< A:imose 4 >

1 “Goe nabima, dilia Samelia uda! Dilia da Ba: isia: ne soge bulamagau noga: le ha: i manu iawane debe agoane sefena desa. Dilia da gasa hame dunu ilima gasa fi hamosa. Amola dunu liligi hame gagui amo dilia uda da banenesisa. Amola adini moma: ne dilia egoa ilima gasawane edegesa.
Ku kasa kunne ga wannan, ya ku shanun Bashan a kan Dutsen Samariya, ku matan da kuke cin zalin matalauta, kuke kuma danne matalauta, kuna kuma ce wa mazanku, “Ku kawo mana abin sha!”
2 Ouligisudafa Hina Gode E da hadigi noga: idafa, Ea da dafawane ilegele sia: i dagoi, “Eso da doaga: mu di memeda besega gagubi agoane, dili huluane da menabo memeda besega gagui agoai ba: mu.
Ubangiji Mai Iko Duka ya rantse da tsarkinsa. “Tabbatacce lokaci yana zuwa da za a jawo ku da ƙugiyoyi, na ƙarshenku za a kama da ƙugiyar kifi.
3 Dilia da gagoi ganodini dialu amo gagoi dusa: le sa: ili, hamega moiya ha: digi ba: mu.”
Dukanku za ku wuce ta kai tsaye ta inda katangar ta tsage, za a jefar da ku a Harmon,” in ji Ubangiji.
4 Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Defea! Isala: ili fi dunu! Dilia da agoane hanai galea, hadigi sogebi amo Bedele moilai amo ganodini wadela: i hou hamomusa: masa! Ha: giwane wadela: i hou fawane hamoma! Mae yolele ohe amo nodone gobele salasu agoane hamomusa: , hahabe huluane gaguli misa. Amola osoda eso huluane amoga, dilia muni nabuane mogili, afadafa Godema ima: ne gaguli misa.
“Ku tafi Betel ku yi ta aikata zunubi; ku je Gilgal ku ƙara yin zunubi. Ku kawo hadayunku kowace safiya, zakkarku kowace shekara uku.
5 Mae yolele, asili Godema dia agi ga: gi amo Ema bagade hahawane nodone ima! Amola liligi oda eno gaguli misi amoga nodone dilila: hou amo gaguia gadoma! Goe hou hamomusa: hanai liligi amo dilia hamomusa: hanai bagade.
Ku ƙona burodinku mai yisti kamar hadaya ta godiya, ku yi fariya game da hadayunku na yarda rai, ku yi taƙama game da su, ya ku Isra’ilawa, gama abin da kuke jin daɗin aikata ke nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
6 Nafawane, dilia moilai bai bagade fi gilisi ganodini ha: i bagade i amo, be amomane dilia Nama bu hame sinidigili misi.
“Na bar ku da yunwa a kowace birni, da kuma rashin abinci a kowane gari, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
7 Na da gibu mae sa: ima: ne gagulaligi, dilia ha: i manu sagai liligi heda: mu amomane. Na da gibu sa: ima: ne moilai bai bagade afae iligili i, be oda moilai iligili da hame i. Gibu da ifabi afae amogai sa: i, be eno ifabi amogai da hame sa: i, be amo ifabi da hafoga: sa.
“Na kuma hana muku ruwan sama tun shuke-shuken suna wata uku kafin lokacin girbi. Na sa aka yi ruwan sama a wani gari, sai na hana a yi a wani gari. Wata gona ta sami ruwan sama; wata gona kuma ta bushe.
8 Da: i gasa hamedene hano hanai dunu oda ilia da moilai bai bagade fi gilisi, ilia da moilai bai bagade afae ea fi ganodini hano ganabela: le hano hogola asi be amomane hano manu defea hame ba: i. Be amomane di da Nama hame buhagi.
Mutane suna tangaɗi daga gari zuwa gari suna neman ruwa amma ba su sami isashen ruwan sha ba, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
9 Na fo bagade i dilia ha: i manu sagadusa: i amo hafoga: ma: ne. Danuba: da dilia ifabi ganodini misini amola waini sagai, dilia figi ifa amola olefe ifa amola na ebelei. Be amomane dilia Nama hame buhagi.
“Sau da yawa na ɓata gonakinku da fumfuna da kuma cuta. Fāri suka cinye itatuwanku na inabi da na ɓaure, da na zaitun duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
10 Na da olo bagade dilima iaguda: i, amo da Na musa: Idibidi soge fi dunuma i amai. Na dilia dunu ayeligi amo gegesu ganodini fane legei, amola dilia hosi oule asi. Na bogoi dunu ilia da: i gaha amoga dilia mi gelabo didili heda: i, amola dilia fisisu ganodini gaha amoga nabai. Be amomane dilia Nama bu hame sinidigi.
“Na aiko muku annoba yadda na yi a Masar. Na karkashe samarinku da takobi, tare da kamammun dawakanku. Na cika hancinku da warin sansaninku, duk da haka ba ku juyo gare ni ba” in ji Ubangiji.
11 Na da dili wadela: lesi, Na Sodame amola Goumola ela wadela: lesi amane. Be oda dilia hame bogoi ahoanebe, dilia da lalu geda afae nenanebe amo lalu didi oda amoga fadegai agoane ba: i. Be amomane dilia Nama hame buhagi,” Hina Gode da amane sia: sa.
“Na hallaka waɗansunku kamar yadda na hallaka Sodom da Gomorra. Kuna kama da itace mai cin wutar da na cire daga cikin wuta, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
12 “Amaiba: le Isala: ili dunu fi, Na da dilima se dabe imunu. Amola Na dilima se dabe imunuba: le, dilia fofada: su hou amo hamomuba: le, amo fofada: be ba: musa: momagele ha: esaloma!”
“Saboda haka ga abin da zan yi da ku, ya Isra’ila, don kuwa zan yi muku haka, sai ku yi shirin gamuwa da Allahnku, ya Isra’ila.”
13 Gode Hi fawane da goumi huluane hahamoi amola fo. Ea asigi dawa: su hou amo dunu ilima dawa: ma: ne Hi fawane olelesa amola Hi fawane da eso amo gasi hamoma: ne afadenesa. Ea da osobo bagadega goumi da: iya ahoa. Ea Dio: da Hina Gode Bagadedafa!
Shi wanda ya yi duwatsu, ya halicci iska, ya kuma bayyana wa mutum tunaninsa, shi wanda ya juya safiya ta zama duhu yana takawa a wurare masu tsawo na duniya, Ubangiji Allah Maɗaukaki ne sunansa.

< A:imose 4 >