< A:imose 8 >

1 Ouligisudafa Hina Gode da nama eno esala ba: su olelei. Amo ganodini na da daba amo ifa fage amoga nabai dialebe ba: i.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji ya nuna mini kwandon nunannun’ya’yan itace.
2 Hina Gode da nama amane adole ba: i, “A: imose! Di da adi ba: sala: ?” Na da bu adole i, “Na da ifa fage daba ganodini sali ba: sa.” Hina Gode da nama amane sia: i, “Na fi Isala: ili dunu da logo dibiga doaga: i dagoi. Na asigi dawa: su amo Na da ilima se dabe imunu amo Na da bu hame afadenemu.
Ya yi tambaya ya ce, “Me ka gani Amos?” Sai na amsa na ce, “Kwandon nunannun’ya’yan itace.” Sai Ubangiji ya ce mini, “Lokaci ya yi wa mutanena Isra’ila da ba zan ƙara barinsu ba.
3 Amo se dabe imunu esoga, hina bagade ea diasuga gesami hea: su da afadenene bu didigia: su bagade agoane nabimu. Bogoi da: i hodo da soge huluane ganodini bagohame dialebe ba: mu. Sia: huluane da hame nabimu. Ilia da ha: digi dagoi ba: mu.”
“A ranan nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Waƙoƙin a haikali za su koma makoki. Za a ga gawawwaki a ko’ina! Shiru!”
4 Dilia bagade gagui dunu amo da hame gagui amola fonobahadi dunu ilima hasalasisa! Na sia: nabima!
Ku ji wannan, ku da kuke tattake masu bukata kuka kori matalautan ƙasar.
5 Dilia da dilia asigi dawa: su ganodini amane sia: sa, “Ninia ha: i manu ganodini amane sia: sa, ‘Ninia ha: i manu bidi lamusa: , Godema nodone sia: ne gadosu hadigi eso da hedolo dagomu da defea. Sa: bade eso da hedolowane dagomu da defea. Amasea, ninia da ha: i manu bidi lasea, muni bagade baligili lamu. Ninia da dioi defei ilegesu liligi amo ninia fi dunuma ogogoma: ne, ninisu da wadela: mu.
Kuna cewa, “Yaushe Sabon Wata zai wuce don mu sayar da hatsi, Asabbaci ta wuce, don mu sayar da alkama?” Mu yi awo da ma’aunin zalunci mu ƙara kuɗin kaya mu kuma cutar da mai saya,
6 Ninia da wadela: i widi amo muni bagadega bidi lamu dawa: Ninia da hame gagui dunu ba: sea, e da ea muni imunu muni hamedeiba: le hame iaha. E da emo salasu bidi lamu hame dawa: Amo dunu udigili hawa: hamomusa: gini, ninia da bidi lamu.
mu sayi matalauta da azurfa masu bukata kuma da takalmi, mu sayar da alkamar haɗe da yayi.
7 Isala: ili Hina Gode da dafawane ilegele sia: i dagoi amane, “Na da ilia wadela: i hou hamedafa gogolemu.
Ubangiji ya rantse da Girman Yaƙub, “Ba zan taɓa mantawa da duk wani abin da suka yi ba.
8 Amaiba: le, osobo bagade da yagugumu. Dunu huluane da se nabimu. Na da soge huluane igugumu. Soge da Naile Hano defele, gado heda: le gudu sa: ili agoane hamomu.
“Shin, ƙasar ba za tă yi rawan jiki saboda wannan ba, kuma duk masu zama a cikinta ba za su yi makoki ba? Ƙasar duka za tă hau ta sauka kamar Nilu; za a dama ta sa’an nan ta nutse kamar kogin Masar.
9 Eso da misunu amoga, Na da esomogoa eso banenesimu amola esoga gasi agoane ba: mu. Na, Ouligisudafa Hina Gode, Na da sia: i dagoi.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Zan sa rana ta fāɗi da tsakar rana in kuma duhunta duniya da rana tsaka.
10 Na da dilia hahawane lolo nabe amo sinidigili, bogoi ili dogosu eso defele hamomu. Dilia hahawane gesami hea: su Na da afadenene, bu se nabasu didigia: su hamomu. Dilia da dilia dialuma waga: mu amola wadela: i eboboi abula salimu. Dilia ada amola ame ilia mano afae fawane bogoiba: le didigia: sa, amo defele dilia da didigia: mu. Se nabasu da mae fisili, asili, dagosu eso da doaga: mu.
Zan mai da bukukkuwanku na addini su zama makoki kuma dukan waƙoƙinku su zama kuka. Zan sa dukanku ku sa rigunan makoki za ku kuma aske kawunanku. Zan sa wannan lokaci yă zama kamar lokacin da ake makokin ɗan tilon da ake da shi kuma ƙarshenta kamar rana mai ɗaci.
11 Eso da doaga: mu amoga Na da ha: bagade dilia sogega iasimu. Dunu ilia da hanai ba: mu be agi moma: ne hame hanai. Dunu da hano hanai agoane ba: mu be hano moma: ne hame hanai agoane. Ilia da Gode Ea sia: nabima: ne hanaiwane ba: mu. Na, Ouligisudafa Hina Gode da sia: i dagoi.
“Ranakun suna zuwa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “sa’ad da zan aika da yunwa cikin ƙasar, ba yunwar abinci ko ta ƙishirwa ba, sai dai yunwa ta jin maganar Ubangiji.
12 Dunu ilia da udigili lalumu. Ilia da Bogoi Hano Wayabo amo fisili, Medidela: inia Hano Wayabo amoga asili ilia da ga (north) asili gusudili amoga bu masunu. Ilia da soge huluane ganodini Gode Ea sia: hogoi helele, hame ba: mu.
Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku suna yawo daga arewa zuwa kudu, suna neman maganar Ubangiji, amma ba za su samu ba.
13 Amo esoga, hame oloi ayeligi amola a: fini da hano hame maiba: le, sidimu.
“A wannan rana “kyawawan’yan mata da kuma samari masu ji da ƙarfi za su suma don ƙishirwa.
14 Nowa da loboga hamoi ogogosu Samelia ‘gode’ liligi ilima nodone sia: ne gadosa, ilia da “Da: ne ‘gode’ ea dioba: le o Biasiba ‘gode’ ea dioba: le” amo dioba: le ilegele sia: sea, amo dunu ilia da dafane, bu eno hame wa: lesimu.”
Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya na Samariya, ko kuma su ce, ‘Muddin allahnku yana a raye, ya Dan,’ ko kuwa, ‘Muddin allahn Beyersheba yana a raye,’ za su fāɗi, ba kuwa za su ƙara tashi ba.”

< A:imose 8 >