< Mousese Ea Malasu 1 >
1 Amo buga ganodini da Mousese ea sia: dedei diala. Amo sia: e da Isala: ili dunu ilia da wadela: i soge Yodane Hano amoga gusu ganodini esalu ilima sia: i. Ilia da Yodane Hano sogebi dio amo Sufe amo ganodini esalu. (Sufe da dogoa dialu. La: idi da Balane hafoga: i soge galu, la: idi da Dofele moilai, La: ibane moilai, Ha: selode moilai amola Disahabe moilai.)
Waɗannan su ne kalmomin da Musa ya yi wa dukan Isra’ila, a hamada gabas da Urdun, wato, Araba, ɗaura da Suf, tsakanin Faran da Tofel, Laban, Hazerot da Dizahab.
2 (Eso gidayale gala emoga ahoasea, dilia da Sainai goumi yolesili, Idome agolo soge amoga asili, Ga: idesie Bania amoga doaga: mu.)
(Yakan ɗauki kwana goma sha ɗaya daga Horeb zuwa Kadesh Barneya ta hanyar Dutsen Seyir.)
3 Isala: ili dunu da Idibidi yolesili ode 40 agoane wadela: i soge ganodini lalu. Eso age, oubi gida amola ode 40 amoga Mousese da Gode Ea olelei liligi huluane Isala: ili fi ilima olelei.
A shekara ta arba’in, a rana ta fari ga wata na goma sha ɗaya, Musa ya yi shela ga Isra’ilawa game da dukan abin da Ubangiji ya umarta shi game da su.
4 Hina Gode da hina bagade Saihone (A: moulaide dunu ouligisu musa: Hesiabone moilai bai bagade ganodini esalu) amola hina bagade Oge (Ba: isane dunu ouligisu musa: da Asadalode amola Edelei, amo moilai ganodini esalu), amo fane legei dagoi. Amo fa: no Mousese da sia: olelei.
Wannan ya faru bayan ya ci Sihon sarkin Amoriyawa wanda ya yi mulki a Heshbon da yaƙi. A Edireyi kuma ya ci Og sarkin Bashan wanda ya yi mulki a Ashtarot da yaƙi.
5 Isala: ili dunu da Moua: be soge (Yodane Hano amoga gusu galu) amo ganodini esalu. Amo esoga Mousese da Gode Ea olelesu amola Ea Sema ilima muni olelesu.
Gabas da iyakar Mowab, Musa ya fara bayyana wannan doka, yana cewa,
6 E amane sia: i “Ninia da Sainai Goumia esaloba, Hina Gode da ninima amane sia: i, ‘Dilia da amo goumia esala helesa.
Ubangiji Allahnmu ya faɗa mana a Horeb cewa, “Daɗewarku a wannan dutse ya isa haka.
7 Dilia abula diasu mugululi, masa. Dilia A: moulaide dunu ilia agolo soge amola eno soge amo da amo sisiga: i amoga masa. Dilia Yodane Hano fago soge amola agolo soge amola gano soge amola Medidela: inia Wayabo Bagade bega: amoga masa. Ga: ina: ne soge baligili, asili Lebanone Goumi baligili, Iufala: idisi Hano bagade amoga doaga: ma.
Ku tashi, ku ci gaba zuwa ƙasar tudun Amoriyawa; ku tafi wurin dukan maƙwabta a cikin Araba, a cikin duwatsu, a gindin yammancin tuddai, a Negeb da kuma a ta kwaruruka, da ƙasar Kan’aniyawa da kuma zuwa Lebanon, har zuwa babban kogi, wato, Yuferites.
8 Amo soge huluane Na, dilia Hina Gode, da dilia aowalali dunu amo A: ibalaha: me, Aisage, Ya: igobe amola iligaga fi ilima imunu sia: i. Dilia amo sogega fimusa: lala masa.’”
Duba na riga na ba ku wannan ƙasa. Ku shiga ku mallaki ƙasar da Ubangiji ya rantse zai ba wa kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub, da kuma ga zuriyarsu bayansu.”
9 Mousese da Isala: ili dunuma amane sia: i “Ninia da Sainai Goumiga esaloba na da dilima amane sia: i, ‘Nisu da dilima ouligisu amola hina esalumu da hamedei. Hawa: hamosu da bagadedafa.
A wancan lokaci na faɗa muku cewa, “Ku kaya ne masu nauyi da ni kaɗai ba zan iya ɗauka ba.
10 Dilia Hina Gode da dilia fi bagade hamobeba: le, dilia idi da wali gasumuni muagado gala amo ilia idi defele ba: sa.
Ubangiji Allahnku ya ƙara yawanku har yau kuka zama da yawa kamar taurari a sarari.
11 Hina Gode, dilia aowalalia Gode, Ea sia: i defele da dilia idi bu bagade hamone, afadafa da 1000 hamomu da defea, amola liligi bagade dilima imunu da defea.
Bari Ubangiji, Allahn kakanninku yă ƙara yawanku sau dubu, yă kuma albarkace ku yadda ya yi alkawari!
12 Be nisu da habodane dia sia: ga gegesu amola dioi bagade hou hahamoma: bela: ?
Amma yaya zan ɗauka dukan damuwoyinku da nawayarku da kuma faɗace-faɗacenku duka ni kaɗai?
13 Amaiba: le, dilia fi hisu hisu dunu amo da bagade dawa: su dunu amoga ilegema. Amasea, amo dunu da dilima ouligisu amola hina esaloma: ne, na da ilegemu.’
Ku zaɓi waɗansu masu hikima, masu ganewa, da kuma mutanen da ake girmama daga kowace kabilarku, zan kuma sa su a kanku.”
14 Amo na da sia: i amola dilia da amo hou da noga: i sia: i dagoi.
Kuka amsa mini, kuka ce, “Abin da ka ce za ka yi, yana da kyau.”
15 Amaiba: le, na da asigilai amola bagade dawa: su dunu, dilia fi hisu hisu amoga lale, dili ouligima: ne ilegei. Mogili da dunu 1000 ouligi, mogili da 100 ouligi, mogili da 50 ouligi amola mogili da 10 ouligi. Amola na da eno ouligisu dunu, dilia fi huluane ganodini ilegei.
Saboda haka na ɗauko shugabannin kabilanku masu hikima, waɗanda suka saba da ma’amala da jama’a, na sa su shugabanni a gabanku, waɗansu suka zama shugabanni a kan dubu-dubu, waɗansu a kan ɗari-ɗari, waɗansu a kan hamsin-hamsin, waɗansu kuma a kan goma-goma. Na sa su zama shugabanni a kabilanku.
16 Amo esoga na da amo ouligisu dunuma amane sia: i, ‘Dilia fi amo ganodini sia: ga gegesu amola sia: eno heda: sea, dilia amo sia: noga: le nabima. Sia: huluane moloiwane fofada: ma. Isala: ili fidafa dunu amola ga fi dilia fi amo ganodini esalebe, amo huluane defele fofada: ma.
Na kuma umarci alƙalanku a wancan lokaci, na ce, “Ku yi adalci cikin shari’a tsakanin’yan’uwanku, ko damuwar tana tsakanin’yan’uwa Isra’ilawa ne, ko kuwa tsakanin Isra’ilawa da baƙin da suke zaune a cikinku.
17 Dunu hisu hisu ilima hisu hisuwane mae fofada: ma. Dunu huluanedafa ilima defele fofada: ma. Dunu huluane ilima mae beda: ma. Dilia fofada: su da dunuga hame hamoi, be Gode Hi fawane da amo fofada: su olelesa. Be sia: da baligili gasa bagade ba: sea, amo dilia nama fofada: musa: gaguli misa. Amasea, na da sia: mu.’
Kada ku nuna sonkai a cikin hukuncinku, ku saurari kowane ɓangare, babba da ƙarami, kada ku ji tsoron wani, gama hukunci na Allah ne. Ku kawo kowane batun da ya sha ƙarfinku, zan kuwa saurare shi.”
18 Amo esoga amola na da dilia hawa: hamosu eno dilima olelei dagoi.”
A wancan lokacin kuwa na faɗa muku dukan abin da ya kamata ku yi.
19 Mousese da eno amane sia: i, “Ninia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi. Ninia da Sainai Goumi yolesili, wadela: i hafoga: i soge bagade amo baligili asili, A:moulaide agolo sogega asili, Ga: idesie Bania amoga doaga: i.
Sa’an nan, muka kama hanya daga Horeb muka ratsa wajen ƙasar tudun Amoriyawa ta dukan hamadarta mai fāɗi, da kuma mai bantsoron da kuka gani, muka kuma kai Kadesh Barneya yadda Ubangiji, Allahnmu ya umarce mu.
Sai na ce muku, “Kun iso ƙasar tudun Amoriyawa, wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.
21 Amogawi na da dilima amane sia: i, ‘Dilia da wali A: moulaide dunu ilia agolo sogega doaga: i dagoi. Hina Gode, ninia aowalali ilia Gode, da amo soge ninima iaha. Ba: ma! Soge da goea. Gode Ea sia: defele, amo sogega fimusa: lala masa. Mae gigiluma amola mae beda: ma!”
Duba, Ubangiji Allahnku ya ba ku ƙasar. Ku haura ku mallake ta yadda Ubangiji Allahn kakanninku ya faɗa muku. Kada ku ji tsoro, kada ku fid da zuciya.”
22 Be dilia da nama misini amane sia: i, ‘Ninia da desega ahoasu dunu amo soge ba: ma: ne, ninima bisili masunusa: asunasimu da defea. Ilia da ninima masunu logo amola amo soge fi ilia hou, ninima olelema: mu.’
Sai dukanku kuka zo wurina kuka ce, “Bari mu aiki mutane su yi gaba su leƙi mana asirin ƙasar, su kuma kawo mana labari game da hanyar da za mu bi, da kuma biranen da za mu shiga.”
23 Amo hou na da hahawane ba: i. Amaiba: le, na da dilia fi fagoyale gala afae afae amoga dunu afae lale, huluane desega ahoasu dunu fagoyale gala ilelegei.
Ra’ayin nan naku ya yi mini kyau, saboda haka na zaɓe ku goma sha biyu, mutum guda daga kowace kabila.
24 Ilia da agolo sogega asili, hou hogolalu, Esegole Fago amoga doaga: i.
Suka tafi, suka haura zuwa ƙasar tudu, suka kai Kwarin Eshkol, suka leƙo asirin ƙasar.
25 Amoga ilia ifa fage lale, ninima gaguli misi. Ilia da soge ea hou ninima olelei. Soge amo Hina Gode da ninima iaha amo da noga: idafa, ilia sia: i.
Suka ɗebi’ya’yan itatuwan ƙasar, suka sauko mana da su, suka kuma ba da labari cewa, “Ƙasar da Ubangiji Allahnmu yake ba mu, kyakkyawa ce.”
26 Be dilia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i amoga odoga: i dagoi. Dilia da amo soge ganodini golili sa: imu higa: i galu.
Amma ba ku yi niyya ku haura ba, kuka yi tawaye gāba da umarnin Ubangiji Allahnku.
27 Dilia da gilisili higale sia: dasu. Dilia da amane sia: i, ‘Hina Gode da nini higasa. E da nini amo A: moulaide dunu ilia nini medole legemusa: , Idibidi sogega fisili masa: ne ilima i.
Kuka yi gunaguni a cikin tentunanku, kuna cewa, “Ubangiji ya ƙi mu; shi ya sa ya fitar da mu daga Masar don yă ba da mu ga hannuwan Amoriyawa su hallaka mu.
28 Ninia abuliba: le amo sogega masa: bela: ? Ninia da bagade beda: i. Ninia desega ahoasu asunasi amo da ninima agoane olelei: , amo soge dunu ilia sedade amola ilia gasa amola da ninia bagade baligisa. Ilia moilai gagoi da muagado heda: sa. Dunu baligili bagadedafa ilia da amo soge ganodini esalebe ba: i.’
Ina za mu?’Yan’uwanmu suka sa muka fid da zuciya. Suka ce, ‘Mutanen sun fi mu ƙarfi, sun kuma fi mu tsayi; biranen manya ne, da katanga har sama. Mun ma ga Anakawa a can.’”
29 Be na da dilima amane sia: i, ‘Amo dunuba: le mae beda: ma.
Sai na ce muku, “Kada ku firgita; kada ku ji tsoronsu.
30 Hina Gode da dilima bisili masunu, E da dili fidili gegemu. E da Idibidi soge ganodini dili fidi amo defele fidimu.
Ubangiji Allahnku yana a gabanku, zai yi yaƙi saboda ku, kamar yadda ya yi a kan idanunku a Masar,
31 Amola E da wadela: i hafoga: i soge amo ganodini dili fidi amo defele fidimu. E da mae yolesili eda da ea gofe ouga: ne oule ahoa, amo defele dili amo sogega doaga: musa: noga: le ouligi.’
da kuma a cikin hamada. A can ma kun ga yadda Ubangiji Allahnku ya riƙe ku ko’ina da kuka tafi, kamar yadda mahaifi yakan riƙe ɗansa, sai da kuka kai wannan wuri.”
32 Be dilia da na sia: mae nabawane, Hina Gode Ea hou dafawaneyale hame dawa: i.
Duk da haka, ba ku amince da Ubangiji Allahnku ba,
33 E da eso huluane dilima bisili, dilia golamu sogebi olelesu. E da dilima logo olelemusa: gasia lalu sawa: agoai amo ganodini bisili asi amola esoga mu mobi agoai mogomogoi amo ganodini bisili asi. Be dilia da Ea hou dafawaneyale hame dawa: i.
shi da ya sha gabanku a tafiyarku, cikin wuta da dad dare da kuma girgije da rana, don yă nemi wurare domin ku kafa sansani, don kuma yă nuna muku hanyar da za ku bi.
34 Hina Gode da dilia egane sia: nababeba: le, ougi ba: i. E da moloiwane amane sia: i,
Da Ubangiji ya ji abin da kuka faɗa, sai ya husata, ya kuma yi rantsuwa ya ce,
35 ‘Dunu afae amo wadela: i fi ganodini da amo soge noga: i Na da dilia aowalali ilima imunu sia: i, amo ganodini da hame masunu.
“Babu wani a cikin wannan muguwar tsara da zai ga ƙasa mai kyau da na rantse zan ba wa kakanninku,
36 Ga: ilebe (Yefane ea mano), hi fawane da golili sa: imu. E da Na hame yolesiba: le, Na da e amola ea mano, soge e da ba: i ilima imunu.’
sai dai Kaleb ɗan Yefunne. Zai gan ta, zan ba shi duk ƙasar da tafin ƙafarsa ta taka, shi da zuriyarsa, gama ya bi Ubangiji da zuciya ɗaya.”
37 Amola dilia houba: le, Hina Gode da nama ougi galu. E nama amane sia: i, ‘Mousese! Di da amo soge ganodini hame masunu.
Saboda ku Ubangiji ya husata da ni, ya kuma ce, “Kai ma, ba za ka shiga ƙasar ba.
38 Be dia fidisu dunu Yosiua (Nane egefe) amo ea dogo denesima: ne di fidima. E da Isala: ili dunu amo soge lala masa: ne, bisili masunu.’
Amma mataimakinka, Yoshuwa ɗan Nun, zai shiga. Ka ƙarfafa shi gama shi ne zai jagoranci Isra’ila su gāje ta.
39 Amalalu, Hina Gode da nini huluanema amane sia: i, ‘Dilia mano da hame asigilaiba: le, wadela: i hou amola hou noga: i afafamusa: hame dawa: Dilia da giadofale dilima ha lai dunu da dilia mano gasawane gagumu sia: i. Be ilia fawane da soge ganodini masunu. Na da amo soge ilima imunu amola ilia fawane da amo ganodini fimusa: masunu.
Amma’ya’yanku ƙanana waɗanda ba su san mugunta ko nagarta ba, waɗanda kuke tsammani za a kwashe su ganima, su za su shiga ƙasar. Zan ba da ita gare su, za su kuwa mallake ta.
40 Be dilia! Dilia sinidigima! Dilia da hafoga: i wadela: i soge amoga masa. Maga: me Hano Wayabo Bagade ahoasu, amo logoga masa.’
Amma ku kam, sai ku juya, ku koma cikin hamada ta hanyar Jan Teku.”
41 Be dilia da nama amane sia: i ‘Dafawane! Ninia Godema wadela: le hamoi dagoi. Be wali ninia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele doagala: musa: heda: mu. Amalalu, dunu huluane da ea gegesu liligi salawane, dilia da agolo sogega gegemusa: masunu da asaboi liligi dawa: i galu.
Sai kuka amsa, kuka ce, “Mun yi zunubi ga Ubangiji. Za mu haura mu yi yaƙi yadda Ubangiji Allahnmu ya umarce mu.” Saboda haka kowannenku ya yi ɗamara da kayan yaƙinsa, kuka yi tsammani zai zama muku da sauƙi ku ci ƙasar tuddai da yaƙi.
42 Amola Hina Gode da nama amane sia: i, ‘Isala: ili dunuma ilia da mae doagala: la masa: ne sia: ma. Bai Na amola da dili gilisili hame masunu. Dilima ha lai dunu da bu gegesea, dilia da se bagade nabasa: besa: le, mae masa: ne sia: ma.’
Amma Ubangiji ya ce mini, “In faɗa muku, ‘Kada ku fāɗa musu da yaƙi, gama ba zai kasance tare da ku ba. Idan kuka kuskura, abokan gābanku za su murƙushe ku.’”
43 Amaiba: le, na da dilima sia: i dagoi. Be dilia da na sia: hame nabi amola Gode Ea hamoma: ne sia: i liligi nabimu higa: i galu. Dilisu hanaiga hidale agolo sogega heda: i.
Sai na faɗa muku, amma ba ku saurara ba. Kuka yi tawaye ga umarnin Ubangiji, a cikin jahilcinku kuwa kuka taka, kuka haura cikin ƙasar tudu.
44 Amalalu, A:moulaide dunu amo agolo soge ganodini esalu da dilima doagala: le, agime ilia hou defele dili sefasi. Ilia da Idome sogega dili fane legei amola dili sefasili, Homa moilai bai bagade amoga doaga: le fawane yolesi.
Amoriyawan da suke zama a waɗannan tuddai, suka fito kamar tarin ƙudan zuma gāba da ku, suka kore ku, suka fatattake ku daga Seyir har zuwa Horma.
45 Amalalu, dilia da bu misini, Godema bagadewane dinanu. Be Gode da dilia disu hamedafa nabi.
Kuka dawo, kuka yi kuka a gaban Ubangiji, amma bai kula da ku ba, balle yă saurare ku.
46 Amalalu, ninia da Ga: idesie sogega eso bagohame esalu,
Haka kuwa kuka zauna a Kadesh kwanaki masu yawa, kuka ci lokaci a can.