< Efesase 1 >
1 Amo meloa dedei, na Bolo dedesa. Gode hamobeba: le, na da Yesu Gelesu Ea asunasi dunu esala. Dilia, Gode Ea fi dunu Efesase soge ganodini esalebe, dilia fisisu hame dawa: Yesu Gelesuma madelagi fi dunu, dilima na meloa dedesa.
Bulus, manzon Yesu Almasihu ta wurin nufin Allah, zuwa ga kebabbu na Allah da ke a Afisa wanda suke aminci cikin Yesu.
2 Ninia Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, da hahawane iasu amola olofosu, dilima imunusa: na da dawa: lala.
Bari alheri ya kasance da ku, da salama daga wurin Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
3 Ninia Hina Yesu Gelesu Ea Gode amola Ada, Ema nodone dawa: mu da defea. E da hahawane a: silibu hou, Hebene soge ganodini diala houdafa, amo ninima i dagoi.
Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine ya albarkace mu da kowanne albarku na ruhaniya da ke cikin sammai cikin Almasihu.
4 Musa: dafa, osobo bagade hame hahamoi eso amoga, ninia da hobea Ea fi dunu Yesuma madelagi dagoi hamoma: ne, Gode da ninima ilegei dagoi. Ninia hou afadenene hadigiwane amola ledo hamedei, Ea soge ganodini esalumusa: , amo hamoma: ne E da nini ilegei dagoi.
Kafin halitar duniya, Allah ya zabe mu da muka ba da gaskiya cikin Yesu. Ya zabe mu domin mu yi zaman tsarki da rayuwar da babu aibu a gabansa.
5 E da ninima asigiba: le, musa: dafa nini dawa: i galu. E da Yesu Gelesu Ea hawa: hamobeba: le, nini da Ea mano agoane esaloma: ne, E da amo hamoma: ne dawa: i galu. E da hahawane amola hanaiba: le, amo hamoma: ne dawa: i galu.
Cikin kauna Allah ya kaddara ya dauke mu mu zama yayansa ta wurin Yesu almasihu. Ya yi wannan domin ya gamshe shi ya yi abin da ya ke so.
6 Amaiba: le Eagofe hawa: hamobeba: le amola Gode da ninima hahawane dogolegele iasu ida: iwane iabeba: le, ninia Godema nodone sia: mu da defea.
Sakamakon shine Allah ya karbi yabo domin daukakan alherinsa. Wannan shine abinda ya ba mu hannu sake ta wurin kaunataccensa.
7 Ninia da Yesu Gelesu Ea maga: mega bidi lai dagoi. Amola Gode da Ea bagade gagui liligi bagohame ninima ia dagoiba: le, ninia wadela: i hou da gogolema: ne olofoi dagoi.
Gama cikin kaunataccensa aka fanshe mu ta wurin jininsa, da gafarar zunubai ta wurin wadataccen alherinsa.
8 Gode Ea dawa: su hou da bagadeba: le, Ea ninima hahawane dogolegele iasu liligi da bagadedafa. E da mae hihini, bagadedafa ninima iasu.
Ya ba da wannan alherin a yalwace cikin dukan hikima da fahimta.
9 E da bagadewane dawa: beba: le, amola wamolegei liligi huluane dawa: beba: le, Ea hanai liligi huluane hamosu. E da Yesu Gelesu Ea loboga, Ea hawa: hamosu huluane dagomusa: dawa: i galu. Be amo wamolegei ilegesu, E da ninia dawa: ma: ne, ninima olelei.
Allah ya bayyana mana gaskiyar al'amarin da aka boye na shirinsa, ta wurin abin da yake so ya nuna cikin Almasihu.
10 Ea ilegei eso doaga: sea, E da amo ilegesu hawa: hamone dagomu. Ea ilegesu bai da agoane diala. Gode Ea hahamoi liligi huluane, Hebene ganodini liligi amola osobo bagade ganodini liligi, E da gilisili amoga Yesu Gelesu da Hinadafa afadafa fawane esaloma: ne hamomu.
Idan lokaci ya yi na kammala shirinsa, Allah zai kawo dukan abubuwan da ke sama da kasa cikin Yesu.
11 Gode da hou amola liligi huluanedafa, Ea hanai defele hamosa. E da musa: dafa dawa: beba: le amola hanaiba: le, ninia da fa: no Ea fidafa, Gelesuma madelagi dagoi amo hamoma: ne, nini ilegei.
An zabe mu cikin Almasihu mu zama abin gado na Allah. Ya yi mana wannan shirin tun da cikin shirin sa, shi mai yin dukan abu ta dalilin nufinsa.
12 Ninia da degabo Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, dafawane hamoma: beyale dawa: lusu lai dagoi. Amaiba: le, ninia da Gode Ea hadigi hou amoma nodonanumu da defea.
Allah ya yi haka saboda mu rayu domin yabon daukakarsa. Mune na farko da muka sami bege cikin Almasihu.
13 Dilia amola da sia: dafa, sia: Ida: iwane Gala amo da gaga: su hou dilima olelei, amo nababeba: le, Gode Ea fi ganodini misi. Dilia da Yesu Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da dili lai dagoi amo olelema: ne, Ea musa: hahawane dogolegele imunu ilegele sia: i defele, dawa: digima: ne olelesu ilegesu dilima i. Amo da Ea A: silibu Hadigidafa Gala.
A cikin Almasihu ne kuma kuka samu jin maganar gaskiya, bisharan cetonku ta wurin Yesu. A cikinsa ne kuka bada gaskiya aka hatimce ku da Ruhu Mai Tsarki wanda aka alkawarta.
14 Gode da Ea hahawane dogolegele iasu huluane amola Ea hamobeba: le, ninia da halegale masunu, amo olelema: ne, E da Ea A: silibu Hadigidafa Gala ninima i dagoi. Ninia Ea hadigi hou dawa: beba: le, Ema nodone sia: mu da defea.
Ruhun shine tabbacin gadonmu kafin mu kai ga samunsa. Wannan don yabon daukakarsa ne.
15 Amaiba: le, na da musa: dilia Yesu Gelesuma dafawaneyale dawa: su hou amola dilia Gode Ea fi dunuma asigi bagade hou, amo nababeba: le,
Sabo da haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kaunar ku zuwa dukan wadanda aka kebe dominsa.
16 na da mae yolesili, dilia hou dawa: beba: le, Godema nodone sia: ne gadolalu. Na da na sia: ne gadosu ganodini, dili dawa: lala.
Ban fasa tunawa da ku ba ina addu'a saboda ku cikin addu'o'ina.
17 Dilia da Gode Ea hou baligiliwane dawa: ma: ne, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala Ea bagade dawa: su hou amola Gode Ea olelesu hou, amo E da dilima ima: ne na da Gode, Yesu Gelesu Ea Gode, ninia hadigi Adadafa Ema edegenana.
Ina addu'a da cewa Allah Ubangijinmu Yesu Almasihu, Uban daraja, ya ba ku ruhun basira da wahayin saninsa.
18 Na agoane adole ba: sa; Gode da dili Ea hadigi noga: le ba: ma: ne, dilia asigi dawa: su doasima: mu. Amola dafawane hamoma: beyale dawa: lusu E dilima ima: ne dili misa: ne sia: i, amo dilima olelema: ne, na da sia: ne gadosa. Amola hahawane hou E dilima ima: ne ilegele sia: i, amo dili noga: le dawa: ma: ne, na da sia: ne gadosa.
Ina addu'a idanun zuciyarku su bude domin ku san tabacin kiranku. Ina addu'a dominku san arzikin mulkin gadonsa cikin wadanda aka kebe dominsa.
Ina addu'a ku san ikon nan nasa mai girma mara iyaka da ke cikin mu da muka ba da gaskiya. Wannan girman yana ta wurin aikin karfin ikonsa ne.
20 Ea gasa da nini (Ea hou lalegagui dunu) ninia dogo ganodini gasa bagadedafa hawa: hamonanebe, amo dilia dawa: ma: ne, na da Ema sia: ne gadosa. Amo gasa bagade hou da Gode da Ea gasaga, Yesu Gelesu bogole, wa: legadolesili, oule asili, Hebene soge ganodini Ea lobodafadili fima: ne sia: i, amo defele gala.
Wannan shine ikon da ya yi aiki cikin Almasihu lokacin da Allah ya tashe shi daga matattu ya sa shi a hannun damansa cikin sammai.
21 Gelesu da wali Hebene ouligisu dunu huluane, gasa bagade ouligisu dunu amola hina dunu huluanedafa, ilima Ouligisudafa esala. Wali Yesu Gelesu Ea Dio da osobo bagade ganodini ouligisu dio asuli dunu amola fa: no misunu osobo gaheabolo ganodini ouligisu dio asulimu dunu, amo ouligisu dunu huluane ilia dio bagadewane baligisa. (aiōn )
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn )
22 Gode da Yesu Gelesu liligi huluanedafa amoma osa: le heda: ma: ne, Ea emo haguduga ligisi. E da liligi huluanedafa amoma Hinadafa esaloma: ne, Gode da Yesu Gelesu Ea fa: no bobogesu fi ilima i dagoi.
Allah ya saka dukan abubuwa a karkashin kafafun Almasihu. Ya sa shi shugaban dukan abubuwa a cikin ikilisiya.
23 Yesu Ea fa: no bobogesu fi da Ea da: i hodo esala. Gode Ea hou huluanedafa da Yesu Gelesu ganodini nabaiwane diala. Amola sese da Yesu Gelesu Ea hou amoga nabaiwane diala.
Ikilisiya jikinsa ne, cikarsa wanda ya cika dukan abubuwa cikin kowacce hanya.