< Da:niele 1 >

1 Hina bagade Yihoiagimi da Yuda soge amoga ouligisia, amola amogawi da ode udiana esalu, Nebiuga: denese amo da Ba: bilone soge amoga hina bagade esalu. E da Yelusaleme moilai bai bagadega doagala: musa: asi. Amola ea dadi gagui dunu ilia da soge amo huluane eale disi.
A Shekara ta uku ta mulki Yehohiyakim sarkin Yahuda, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya zo Urushalima ya kuma yi mata ƙawanya.
2 Hina Gode da logo doasiba: le, Nebiuga: denese da Yihoiagimi gagulaligi. Amola hano dili nasu liligi amola faigelei Gode Ea Debolo diasu ganodini dialu mogili e da lai. E da Yu dunu amola uda mogili, amo udigili hawa: hamomusa: Ba: bilone sogega oule asi. Amola Debolo liligi lai huluane e da ea ogogosu ‘gode’ ilia debolo diasu Ba: bilone sogega amo ganodini sali.
Sai Ubangiji ya bashe Yehohiyakim sarkin Yahuda a hannunsa, tare da waɗansu kayayyakin haikalin Allah. Ya ɗauki waɗannan kayan zuwa cikin haikalin allahnsa a Babilon cikin ma’ajin gidan allahnsa.
3 Amola hina bagade Nebiuga: denese da sia: beba: le, ea bisili ouligisu dunu amo ea dio da A: sebena: se, e da mugululi asi Isala: ili dunu amo ganodini hogolalu, ayeligi amo musa: da Isala: ili hina bagade amola eno dunu bagade ilia sosogo fi ganodini esalu, amo ilegei.
Sa’an nan sarkin ya umarci Ashfenaz, shugaban fadarsa yă kawo waɗansu daga cikin Isra’ilawan da suka fito daga gidan sarauta da kuma na fitattun mutane.
4 Nebiuga: denese da ayeligi noga: idafa odagi da noga: idafa amola da: i noga: idafa amai ayeligi ilegema: ne sia: i. Ilia da: i amoga da eno wadela: i hamedafa, ayeligi bagade dawa: galea amai ayeligi sugulu noga: le heda: i ayeligi fawane lasu. Amai ayeligi ilia da hedolo dawa: su lamu amola hina bagade ea diasu ganodini noga: le hawa: hamomu, ilia dawa: i. Amola A: sebena: se hi fawane, da amo ayeligi ilima dedesu amola idisu olelema: ne sia: i. Amo da Ba: bilone ilia sia: ga olelesu.
Matasa maza waɗanda ba su da wata naƙasa kuma kyawawa, hazikai ta kowace hanyar koyo, sanannu, masu saurin fahimtar abu, da kuma waɗanda suka cancanci su yi aiki a fadar sarki. Zai koya musu harshen Babiloniyawa da kuma littattafansu.
5 Amola hina bagade da amane sia: i, goe esoga ayeligi ilia ha: i nasu amola hano nasu da hina bagade amola ea ouligisu dunu ilia lasu defele lamu da defea. Amola ilia da goe sugulu da ode udiana heda: lalu, amalu ilia da hina bagade ea hawa: hamomusa: ema adoba: mu.
Sarki kuma ya sa a ba su abinci da ruwan inabi kowace rana daga cikin abincin sarki. Za a koyar da su har shekaru uku, bayan haka kuma su shiga yin wa sarki hidima.
6 A: sebena: se da Yuda fi ayeligi mogili ilegei dagoi. Amo ilegei gilisisu ganodini, ayeligi biyaduyale ba: i. Ilia dio da Da: niele, Ha: nanaia, Misa: iele amola A: salaia. Huluane da Yuda fi dunu.
Daga cikin waɗannan da aka zaɓa akwai waɗansu daga Yahuda, Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya.
7 A: sebena: se da ilia dio bu gaheabolo asuli. Da: niele ea dio gaheabolo da Beledesia: sa. Amola Ha: nania ea dio gaheabolo da Sia: dala: ge, Misa: iele ea dio gaheabolo da Misia: ge amola A: salaia ea dio gaheabolo da Abedenigou.
Sai sarkin fada ya raɗa musu sababbin sunaye, ga Daniyel ya raɗa masa Belteshazar; ga Hananiya ya raɗa masa Shadrak; ga Mishayel ya raɗa masa Meshak; ga Azariya kuma ya raɗa masa Abednego.
8 Hina bagade amo ianoba, Ba: bilone ouligisu dunu da ha: i manu amola waini hano gaguli misi. Be amo ha: i manu da Yu sema ganodini ledo gala amo e dawa: beba: le, Da: niele da hihini hame manusa: dawa: i galu. Da: niele ea amane dawa: su. Amo ha: i manu amola waini na nanu, Gode Ea sida: iya giadofale hamomu e amane sia: i. Amaiba: le e da bisili ouligisu A: sebena: se ema adole ba: i, “Defea ha: i manu eno imunu defeala: ?” amane adole ba: i.
Amma Daniyel ya ƙudura a zuciyarsa ba zai ƙazantar da kansa da abinci da ruwan inabin sarki ba, sai ya tambayi sarkin fada don a ba shi izinin kada yă ƙazantar da kansa ta wannan hanya.
9 Amola Gode da A: sebena: se ea dogoga sia: beba: le, e da Da: nielema asigi galu.
Sai Allah ya sa sarkin fada ya nuna masa tagomashi ya kuma ƙaunaci Daniyel,
10 Be A: sebena: se da hina bagadema beda: iba: le, e da Da: nielema amane sia: i, “Hina bagade da dia ha: i manu amola waini nasu ilegei dagoi. Amaiba: le, dilia da amo hame nabeba: le, dilia da: i da geloga: i amola eno ayeligi ilia da: i da noga: i ba: sea, hina bagade da na medole legemu.”
amma sai sarkin fada ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoron ranka yă daɗe, sarkina wanda ya sa a ba ku abinci da ruwan inabi. Me zai sa yă ga kuna ramewa fiye da sauran samari, tsaranku? Sarki zai sa a fille mini kai saboda ku.”
11 Amaiba: le, Da: niele da sosodo aligisu dunu amo A: sebena: se da Da: niele, Ha: nanaia, Misa: iele amola A: salaia ouligimusa: ilegei, ilima asili amane sia: i,
Sai Daniyel ya ce wa mai gadi wanda sarkin fada ya sa yă kula da Daniyel, Hananiya, Mishayel da Azariya,
12 “Na hanai da dia eso nabuane ganodini nini adoba: ma. Dadami ha: i manu amola hano nasu amo fawane nini moma: ne ima.
“Ina roƙonka ka gwada bayinka kwana goma. Kada ka ba mu kome sai kayan lambu mu ci da kuma baƙin ruwa mu sha.
13 Amola fa: no goe eso nabuane amoga di sodoma. Ayeligi dunu oda da hina bagade ea ha: i manu defele naha, amo ilia da: i da ninia da: i baligisa o hame baligisa, amo noga: le ba: ma. Amola ninia da: i hodo ea hou ba: beba: le, dia fa: no ninima adi hou hamoma: bela: , amo dawa: ma.”
Sa’an nan sai ka dubi fuskokinmu da na sauran samarin da suke ci daga abincin sarki; sa’an nan ka yi da bayinka bisa ga abin da ka gani.”
14 Sosodo aligisu e da Da: niele ea sia: defele eso nabuane amoga amo hou hamomusa: sia: i.
Sai ya amince da haka ya kuma gwada su har kwana goma.
15 Amola eso nabuane amo fisili, ouligisu dunu ea ba: loba: , ilia da: i hodo da noga: idafa ba: i. Amola ilia da: i hodo ba: su da ayeligi dunu eno ilia ha: i manu hina bagade ea ilima ilegei, amo ilia da: i hodo ba: su baligi dagoi.
A ƙarshen kwana goma sai aka ga fuskokinsu suna sheƙi, sun kuma yi ƙiba fiye da samarin da suke cin abinci irin na sarki.
16 Amaiba: le, sosodo aligisu e da Da: niele amola ea sama udiana ilima ha: i manu amo hina bagade ea iasu liligi ilima hame i. E da dadami fawane ilima iasu.
Sai mai gadinsu ya janye abinci da ruwan inabi irin na sarki, ya ci gaba da ba su kayan lambu.
17 Amola Gode da dawa: su noga: i amo ayeligi biyaduyale ilima i. Amola Gode da fidibiba: le, ilia da idisu hou, dedesu hou amola osobo bagade dawa: su hou huludafa, ilia dawa: i galu. Amola Gode da dawa: su Da: nielema simasia ba: su olelesu i dagoi.
Ga samarin nan guda huɗu Allah ya ba su sani da ganewar dukan irin littattafai da kuma koyarwa. Daniyel kuma ya iya gane wahayi da kowane irin mafarki.
18 Amola ayeligi dunu ode udiana hina bagade Nebiuga: denese ea sugulu heda: lalu. Amo ode da gidigisia, A:sebena: se da ili hina bagade ema oule asi.
A ƙarshen lokacin da sarki ya sa da za a kawo su ciki, sai sarkin fada ya gabatar da su ga Nebukadnezzar.
19 Amola hina bagade da dunu oda ilima sia: sa: ili, e amane ba: i, Da: niele, Ha: nanaia, Misa: iele amola A: salaia, ilia dawa: su da eno ayeligi dunu ilia dawa: su baligi dagoi. Amaiba: le ilia da ea ouligisu fi amo ganodini hawa: hamosu lidi dagoi.
Sarki kuwa ya yi magana da su, sai ya gano cewa babu wani kamar Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya; don haka sai suka shiga yi wa sarki hidima.
20 Hina bagade da ilima liligi bagade adole ba: i. Amola ilia dawa: su da bagadeba: le, ilia da ea adole ba: i huluane amoma adole imunusa: dawa: i. Ilia dawa: su da nabi dunu amola ba: la: lusu dunu huluane Ba: bilone soge ganodini esalu amo ilia dawa: su bagadewane baligi dagoi ba: i.
A dukan al’amuran hikima da na fahimta wanda sarki ya tambaye su, ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa sau goma.
21 Amaiba: le Da: niele da eso bagohamedafa hina bagade ea ouligisu fi amo ganodini hawa: hamosu. Besia hina bagade amo ea dio Sailase, da Ba: bilone amoma hasalasiba: le fawane fisi.
Daniyel kuwa ya kasance a nan har shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus.

< Da:niele 1 >