< Mousese Ea Malasu 9 >

1 Isala: ili fi nabima! Wali eso dilia da Yodane Hano degemusa: ouesala. Dilia da dunu fi amo ilia idi da dilia idi amo baligisa, amo ilia soge gesowale fimu. Ilia moilai bai bagade da bagadedafa, amola ilia gagili sali dobea da muagado agoane heda: sa.
Ku ji, ya Isra’ila. Kuna gab da haye Urdun, ku shiga, ku kuma kori al’ummai da suka fi ku yawa, suka kuma fi ku ƙarfi, masu manyan biranen da suke da katangar da suka yi tsaye zuwa sama.
2 Dunu da sedade amola gasa bagade. Ilia da dunu bagade amola dilia da nabi eno dunu da ilima hasalasimu da hamedei.
Mutane ne masu ƙarfi, kuma dogaye, zuriyar Anakawa! Ai, kun ji akan ce, “Wa zai iya tsayayya da Anakawa?”
3 Be wali dilisu da ba: mu. Hina Gode da nimi bagade lalu defele dilima bisimu. Dilia da gusuba: i ahoasea, E da ili fane legemu. Amasea, E da dilima ilegele sia: i defele, dilia da ili gadili sefasili, hedolowane gugunufinisimu.
Amma ku zauna da sani a yau, cewa Ubangiji Allahnku, shi ne wanda ya ƙetare ya sha gabanku kamar wuta mai cinyewa. Zai hallaka su, zai rinjaye su a gabanku. Za ku kore su, ku kuma hallaka su nan da nan, yadda Ubangiji ya yi muku alkawari.
4 Be Hina Gode da dili fidima: ne amo dunu fi gadili sefasi dagoi ba: sea, E da dilisu hou noga: idafa hamoiba: le, dili gesowale fimusa: ganodini oule misi mae sia: ma. Hame mabu! Hina Gode da amo dunu fi da wadela: idafa hamobeba: le, E da amo dunu fi gadili sefasimu.
Bayan Ubangiji Allahnku ya kore su a gabanku, kada ku faɗa a zuciyarku, “Ubangiji ya kawo mu a nan, mu mallaki wannan ƙasa saboda adalcinmu ne.” A’a, saboda muguntar waɗannan al’umma ne ya sa Ubangiji ya kore su a gabanku.
5 Hina Gode da dilia amo fi ilia soge lama: ne, logo doasisa. Be bai dilia da dunu ida: iwane amola hou noga: i fawane hamosa amo hame. Amo dunu fi da wadela: idafaba: le amola Hina Gode da Ea musa dilia aowalali A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ilima ilegele sia: i dagoiba: le, E da amo dunu fi gadili sefasimu.
Ba domin adalci ko mutuncinku ba ne ya sa za ku mallaki ƙasarsu; sai dai saboda muguntar al’umman nan ne ya sa Ubangiji Allahnku yana korinsu a gabanku don yă cika abin da ya rantse wa kakanninku, wato, Ibrahim, Ishaku da Yaƙub.
6 Dilia dabe ida: iwane lama: ne noga: le hamoi dagoiba: le, Hina Gode da amo soge dilima iaha, amo mae dawa: ma! Hame mabu! Dilia da hame nabasu dunu fi.
Ku gane wannan, cewa ba domin adalcinku ba ne ya sa Ubangiji Allahnku yana ba ku wannan ƙasa mai kyau, ku mallaki, gama ku mutane masu taurinkai ne.
7 Dilia hou hamobeba: le, Hina Gode da hafoga: i soge ganodini ougi bagade galu. Amo mae gogolema! Dilia da Idibidi soge fisili, amo esoganini dilia da Gode Ea sia: hame nabasu.
Ku tuna da wannan, kada kuma ku manta yadda kuka tsokane Ubangiji Allahnku, har ya yi fushi a hamada. Daga ranar da kuka bar Masar har sai da kuka isa nan, kuna ta tawaye wa Ubangiji.
8 Amola Sainai Goumi amoga dilia hou hamobeba: le, Hina Gode da dilima ougi galu. E da dili gugunufinisimusa: amo defele ougi galu.
A Horeb, kun tayar wa Ubangiji har ya yi fushin da ya isa yă hallaka ku.
9 Na da gele gasui amoga Hina Gode Ea gousa: su E dilima hamoi dedei dagoi, amo lamusa: goumiba: le heda: i. Na da amogawi eso 40amola gasi 40, ha: i amola hano mae nawane esalu.
Sa’ad da na hau kan dutse don in karɓi allunan dutse, allunan alkawarin da Ubangiji ya yi da ku, na zauna a kan dutse yini arba’in da dare arba’in; ban ci abinci ba, ban sha ruwa ba.
10 Amalalu, Hina Gode da gele gasui aduna nama i. Amoga Ea sia: E da musa: dilia da goumia gilisisu E da laluga amodili dilima sia: i, amo Ea loboga gele gasuiga dedei ba: i.
Ubangiji ya ba ni alluna biyu wanda shi kansa ya yi rubutu da yatsarsa. A kansu akwai dukan umarnan Ubangiji da an furta muku a kan dutse a tsakiyar wuta, a ranar taron jama’a.
11 Dafawane! Amo eso 40amola gasi 40da dagoloba, Hina Gode da amo gousa: su E da gele gasuiga dedei amo nama i.
A ƙarshen yini arba’in da dare arba’in ɗin, Ubangiji ya ba ni alluna biyu na dutse, allunan alkawari.
12 Amalalu, Hina Gode da nama amane sia: i, ‘Hedolo! Goumiba: le sa: ima! Bai dia fi amo di da Idibidi soge yolesimusa: gadili oule asi amo da ilia hou gugunufinisi dagoi. Ilia da Na sia: mae nabawane, sinidigili, loboga hamoi ‘gode’ liligi amoma sia: ne gadomusa: hamoi dagoi.’
Sa’an nan Ubangiji ya faɗa mini, “Sauka daga nan da sauri, domin mutanenka waɗanda ka fitar da su daga Masar sun lalace. Sun juye da sauri daga abin da na umarce su, suka kuma yi zubin gunki wa kansu.”
13 Hina Gode da eno nama amane sia: i, ‘Amo dunu ilia ga: nasi hame nabasu hou Na dawa: !
Sai Ubangiji ya ce mini, “Na ga mutanen nan, su masu taurinkai ne sosai!
14 Na logo mae damuma! Na da amo dunu fi fane legemu. Amasea, fa: no dunu huluane da amo fi bu hame dawa: mu. Amasea, Na da di amo dunu fi guiguda: esala ilia idi amola ilia gasa baligisu, fi gaheabolo dia fi hamomu.’
Bar ni kawai, in hallaka su, in kuma shafe sunansu daga ƙarƙashin sama. Zan kuwa yi maka wata al’umma mafi ƙarfi da kuma masu yawa fiye da su.”
15 Amalalu, na da sinidigili, gele gasui aduna amoga gousa: su dedei amo gaguiwane goumiba: le sa: i. Lalu gona: su amo goumia manebe ba: i.
Saboda haka na juya, na sauko daga dutsen yayinda yake cin wuta. Allunan biyu na alkawarin kuma suna a hannuwana.
16 Dilia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i amo hame nabasu amola bulamagau mano gouliga hamoi dagoi, amo na ba: i dagoi.
Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
17 Amaiba: le, dilia midadi na da gele gasui amo galaguduli goudane dagoi.
Saboda haka na ɗauko alluna biyun na jefar da su daga hannuwana, na farfashe su a idanunku.
18 Amalalu, na da osoboga diasa: ili, na odagi osoboga doaga: le, eso 40amola gasi 40, ha: i amola hano mae nawane, Hina Gode ba: ma: ne ouesalu. Bai dilia da Hina Godema ougima: ne wadela: le hamoi.
Sai nan da nan kuma na fāɗi rubda ciki a gaban Ubangiji, yini arba’in da dare arba’in; ban ci ba, ban sha ba, kamar yadda dā na yi, duka saboda zunubin da kuka aikata a gaban Ubangiji. Ta haka kuka tsokane shi don yă yi fushi.
19 Hina Gode Ea ougi da gia: i bagadeba: le, E da dili huluane gugunufinisimusa: dawa: i. Amaiba: le, na da bagadewane beda: i galu. Be Hina Gode da na sia: bu nabi.
Na ji tsoron fushi da hasalar Ubangiji, gama ya yi fushin da ku da ya isa yă hallaka ku. Amma na yi roƙo a lokacin, Ubangiji kuwa ya saurare ni.
20 Hina Gode da Elanema ougiba: le, E da Elane amola medole legemusa: defele ba: i. Amaiba: le, na da Elane gaga: musa: sia: ne gadoi.
Ubangiji ya yi fushi sosai da Haruna, har ya yi niyya yă hallaka shi, amma a wannan lokaci, na yi addu’a saboda Haruna shi ma.
21 Na da dilia hamoi liligi, amo wadela: i gouli bulamagau mano agoaila: , amo lale, lalu ganodini galadigi. Amalalu, amo liligi goudane, osobo su agoane hamone, hano amo da goumia dasu amo ganodini galadigi.
Sa’an nan na ɗauki kayan zunubin da kuka yi, wato, gunkin ɗan bijimi, na ƙone shi da wuta, na farfashe shi, na niƙa shi liɓis, sai da ya zama kamar ƙura mai laushi, na zubar da ƙurar a cikin ruwan rafin da yake gangarowa daga dutse.
22 Amola dilia da Hina Gode ougima: ne eno hamoi. Dilia da Dabila, Masa amola Gibalode Ha: da: iafa amo sogega agoane hamosu.
Kun kuma sa Ubangiji ya yi fushi a Tabera, a Massa da kuma a Kibrot Hatta’awa.
23 Amola Ga: idesie Bania sogega, Hina Gode da soge E da dilima iaha amo dili lamusa: asunahoa, dilia da Ea sia: bu hame nabasu. Dilia da Ea sia: dafawaneyale hame dawa: su amola Ea sia: hame nabasu.
Sa’ad da Ubangiji ya aike ku daga Kadesh Barneya ya ce, “Ku haura ku mallaki ƙasar da na ba ku.” Amma kuka yi tawaye ga umarnin Ubangiji Allahnku. Ba ku amince da shi, ko ku yi masa biyayya ba.
24 Eso huluane amoga na da dili dawa: , dilia da Hina Godema odoga: su hou hamosu.
Kun yi ta tawaye wa Ubangiji tun ran da na san ku.
25 Amaiba: le, na da odagi osoboga diasa: ili, Hina Gode Ea midadi esalu. Bai E da dili gugunufinisimusa: dawa: beba: le, na da agoane hamosu.
Na kwanta rubda ciki a gaban Ubangiji waɗannan yini arba’in da dare arba’in domin Ubangiji ya ce zai hallaka ku.
26 Amola na da amane sia: ne gadoi, ‘Hina Gode Bagadedafa. Dia fi dunu mae gugunufinisima. Amo fi Di fawane da Dia gasa bagade amoga gaga: le, Idibidi sogega fisili masa: ne gadili oule asi.
Na yi addu’a ga Ubangiji na ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kada ka hallaka mutanenka, gādon kanka, da ka fansa ta wurin ikonka mai girma, ka kuma fitar da su daga Masar da hannu mai ƙarfi.
27 Dia hawa: hamosu dunu amo A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ili bu dawa: ma. Amola amo dunu fi ilia hame nabasu amola ga: nasi si dofoi hou mae dawa: ma.
Ka tuna da bayinka Ibrahim, Ishaku da Yaƙub. Kada ka kula da taurinkan, mugunta da kuma zunubin wannan mutane.
28 Idibidi dunu da Di da Dia fi dunu amo Dia sia: i soge amo ganodini oule masunu da hamedei, amo ilia da sia: sa: besa: le, Dia fi mae wadela: ma. Di da Dia fi ilima higabeba: le, Di da ili medole legemusa: wadela: i hafoga: i sogega oule asi dagoi, ilia da sia: mu.
In ba haka ba, ƙasar da ka fitar da mu, za tă ce, ‘Domin Ubangiji bai iya kai su cikin ƙasar da ya yi musu alkawari ba ne, kuma domin ya ƙi su, shi ya sa ya fitar da su ya kashe su a hamada.’
29 Bu dawa: ma! Amo fi Di da Dia fidafa hamoma: ne ilegei dagoi. Di da amo fi Dia gasa bagade amoga Idibidi sogega fisili masa: ne gadili oule asi.’”
Amma su mutanenka ne, gādonka da ka fitar ta wurin ikonka mai girma, da kuma hannunka mai ƙarfi.”

< Mousese Ea Malasu 9 >