< Da:niele 6 >

1 Hina bagade Da: liase da ouligisu dunu 120 amo ea ouligisu fi amo ganodini fi dialu ouligimusa: ilegei.
Ya gamshi Dariyus ya naɗa muƙaddasai 120 su yi shugabanci a duk fāɗin masarautar,
2 Amola e da amo ouligisu dunu boboga amo ilia hawa: hamosu amo ouligima: ne, e da Da: niele amola dunu aduna eno ilegei dagoi.
ya naɗa mutum uku a bisa waɗannan muƙaddasan, Daniyel yana ɗaya daga cikin mutum ukun nan. Sai aka sa muƙaddasan nan a ƙarƙashin waɗannan uku ɗin domin kada sarki ya yi hasarar kome.
3 Amola hina bagade, ea sodoloba, Da: niele ea hawa: hamosu da eno ouligisu ilia hawa: hamosu baligi dagoi. Amaiba: le, Da: liase da Da: niele ema Besia sogega ouligisu bisilua ilegemusa: dawa: i galu.
To, Daniyel dai ya yi ficce a cikin shugabannin nan uku har da muƙaddasan ma, saboda waɗansu halaye nagari da yake da su, wanda ya sa sarki ya yi shiri ya ɗora shi a kan dukan mulkinsa.
4 Amalalu, ouligisu dunu eno ilia da mudale ba: i. Ilia da Da: niele amo dafama: ne adoba: su logo hogolalu. Be amo fofada: su, amo ganodini da Da: niele ea giadofai afae hame ba: i. Amola Da: niele e da moloidafa dunuba: le, ea hawa: hamosu da noga: idafa ba: i. Amola e da afae hamedafa giadofasu.
A kan haka, shugabannin nan uku da muƙaddasan nan suka yi ƙoƙari su sami wani laifi a kan Daniyel a yadda yake tafiyar da aikin shugabancinsa, amma ba su samu ba. Ba su same shi da wani laifin cin hanci ba, domin shi amintacce ne kuma babu wani aibi a kansa ko rashin kula.
5 Ilia ilisu amane sia: dasu, “Ninia da Da: niele ea hawa: hamosu amo ganodini giadofai hame ba: mu. Be Da: niele da Gode Ea sema amoga fa: no bobogesa. Amaiba: le, ninia da amo hou ganodini dafama: ne adoba: su hogomu da defea.”
A ƙarshe waɗannan mutane suka ce; “Ba za mu taɓa samun wani laifin da za mu kama Daniyel da shi ba, sai dai ko abin ya shafi dokar Allahnsa.”
6 Amaiba: le, ilia asili da hina bagade amo ba: la asili, ema amane sia: i, “Hina bagade, Da: liase! Di da eso huluane noga: le esalalalumu da defea!”
Saboda haka shugabannin nan suka haɗu da muƙaddasan nan suka tafi wurin sarki a ƙungiyance suka ce, “Ya Sarki Dariyus, ranka yă daɗe!
7 Ninia dia soge eagene dunu huluane, amo ninia da gilisili sia: dalu agoane sia: sa: i dagoi. Dia sema gasa bagade hamoma. Amola ninia hanai da dia dunu huluanema olelema. Dia sema agoane legema, amo eso 30 amoga, dunu huludafa da ‘gode’ huluane amola dunu huluane ilima mae sia: ne gadole esaloma: ne sia: ma. Ilia da dima fawane sia: ne gadoma: ne sia: ma. Amola dunu afaega, amo sema legebe go wadela: lisisia, dia dadi gagui dunu da amo dunu laione wa: me uli dogoi amo ganodini galagudumu, amo di sia: ne ilegema.”
Shugabannin masarauta, da masu mulki, da muƙaddasai, da mashawarta da gwamnoni duk sun amince cewa sarki yă kafa doka yă kuma yi umarni cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda ya yi addu’a ga wani allah ko mutum, in ba a gare ka ba, ya sarki, jefa shi cikin kogon zakoki.
8 “Defea, hina bagade! Di amo sema ilegema amola dia dio dedema. Amalalu, amo sema da Midia amola Besia amo dunu fi ilia sema bagade ba: mu. Amola amo sema afadenemu da hamedeiwane ba: mu.
Yanzu, ya sarki, sai ka yi umarni ka kuma yi shi a rubuce saboda kada a canja shi, bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
9 Amalalu, Da: liase da amo sema ilegei. Ilia da sema dedene amola Da: liase da amoma gasa ima: ne ea dio dedei dagoi.
Sai Sarki Dariyus ya ba da umarnin a rubuce.
10 Da: niele da amo sema legei nababeba: le, e da wale gadole asili, ea diasuga asi. Ea diasu ganodini amo sesei gadodili dialebe ba: i. Amo ganodini fo misa: ne agenesi amo da Yelusaleme moilai bai bagadega, ga ba: legai. Ea eso huluane hou amo defele, e da muguni bugili, Godema sia: ne gadosu. E da eso afae amoga udiana agoane sia: ne gadoi.
To, da Daniyel ya ji labarin cewa an fitar da doka, sai ya tafi gidansa a ɗakinsa na sama inda tagogin ɗakin suke duban wajen Urushalima. Sau uku yakan durƙusa yă yi addu’a yana yin godiya ga Allahnsa, kamar yadda ya saba yi.
11 Da: nielema ha lai dunu da Da: niele amo Godema sia: ne gadolalebe ba: loba,
Sai waɗannan mutane suka tafi a ƙungiyance suka kuma iske Daniyel yana addu’a yana roƙon Allah yă taimake shi.
12 ilia da asili, ilia hina bagadema Da: niele ea hou fofada: musa: asi. Ilia da ema amane sia: i, “Hina bagade! Dia da sema legele, dio dedei dagoi. Di da sema agoane legei, amo eso 30 amoga, dunu huludafa da ‘gode’ huluane amola dunu huluane ilima mae sia: ne gadole esaloma: ne sia: i. Ilia da dima fawane sia: ne gadoma: ne sia: i. Amola dunu afaega, amo sema legebe go wadela: lisisia, dia dadi gagui dunu da amo dunu laione wa: me uli dogoi amo ganodini galagudumu, amo di sia: i,” ilia sia: i. Amo sia: nababeba: le, hina bagade da amane sia: i, “Dafawane! Amo sema hamoi da gasa bagadedafa. Amo da Midia amola Besia ninia sema. Amola afadenemu da hamedei.”
Sai suka tafi wurin sarki suka yi masa magana game da dokar mulkinsa, suka ce, “Ashe, ba ka yi doka cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda aka tarar yana addu’a ga wani allah ko mutum in ba kai ba, ya sarki, za ka jefa shi a cikin ramin zakoki ba?” Sarki ya amsa ya ce, “Dokar tana nan daram bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
13 Amalalu, ilia da Da: liase ema amane sia: i, “Yuda mugululi asi dunu afae amo Da: niele, amo dunu e da dia sia: amo gua: ne fasi dagoi. Amola eso huluane e da ea Godema eso afaega udiana agoane sia: ne gadolala.
Sai suka ce wa sarki, “Daniyel ɗin nan, wanda yake ɗaya daga cikin waɗanda aka kwaso daga Yahuda, bai kula da kai ba, ya sarki, balle fa dokar da ka yi. Har yanzu yana addu’a sau uku a rana.”
14 Hina bagade da amo sia: nababeba: le, e da da: i dioi bagade ba: i. Amola e da Da: niele gaga: musa: dawa: i galu. E da Da: nielema fidisu logo eno olelemusa: dadawa: laloba, eso sa: i.
Da sarki ya ji haka, sai ya damu sosai, ya ƙudura yă ceci Daniyel, ya yi ta fama har fāɗuwar rana yadda zai yi yă kuɓutar da shi.
15 Amola daeya agoane Da: nielema ha lai dunu da ema misini, amane sia: i, “Hina bagade! Di dawa: ! Ninia Midia fi amola Besia fi amo ninia hou amo ganodini, adi sema amo hina bagade legemusa: dawa: lalu amo sema da mae afadenene amaiwane dialumu!”
Sai mutanen nan suka je wurin sarki a ƙungiyance suka ce masa, “Ka tuna, ya sarki; cewa bisa ga dokar Medes da Farisa, babu umarni ko dokar da sarki ya yi da za a iya sokewa.”
16 Amaiba: le, Da: liase da ea dadi gagui ilima ilia Da: niele afugili oule asili, laione wa: me ilia diasu dogoi amo ganodini galaguduma: ne sia: i. Amola e da Da: nielema amane sia: i, “Di da dia Gode Ea hawa: hamosu hahawane hamonana. E da di gaga: mu da defea.”
Saboda haka sai sarki ya ba da umarni suka kuma kawo Daniyel suka jefa shi cikin ramin zakoki. Sarki ya ce wa Daniyel, “Bari Allahn nan wanda kake bauta masa kullum, yă cece ka!”
17 Ilia da Da: niele amo laione wa: me uli dogoi amogili sanasi dagoi. Amalalu ilia igi bagade afae lale logo amoga ga: si dagoi. Amola, hina bagade da ea amola ea eagene ouligisu dunu ilia gobele ilegesu liligi amo igi da: iya ado ligisi. Dunu enoga wamo Da: niele fidisa: besa: le, agoane hamoi.
Aka kawo dutsen aka rufe bakin ramin, sa’an nan sarki ya hatimce shi da zobensa da kuma zoban manyan mutanensa, don kada wani yă canja yanayin Daniyel.
18 Fa: no, hina bagade da hi diasuga bu ogobele misini, amo gasi ganodini e da ha: i mae nawane esalu. Amola dunu amola uda ema hahawane sia: mae sia: ma: ne sia: i. Amola e da afae hamedafa golale ba: i.
Sa’an nan sarki ya koma fadarsa ya kwana bai ci ba, kuma babu wata liyafar da aka kawo masa. Ya kuma kāsa barci.
19 Hahabedafa hina bagade da wa: legadole, hedolodafa asili, laione wa: me uli dogoiga doaga: i.
Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
20 Amoga: i doaga: lalu, e da beda: iwane Da: nielema amane wei, “Da: niele! Di da eso huluane esalebe Gode amo Ea noga: i hawa: hamosu dunu. Gode da di amo laione wa: mega mae gasomoma: ne di gaga: musa: defele ba: bela: ?”
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
21 Da: niele da laione wa: me uli dogoi ganodini esala, ema amane sia: i, “Hina bagade! Di eso huluane esalalalumu da defea.
Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
22 Gode Ea a: igele dunu asunasili amo misini, da laione wa: me ilia lafi ga: i. Gode da na hou amo ganodini, giadofai hame ba: beba: le, amola dima wadela: i hou hame hamoiba: le amoga E da na noga: le fidi.
Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”
23 Hina bagade da hahawane bagadedafa ba: i. Amananoba, e da ilima amane sia: i, “Da: niele lale gadodili oule masa!” Ilia e gadodili oule asili, ea da: iga se lai ganabeya: le hogoi be hame ba: i. Bai e da Godema dafawaneyale dawa: beba: le, agoane hamoi.
Sai sarki ya cika da murna ƙwarai, ya kuma yi umarni a ciro Daniyel daga ramin zakoki. Kuma da aka fito da Daniyel daga ramin, ba a sami wani rauni a jikinsa ba, domin ya dogara ga Allahnsa.
24 Amalalu, hina bagade da sia: beba: le, dadi gagui da dunu amo da Da: nielema fofada: i, amo amola ilia uda amola mano, huluane laione wa: me uli dogoiga galagudui. Amola sanasinanoba, uli dogoiga daloba, hedolodafa laione wa: me ilia da soaga: la: gadole, ilia gasa huluane goudane sasali.
Sai sarki ya umarta, a kawo mutanen nan da suka yi wa Daniyel maƙarƙashiya, a tura su, da’ya’yansu, da matansu cikin ramin zakoki. Kafin ma su kai ƙurewar ramin, sai zakoki suka hallaka su suka yayyage su, suka yi kaca-kaca da su.
25 Amalalu, hina bagade Da: liase da dunu amola uda fifi asi gala amola sia: hisu hisu ilima meloa dedene i, amane, “Na dilima asigi sia: sia: sa.
Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
26 Na ouligibiga esalebe fi dunu amola uda! Dilia na sia: goe noga: le nabima. Dilia da Da: niele ea Gode amo Ea Dio bagade nodone gaguia gadoma. Amo Gode da eso huluane esalalalumu. E da Hina Bagade eso huluane fifi ahoanumu. Amola Ea gasa da hamedafa fisili, eso huluane amanewane dialumu.
“Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
27 E da dunu amola uda mae se lama: ne gaga: musa: dawa: E da Hebene amola osobo bagade amo ganodini musa: hame ba: su amola dawa: digima: ne olelesu gasa bagade hou hamonana. E da Da: niele amo laione wa: me amoga mae gasomoma: ne gaga: i dagoi.
Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
28 Amola Da: liase e hina bagade esalebe eso amogalu da Sailase (Besia dunu) da ea sogebi lai dagoi. Amo eso huluane ganodini Da: niele da hahawane ouligisu mimogo dunu bagadedafa esalu.
Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.

< Da:niele 6 >