< A:imose 7 >

1 Na da esala ba: i amo ganodini Ouligisudafa Hina Gode ba: i. Isala: ili hina bagade ea gisi da noi dagoi amola gisi da bu heda: lebe amo esoga Hina Gode da danuba: wa: i bagadedafa hamonanebe ba: i.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji yana shirya cincirindon fāri bayan da aka ƙarasa yankan rabon hatsin da yake na sarki, hatsi na biyu kuma yake tohuwa.
2 Na esala ba: i amo ganodini, na da danuba: mola: ya: i liligi huluane soge ganodini amo na dagoi ba: i. Amalalu, na da amane sia: i, “Ouligisudafa Hina Gode! Dia fi ilia hou gogolema: ne olofoma! Ilia da habodane esaloma: bela: ! Ilia da fonobahadi amola gasa hame!”
Sa’ad da suka cinye kome, sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ka gafarta! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
3 Hina Gode da Ea asigi dawa: su afadenene, amane sia: i, “Dia esala ba: i amo da dafawane hame ba: mu.”
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ba zai faru ba,” in ji Ubangiji.
4 Ouligisudafa Hina Gode da nama esala ba: su eno olelei. E da Ea fi dunu se dabe iasu ima: ne, lalu didilalu. Lalu da hano wayabo bagade osobo hagudu diala amo nei dagoi. Amalalu, lalu da osobo bagade amola amo nemusa: muni nenanu.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji Mai Iko Duka yana shirin hukunta da wuta; wutar ta ƙone teku ta kuma ƙone ƙasa.
5 Amalalu, na amane sia: i, “Hame mabu! Ouligisudafa Hina Gode mae! Dia fi da habodane esaloma: bela: ? Ilia da fonobahadi amola gasa hame!”
Sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ina roƙonka ka dakata! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
6 Hina Gode da bu Ea asigi dawa: su afadenene, amane sia: i, “Amo amola da hame ba: mu.”
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ma ba zai faru ba,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Ouligisudafa Hina Gode da nama esala ba: su eno olelei. Amo ganodini na da Hina Gode dobea gagui (amo da ogoma efe ilegesu amoga defei) amo dafulili lelebe ba: i. Ea lobo ganodini, ogoma efe ilegesu dialebe ba: i.
Ga abin da ya nuna mini. Ubangiji yana tsaye kusa da bangon da aka gina, bisa ga awon igiyar gwada gini, da kuma magwaji a hannunsa.
8 E da nama amane adole ba: i, “A: imose! Di da adi ba: sala: ?” Na da bu adole i, “Na da ogoma efe ilegesu ba: sa!” Amalalu, E da nama amane sia: i, “Amoga Na da dima olelesa. Na fi dunu da dobea noga: le hame ilegele gagui defele esala. Na da ilima se dabe iasu ima: ne Na asigi dawa: su bu hame afadenemu.
Sai Ubangiji ya tambaye ni, “Me kake gani, Amos?” Sai na amsa, “Igiyar gwada gini.” Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Duba, zan sa igiyan nan a cikin mutanena Isra’ila; ba zan ƙara barinsu ba.
9 Aisage egaga fi ilia nodone sia: ne gadosu sogebi huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu. Isala: ili soge hadigi sogebi huluane da wadela: lesi dagoi ba: mu. Na da hina bagade Yelouboua: me ea fi hina bagade hou huluane wadela: lesi dagomu.”
“Za a hallakar da wuraren sujada na Ishaku kuma tsarkakan wurare na Isra’ila za su zama kango; da takobina zan tayar wa gidan Yerobowam.”
10 A: masaia, Bedele gobele salasu dunu, da Yelouboua: me (Isala: ili hina bagade) ema sia: ne iasi amane, “A: imose da di wadela: ma: ne dunu huluane ilima hohonone sia: daha. Ea sia: da ninia soge fi huluane wadela: lesimu.
Sai Amaziya firist na Betel ya aika da saƙo zuwa wurin Yerobowam sarkin Isra’ila. “Amos yana shirya maka maƙarƙashiya a tsakiyar Isra’ila. Ƙasar ba za tă iya ɗauka abubuwan da yake faɗi ba.
11 E da amane sia: daha, ‘Yelouboua: me da gegesu ganodini bogomu. Isala: ili fi dunu huluane da ilia sogega fadegale, ga soge amo ganodini mugululi asi dagoi ba: mu.’”
Gama ga abin da Amos yake cewa, “‘Yerobowam zai mutu ta wurin takobi, kuma tabbatacce Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
12 Amalalu, A:masaia da A: imosema amane sia: i, “Balofede dunu! Ouiya: ma! Eno hame! Di Yuda sogega buhagili, amogai dia sia: olelema. Ilia fawane da dia sia: beba: le, bidi imunu da defea.
Sai Amaziya ya ce wa Amos, “Tafi daga nan, mai duba kawai! Koma ƙasar Yahuda. Ka nemi abin zaman garinka a can ka kuma yi annabcinka a can.
13 Be Bedele moilai guiguda: ba: la: lusu sia: bu mae sia: ma. Bai amo sogebi da Isala: ili hina bagade ea nodone sia: ne gadosu sogebi amola Isala: ili fi ilia Debolo sogebi.”
Kada ka ƙara yin annabci a Betel, gama nan wuri mai tsarki ne na sarki da kuma haikalin ƙasar.”
14 A: imose da bu adole i, “Na da bidi lama: ne ba: la: lusu hou hame hamosa. Na da sibi ouligisu dunu amola figi ifa ouligisu dunu.
Amos ya amsa wa Amaziya, “Ni ba annabi ba ne ko ɗan annabi, amma ni makiyayi ne, kuma ina lura da itatuwan al’ul.
15 Be Hina Gode da na sibi ouligisu hawa: hamosu fisili, ea fi Isala: ili dunuma fa: no misunu hou olelema: ne sia: i.
Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’
16 Amaiba: le, wali Hina Gode Ea sia: nabima! Di da nama na da ba: la: lusu fisili, Isala: ili dunuma dadousa gagabosu sia: bu mae hamoma: ne sia: sa.
Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
17 Amaiba: le, A:masaia, Hina Gode da dima amane sia: sa, ‘Dia uda da di fisili, udigili moilai bai bagade ganodini ea da: i dunuma udigili bidi lamu. Amola dia mano huluane gegesu ganodini medole legei dagoi ba: mu. Dia soge da fifili, eno dunuma i dagoi ba: mu. Amola disu da Gode Ea hou hame lalegagui ga soge amo ganodini bogomu. Amola Isala: ili dunu da dafawane ilia sogega fadegale, eno sogega mugululi asi dagoi ba: mu.”
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “‘Matarka za tă zama karuwa a cikin birni, kuma da takobi za a kashe’ya’yanka maza da mata. Za a auna ƙasarka a kuma raba ta, kai kuma za ka mutu a ƙasar arna. Ba shakka Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”

< A:imose 7 >