen labulen da aka rataye da shunayya na lallausan lilin, da aka ɗaura da igiyoyin fararen lilin, da yadin jan garura, haɗe da zoban azurfa a kan ginshiƙin farin ƙasa. A nan, akwai kujeru na zinariya da na azurfa a kan daɓe mai ado da aka yi da duwatsu masu daraja, da farin ƙasa, da fararen duwatsun wuya, da waɗansu duwatsu masu tsada.
7 Waini hano moma: ne, ilia da gouli faigelei hisu hisu hahamoi amo ganodini soga: sasali. Hina bagade da ea waini nodone bagade sagoi.
Aka rarraba ruwan inabi cikin kwaf na zinariya, kowanne kuwa dabam yake da ɗayan. Ruwan inabin kuwa yana da yawa, bisa ga wadatar sarki.
8 Hina bagade da ea hawa: hamosu dunu ilima ilia da mae hihini dunu huluane ilia waini hano manusa: defele ilima ima: ne sia: i.
Bisa ga umarnin sarki, aka bar kowane baƙo yă sha yadda ya ga dama, gama sarki ya umarci dukan bayin da suke rarraba ruwan inabin su ba wa kowa abin da yake so.
9 Amo galu, hina bagade uda Fa: sedai da hina bagade diasu ganodini, lolo manusa: uda fawane hiougi.
Sarauniya Bashti ita ma ta yi liyafa saboda mata a fadar Sarki Zerzes.
10 Lolo nabe eso fesuga, hina bagade da waini nanu amola hahawane ba: su. Amalalu, e da ea gulusu danai hawa: hamosu dunu fesuale gala amo ema misa: ne sia: i. Ilia dio da Mihiuma: ne, Bisida, Habouna, Bigida, Aba: geda, Sida amola Gaga: se.
A rana ta bakwai, sa’ad da Sarki Zerzes, ya yi tilis da ruwan inabi, sai ya umarci bābānni bakwai waɗanda suke yin masa hidima, wato, Mehuman, Bizta, Harbona, Bigta, Abagta, Zetar da Karkas,
11 E da amo dunu ilia da hina bagade uda Fa: sedai amo habuga ea dialumaga figisili, ema oule misa: ne sia: i. Fa: sedai da uda noga: idafa ba: su. Hina bagade da Fa: sedai ea noga: idafa ba: su, amo ea hiougi dunuma olelemusa: dawa: i galu.
su kawo Sarauniya Bashti a gabansa, sanye da rawanin sarautarta, don ta nuna kyanta wa mutane da kuma hakimai, gama ita kyakkyawa ce ƙwarai.
12 Be hawa: hamosu dunu da ema hina bagade ea hamoma: ne sia: i olelebeba: le, Fa: sedai hihini hame misunu sia: i. Hina bagade da amo sia: nababeba: le, ougi bagade ba: i.
Amma da masu hidima suka ba da umarnin sarki, sai Sarauniya Bashti ta ƙi zuwa. Wannan ya ɓata wa sarki rai, ya kuma yi fushi ƙwarai.
13 Hina bagade ea hou da bagade dawa: su dunuma, abuli hamoma: beyale adole ba: su. Amaiba: le, e da ea fada: i sia: ne iasu dunuma ilia sia: nabimusa: wele sia: i.
Da yake, al’ada ce sarki yă nemi shawara daga sanannu a batun doka da adalci, sai ya yi magana da masu hikima waɗanda suke fahimtar lokuta
14 Hina bagade ea fada: i sia: ne iasu ouligisu dunu mimogo fesuale gala, Besia amola Midia soge ganodini ilia dio da Gasina, Sieda, A:damada, Dasisi, Milese, Ma: sina, amola Mimiuga: ne.
suke kuma mafi kusa da sarki. Waɗannan masu hikima kuwa su ne, Karshena, Shetar, Admata, Tarshish, Meres, Marsena da kuma Memukan. Su hakimai bakwai ne na Farisa da Mediya waɗanda suke da dama ta musamman ta kaiwa ga sarki, suke kuma da matsayi mafi girma a masarautar.
15 E da amo dunuma amane sia: i, “Na da hina bagade Segesisi! Ni da na hawa: hamosu dunuma ilia da na uda Fa: sedai e da nama oule misa: ne adosi. Be e da na sia: nabimu higa: i. Ninia da ema adi hamoma: bela: ? Sema dedei da adi sia: sala: ?”
Ya ce, “Bisa ga doka, me za a yi wa Sarauniya Bashti? Gama ta ƙi yin biyayya da umarnin sarki Zerzes da bābānni suka kai mata?”
16 Amalalu, Mimiuga: ne da hina bagade amola eagene ouligisu dunu ilima amane sia: i, “Hina bagade uda Fa: sedai da hina bagade ema fawane hame gadele sia: i. Be e da eagene ouligisu dunu huluane amola dunu huluane Besia amola Midia soge ganodini, amo huluane ilima gadele sia: i dagoi.
Sai Memukan ya amsa a gaban sarki da hakimai ya ce, “Sarauniya Bashti ta yi laifi, ba ga sarki kaɗai ba, amma ga dukan hakimai ma, da kuma mutanen dukan lardunan sarki Zerzes.
17 Bai uda huluane hina bagade ea ouligisu fifi asi gala amo ganodini da Fa: sedai ea hihi sia: nababeba: le, ilia da egoama hihi ba: mu. Ilia da amane sia: mu, ‘Hina bagade Segesisi da ea uda Fa: sedai ema misa: ne sia: i, be e da higa: i.’
Domin halin Sarauniya zai zama sananne ga dukan mata, ta haka kuwa za su ƙasƙantar da mazansu su kuma ce, ‘Sarki Zerzes ya umarta a kawo Sarauniya Bashti a gabansa, amma ta ƙi zuwa.’
18 Besia amola Midia ouligisu dunu ilia uda da amo hou nababeba: le, ilia da wali eso, amo hame nabasu hou ilia egoama olelemu. Uda huluane da ilia egoama hame dogolegemu, amola egoa ilia da idua ilima ougi ba: mu.
Wannan rana matan hakiman Farisa da na Mediya waɗanda suka ji game da halin sarauniya, za su yi haka wa dukan hakiman sarki. Zai zama babu ƙarshen rashin bangirma da kuma reni.
19 Hina bagade! Di da hanai galea, hina bagade sema amane hamoma, ‘Fa: sedai da dima bu hamedafa misunu’. Amo sema da Besia amola Midia ela sema dedei amo ganodini dedenanu, bu hamedafa afadenemu, di sia: ma. Amasea, Fa: sedai ea hina bagade uda sogebi, amo eno baligili noga: i udama ima.
“Saboda haka, in ya gamshi sarki, bari yă ba da hatimi na sarauta, bari kuma a rubuta shi cikin dokokin Farisa da Mediya, wanda ba za a iya sokewa ba, cewa Bashti ba za tă ƙara zuwa gaban sarkin Zerzes ba. Bari kuma sarki yă ba da matsayinta na sarauta ga wata, wadda ta fi ta.
20 Dia fifi asi gala da bagadedafa. Dunu huluane amo ganodini esala, da dia sia: amo nababeba: le, uda huluane da ilia egoa (bagade gagui amola hame gagui defele), ilima nodone dawa: le, nabasu hou bu hamomu.”
Ta haka, sa’ad da aka yi shelar dokar sarki ko’ina a fāɗin masarautarsa, dukan mata za su ba wa mazansu girma, daga ƙarami har zuwa babba.”
21 Hina bagade amola eagene ouligisu dunu da amo hou da noga: i dawa: beba: le, hina bagade da Mimiuga: ne ea sia: i defele hamoi.
Sarki da hakimansa suka gamsu da wannan shawara. Saboda haka sarki ya yi kamar yadda Memukan ya faɗa.
22 E da ea ouligisu fifi asi gala huluane ilima, e da ilila: sia: amola idisu amola dedesu hou defele, ilima sema amane dedene iagagai, “Egoa huluane da ilia sosogo fi ilima hinawane esalumu, amola eno da ilia sia: gua: mu da hamedei.”
Ya aika da saƙo zuwa ga dukan ɓangarorin masarautar, zuwa ga kowane lardi a irin nasa rubutu, zuwa kuma ga kowane mutane a nasu harshe, ana shelar a kowane yare na mutane, cewa kowane mutum yă zama mai mulki bisa gidansa.

< Eseda 1 >