< Mousese Ea Malasu 23 >

1 Nowa dunu da ea gulusu danai o ea ewa damuni fasi da Hina Gode Ea fi ilima gilisimu da sema bagade.
Duk wanda aka daƙe, ko yanke gabansa, ba zai shiga taron jama’ar Ubangiji ba.
2 Fa mano da Hina Gode Ea Fi ilima hame gilisimu. Amola amo fa mano ea mano da Gode Ea Fi ilima hame gilisimu.
Duk wanda aka haifa ta wurin cikin shege, har tsara ta goma, zuriyarsa ba za su shiga taron jama’ar Ubangiji ba, har zuwa tsara ta goma.
3 A: monaide dunu, Moua: be dunu amola ilia mano amola iligaga fi huluane da Gode Ea Fi ilima afafai dagoi.
Ba mutumin Ammon, ko mutumin Mowab, ko kuwa wani zuriyarsu da zai shiga taron jama’ar Ubangiji, har tsara ta goma.
4 Dilia da Idibidi soge fisili, logoga ahoanoba, ilia da dilima hano amola ha: i manu hame i. Amola dilima gagabusu aligima: ne, ilia da Bio ea mano Ba: ila: me (ea moilai bai bagade da Bedo moilai Mesoubouda: imia soge ganodini diala) amo bidiga lai dagoi.
Gama ba su zo sun tarye ku da burodi da ruwa a hanyarku, sa’ad da kuka fito daga Masar ba, sai ma suka yi haya Bala’am ɗan Beyor daga Fetor a Aram-Naharayim yă furta la’ana a kanku.
5 Be dilia Hina Gode da Ba: ilame ea sia: hame nabi. Be E da amo gagabusu afadenene bu hahawane dogolegele fidisu dilima i. Bai E da dilima asigisa.
Amma Ubangiji Allahnku bai saurari Bala’am ba, sai ya mai da la’anar ta koma albarka gare ku, domin Ubangiji Allahnku yana ƙaunarku.
6 Dilia da fi esalea, amo dunu fi mae fidima amola ilima mae asigima.
Kada ku yi yarjejjeniyar abuta da su, muddin kuna da rai.
7 Idome dunu amo mae higama. Ilia da dilia fi dunu. Amola Idibidi dunu mae higama. Musa: dili da ilia soge ganodini esalu.
Kada ku yi ƙyamar mutumin Edom, gama mutumin Edom ɗan’uwanku ne. Kada ku yi ƙyamar mutumin Masar, domin kun yi zama baƙunta a ƙasarsa.
8 Sosogo fifi masunu udiana agoane asili, Idibidi dunu iligaga fi dunu ilia da Hina Gode Ea Fi amoma gilisimu da defea.
’Ya’yan da aka haifa musu na tsara ta uku za su iya shiga taron jama’ar Ubangiji.
9 Dilia gegesea, dilia ha wa: i fisisu ganodini esalea, ledo liligi huluane mae digili ba: ma.
Sa’ad da kuka yi sansani don ku yi yaƙi da abokan gābanku, ku kiyaye kanku daga duk wani abu marar tsabta.
10 Dunu da gasia ea da: i amoga ami udigili ahoabeba: le, e da ledo agoane ba: sea, e da ha wa: i fisisu amoga gadili masunu amola amo gasi ganodini bu hame misa: mu.
In ɗaya daga cikin mazanku ya ƙazantu saboda zubar da maniyyi, sai yă fita daga sansani yă zauna waje da sansani.
11 Aya daeya agoane e da dodofelalu, eso dasea bu ha wa: i fisisu amo golili misunu da defea.
Amma yayinda yamma ke gabatowa sai yă wanke kansa, da fāɗuwar rana kuwa sai yă koma cikin sansani.
12 Dilia fonobahadi diasu amoga masa: ne, sogebi amo ha wa: i fisisu gadili ilegema.
Ku keɓe wuri waje da sansani inda za ku iya zuwa don yin bayan gari.
13 Dilia liligi amo ganodini, ifa daba: gaguli masa. Amoga dilia da iga gia ahoasea uli dogone, iga amo dedeboma.
Sai ku ɗauki wani abin tona ƙasa, sa’ad da kuka yi bayan gari, sai ku tona rami, ku rufe bayan garinku.
14 Dilia ha wa: i fisisu sogebi da ledo hame ba: ma: mu. Bai dilia Hina Gode da dili fidima: ne amola dili gaga: ma: ne, dilia fi amo ganodini esala. Amaiba: le, Hina Gode da ledo o wadela: i hou ba: sea, dili fisisa: besa: le, ledo liligi ba: mu da sema bagade.
Gama Ubangiji Allahnku yana zagawa a cikin sansaninku don yă tsare ku, yă kuma bashe abokan gābanku gare ku. Dole sansaninku yă kasance da tsarki, saboda kada yă ga wani abu marar kyau a cikinku, har yă juya daga gare ku.
15 Udigili hawa: hamosu dunu da ea ouligisu yolesili dima gaga: musa: hobeasea, e buhagima: ne mae asunasima.
In bawa ya tsere zuwa wurinku don mafaka, kada ku miƙa shi ga ubangidansa.
16 Be e da ea hanai moilai amo ganodini fimu da defea. Amola ema ougili mae hamoma.
Ku bar shi yă zauna a cikinku a duk inda yake so, da kuma a kowane garin da ya zaɓa. Kada ku tsananta masa.
17 Isala: ili dunu o uda da ogogosu debolo diasu ganodini aheda: le wadela: i uda lasu hou hamomu da sema bagade.
Kada mutumin Isra’ila ko mutuniyar Isra’ila yă zama karuwar haikali.
18 Amola muni amo aheda: i hawa: hamosu hamoiba: le lai da Gode Ea diasu ganodini, dilia Godema imunu ilegele sia: iba: le amo Godema imunu da sema bagade. Bai Gode da udigili wadela: i debolo uda lasu dunu amola aheda: i uda bagade higasa.
Kada ku kawo kuɗin a cikin gida Ubangiji Allahnku da aka samu ta wurin karuwanci wanda mace ko namiji ya yi don biyan wani alkawari, domin Ubangiji Allahnku yana ƙyamar su duka.
19 Dilia da dilia na: iyado Isala: ili dunu ilima muni bu fa: no lama: ne iasea, eno muni (interest) amola gilisili mae lama.
Kada ku nemi ɗan’uwanku yă biya bashin da kuka ba shi da ruwa, ko kuɗi, ko abinci, ko kowane irin abin da yana iya ba da ruwa.
20 Dilia da ga fi dunuma muni bu ima: ne iasea, gilisili dabe amolawane lamu da defea, be dilia na: iyado Isala: ili dunu ilima hamomu da sema gala. Dilia amo sema nabawane hamosea, dilia Hina Gode da soge dilia da gesowale fimu amo ganodini dilia hou huluane hahawane dogolegelewane fidimu.
Za ku iya nemi ruwa a bashin da kuka ba baƙo, amma ba ɗan’uwanku mutumin Isra’ila ba, domin Ubangiji Allahnku yă sa muku albarka a kowane abin da kuka sa hannunku a kai, a ƙasar da kuke shiga ku ci gādonta.
21 Dilia Hina Godema hou hamomu ilegele sia: sea, defea, dilia sia: i liligi hedolowane hamoma. Hina Gode da dilia sia: i liligi nabi amola dilia da Ema ogogomu higasa. Hame hamosea, amo da dima wadela: i hou.
In fa kuka yi alkawari ga Ubangiji Allahnku, to, kada ku yi jinkirin cikawa, gama tabbatacce Ubangiji Allahnku zai neme shi daga gare ku, za ku kuma zama masu laifin zunubi.
22 Dilia da Godema hou hamomu hame ilegele sia: sea, amo da wadela: i hame.
Amma in ba ku yi alkawari ba, ba kuwa zai zama muku zunubi ba.
23 Be ilegele sia: sea, dawa: ma! Dilia sia: i liligi noga: le hamoma.
Duk abin da ya fita daga bakinku, sai ku lura ku cika shi, kamar yadda kuka yarda da kanku, kuka yi alkawarin ga Ubangiji Allahnku da bakinku.
24 Di da dunu eno ea waini sagai ganodini logoga ahoasea, dia hanai defele waini fage faili manu da defea. Be waini fage amo faili, dia esa ganodini gaguli masunu da sema bagade.
In kun shiga gonar inabin maƙwabcinku, za ku iya cin inabin da kuke so, amma kada ku sa wani a kwandonku.
25 Di da dunu eno ea gagoma bugi soge amo ganodini logoga ahoasea, dia loboga gagoma faili manu da defea. Be gagoma gobihei amoga damusia da sema bagade.
In kun shiga gonar hatsin maƙwabcinku, za ku iya murmure tsabar da hannuwanku, amma kada ku sa lauje ku yanka hatsinsa da yake tsaye.

< Mousese Ea Malasu 23 >