< Mousese Ea Malasu 6 >

1 “Amo da sema huluane dilia Hina Gode da na dilima olelema: ne sia: i. Dilia soge dilia wali gesowale fimu amo ganodini, amo sema nabawane hamoma.
Waɗannan su ne umarnai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnku ya umarce ni in koya muku don ku kiyaye a ƙasar da kuke haye Urdun don mallaka,
2 Dilia amola diligaga fi, da amo soge ganodini ode bagohame esaloma: ne, dilia Hina Gode Ema nodoma, amola Ea sema na da wali dilima iaha amo nabawane hamoma.
saboda ku,’ya’yanku, da kuma’ya’yansu bayansu za su ji tsoron Ubangiji Allahnku muddin kuna rayuwa ta wurin kiyaye dukan ƙa’idodinsa da umarnan da na ba ku, da kuma don ku yi tsawon rai.
3 Isala: ili dunu! Amo sema noga: le nabima amola hamoma. Amasea, dilia da hahawane ba: mu amola dilia da gasa bagade fi hamone amola dilia aowalali ilia Hina Gode Ea sia: defele, amo soge noga: idafa amo ganodini esalumu
Ku ji, ya Isra’ila, ku kuma kula, ku kiyaye su don yă zama muku da lafiya, ku kuma ƙaru sosai a ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji, Allahn kakanninku ya yi muku alkawari.
4 Isala: ili fi! Noga: le dawa: ma! Hina Gode E fawane da ninia Gode.
Ku ji, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
5 Dilia dogo huluane amoga, dilia a: silibu huluane amoga amola dilia gasa huluane amoga, dilia Hina Godema asigima.
Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku, da dukan ranku, da kuma dukan ƙarfinku.
6 Amo hamoma: ne sia: i na da wali eso dilima iaha, amo maedafa gogolema.
Waɗannan umarnai da nake ba ku a yau, za su kasance a zukatanku.
7 Dilia mano ilima olelema. Amo sema noga: le dawa: ma: ne, eso huluane amo sema dilia lafidili sia: ma - dilia moilaiga esalea, ga ahoasea, helefisia amola hawa: hamosea, dawa: ma: ne sia: ma.
Ku koya wa’ya’yanku su da himma. Yi musu magana game da su sa’ad da kuke zaune a gida, da sa’ad da kuke tafiya a hanya, sa’ad da kuke kwance, da sa’ad da kuka tashi.
8 Sema dedei amo dilia lobo amoga la: gima amola dilia odagiga dawa: ma: ne legema.
Ku ɗaura su su zama alamu a hannuwanku, ku kuma ɗaura su a goshinku.
9 Dilia moilai logo holei mimogodi ifa amoga amo sema dedema amola dilia gagoi logo ga: su amoga dedema.
Ku rubuta su a dogaran ƙofofin gidajenku, da ƙofofinku.
10 Dilia Hina Gode da dilia aowalali A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ilima hahawane imunu sia: i, amo defele, E da dilima soge amoga da bagade gagui moilai bai bagade (amo dilia loboga hame gagui) amo dilima imunu.
Sa’ad da Ubangiji Allahnku ya kawo ku cikin ƙasar da ya rantse ga kakanninku, ga Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, yă ba ku, ƙasa mai girma, mai manyan biranen da ba ku kuka gina ba,
11 Amo ganodini, diasu da liligi dilia hame ligisi amoga nabaiwane ba: mu. Dilia da hano nasu uli dogoi dilia da hame dogoi amo ba: mu. Amola waini sagai amola olife ifa sagai amo dilia da hame sagai ba: mu. Hina Gode da dili amo soge ganodini oule ahoasea, amola dilia da sadi dagoi ba: sea,
gidaje cike da kowane irin abubuwa masu kyau, da ba ku kuka tanadar ba, rijiyoyin da ba ku kuka haƙa ba, da gonakin inabi da itatuwan zaitun da ba ku kuka shuka ba, sa’ad da kuwa kuka ci, kuka kuma ƙoshi,
12 Hina Gode mae gogolema. Dilia da musa: Idibidi soge ganodini udigili hawa: hamosu dunu esalu amola Hina Gode da dili gaga: i.
ku yi hankali cewa ba ku manta da Ubangiji wanda ya fitar da ku daga Masar, da gidan bauta ba.
13 Dilia Hina Godema beda: ma! Ema fawane nodone sia: ne gadoma. Amola hahawane hou o liligi imunusa: ilegesea, Ea Dioba: le fawane hamoma.
Ku ji tsoron Ubangiji Allahnku, ku bauta masa shi kaɗai, ku kuma yi alkawaranku da sunansa.
14 Eno ogogosu ‘gode’ liligi (amoma eno fi dunu dili fi sisiga: le esala da sia: ne gadosa), amoma maedafa nodone sia: ne gadoma.
Kada ku bi waɗansu alloli, allolin mutanen da suke kewaye da ku;
15 Be dilia da amo liligima nodone sia: ne gadosea, Gode Ea ougi bagade da dilima lalu agoane doagala: mu amola dilia da gugunufinisi dagoi ba: mu. Bai dilia Gode dili amola gilisili esala da eno liligi Ea sogebi lamu bagadewane higasa.
gama Ubangiji Allahnku, wanda yake cikinku, Allah ne mai kishi, fushinsa kuma zai yi ƙuna gāba da ku, zai kuma hallaka ku daga fuskar ƙasar.
16 Dilia da Masa sogega Godema ado ba: su hou hamoi. Agoaiwane bu mae hamoma.
Kada ku gwada Ubangiji Allahnku kamar yadda kuka yi a Massa.
17 Sema huluane E da dilima i amo noga: le hamoma.
Ku tabbata kun kiyaye umarnan Ubangiji Allahnku, da farillansa da kuma ƙa’idodinsa da ya ba ku.
18 Adi hou Hina Gode da moloi amola noga: i sia: sea, amo hou dilia hamoma. Amasea, dilia da hahawane ba: mu. Dilia da soge noga: i amo Hina Gode da dilia aowalali ilima imunu ilegele sia: i, amo dilia da amo gesowale fimu defele ba: mu.
Ku aikata abin da yake daidai da kuma mai kyau a idon Ubangiji, don yă zama muka da lafiya, ku kuwa shiga ku mallaki ƙasa mai kyau da Ubangiji ya yi alkawari da rantsuwa ga kakanninku.
19 Amola Gode Ea dilima ilegele sia: i defele, dilia da dilima ha lai dunu amo gadili sefasimu.
Zai kuwa korin dukan abokan gābanku da suke gabanku, yadda Ubangiji ya faɗa.
20 Fa: nohobea, dilia mano da dilima amane adole ba: mu, ‘Ninia Hina Gode da abuliba: le amo sema huluane nabawane hamoma: ne sia: bela: ?’
Nan gaba, sa’ad da’ya’yanku suka tambaye ku, “Mene ne ma’anar farillai, ƙa’idodi da kuma dokokin da Ubangiji Allahnmu ya umarce ku?”
21 Amasea, ilima amane adoma, ‘Ninia da Idibidi hina bagade dunu ea udigili hawa: hamosu dunu esalu. Be Hina Gode da Ea gasa bagade amoga nini gaga: i.
Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi.
22 Ninia siga ninia ba: i dagoi. E da musa: hame ba: su hou Ea gasa bagade amoga hamoi. E da Idibidi dunu beda: ma: ne, ilima, ilia eagene ouligisu dunu amola Idibidi hina bagade amoma hamoi.
A idanunmu Ubangiji ya aikata manyan alamu masu banmamaki, da al’ajabai gāba da Masarawa, da Fir’auna, da kuma dukan gidansa.
23 E da nini Idibidi sogega fisili masa: ne, amo nini guiguda: amo soge E da ninia aowalali ilima imunu ilegele sia: i, amo ninima imunusa: oule misi.
Amma ya fitar da mu daga can domin yă kawo mu cikin ƙasar da ya yi wa kakanninmu alkawari tare da rantsuwa zai ba mu.
24 Amalalu, ninia Hina Gode da ninima amo sema huluane nabima: ne amola Ema beda: ma: ne sia: i. Amane hamonanu, E da eso huluane ninia fi noga: le ouligimu amola ninia mae ha: ne bagade gaguiwane esaloma: ne fidimu.
Ubangiji ya umarce mu mu yi biyayya da dukan waɗannan ƙa’idodi, mu kuma ji tsoron Ubangiji Allahnmu, saboda kullum mu ci gaba, a kuma bar mu da rai, kamar yadda yake a yau.
25 Ninia da mae yolesili, Gode Ea sema ninima i amo huluane noga: le nabasea, E da ninima hahawane ganumu.’”
In kuma muka kula, muka kiyaye dukan dokokin nan a gaban Ubangiji Allahnmu, kamar yadda ya umarce mu, wannan zai zama adalci a gare mu.”

< Mousese Ea Malasu 6 >