< A:imose 3 >
1 Isala: ili dunu! Nabima! Dunu fi amo Ea Idibidi soge ganodini esalu amo lale guda: i. Goe sia: amo Hina Gode Ea dilia hou olelema: ne sia: i, amo nabima!
Ku ji wannan maganar da Ubangiji ya yi game da ku, ya ku jama’ar Isra’ila, a kan dukan iyalin da na fitar daga Masar.
2 Osobo bagade dunu fifilai huluane ganodini, Na da dilia fi amo fawane dawa: amola dili fawane ouligisa. Amaiba: le dilia wadela: i hou da bagadedafa ba: sa amola Na da dilima se dabe imunu amo yolesimu da hamedei. Bai eno fifilai dunu ilia ba: ma: ne.
“Ku ne kaɗai na zaɓa cikin dukan al’umman duniya; saboda haka zan hukunta ku saboda dukan zunubanku.”
3 Ma dunu aduna da sogega ahoasea ela da sogebi amogai ela da gousa: mu amo hidadea hame ilegesala: ?
Mutum biyu za su iya yin tafiya tare in ba su yarda su yi haka ba?
4 Be laione wa: me bagade ea da udigili hala halaia gegesabela: , ea ohe mae ba: le da? Abuliba: le da waha debe laione wa: me ea diasu ganodini, amomane ea ohe amo mima: bela: ?
Zaki yakan yi ruri a jeji in bai sami kama nama ba? Zai yi gurnani a cikin kogonsa in bai kama kome ba?
5 Ma sio sani amo ganodini isu hame gasa: le legesea, sani ganodini diagoma da dasabela: ? Ma sani ganodini da dilisi amo da udigili fada: ne dabela: ?
Tsuntsu yakan fāɗa a tarko a ƙasa inda ba a sa tarko ba, ko tarko yakan zargu daga ƙasa in ba abin da ya taɓa shi?
6 Gegesea dusu galamudi (dalabede) amo moilai bai bagade fi amo ganodini udigili dubi nabima: bela: ? Ma moilai bai bagade fi amogai ha: i o esoi doaga: sea da Hina Gode iaguda: iba: le fawane maha.
Idan aka busa ƙaho a ciki birni mutane ba sa yin rawar jiki? Sa’ad da bala’i ya auko wa birni, ba Ubangiji ne ya sa a kawo shi ba?
7 Ouligisudafa Hina Gode Ea da liligi hamomusa: ilegesea, E da hidadea Ea hamomu liligi amo Ea hawa: hamosu dunu amo balofede dunu ilima olelesa.
Ba shakka, Ubangiji Mai Iko Duka ba ya yin wani abu ba tare da ya sanar wa bayinsa annabawa ba.
8 Be laione wa: me bagade ea hala halaia masea, nowa da hame beda: ma: bela: ? Amola Ouligisudafa Hina Gode Ea sia: sea da nowa da Ea sia: hame sisia: sala: ?
Zaki ya yi ruri, wa ba zai tsorata ba? Ubangiji Mai Iko Duka ya yi magana, wa ba zai yi annabci ba?
9 Sia: goe Idibidi soge amola Asiedode soge hina bagade ilia diasulali amo ganodini dunu esalebe huluane ilima olelema, “Dilia huluane Samelia gafulu amodili gilisima. Bidi hamosu amola wadela: i hou ilia da amogawi hamonanebe amo ba: ma.
Ku yi shela ga kagarun Ashdod da kuma ga kagarun Masar. “Ku tara kanku a tuddan Samariya; ku ga rashin jituwar da take a cikinta, da kuma zaluncin da ake yi a cikin mutanenta.”
10 Hina Gode da amane sia: sa, “Samelia dunu fi ilia da wadela: i hou bagade hamosu amola wamolasu hou amola gegesu hou. Ilia hou noga: idafa da afae agoane da hame hamosa, amola moloi dunu fi hame.
“Ba su ma san yadda za su yi abin da yake daidai ba,” in ji Ubangiji, “sun ɓoye ganima da abubuwan da suka washe a cikin kagarunsu.”
11 Amaiba: le, ha lai dunu da ilia soge amo huluane sisiga: le dagole amola ilia gagoi amo mugulumu amola liligi huluane amo ganodini dialebe amo lidimu.”
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Abokin gāba zai ƙwace ƙasar, zai saukar da mafakarku, zai washe kagarunku.”
12 Hina Gode da amane sia: sa, “Laione wa: me bagade ea sibi afae fane nasea, amo ouligisu dunu da amo sibi ea emo aduna o ge afae fawane amo bu lidisa. Amaiba: le, amo defele, Samelia osobo dogone fi dunu wali da noga: le diaha, be fa: no bagahamedafa fawane ba: mu.
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kamar yadda makiyayi yakan ceci daga bakin zaki ƙasusuwa ƙafafu biyu kawai ko kunne ɗaya, haka za a ceci Isra’ilawa, masu zama a Samariya da kan gado kawai da kuma a ɗan ƙyalle a kan dogayen kujerunsu.”
13 Nabima! Ya: igobe egaga fi ilima sisasu olelema!” Ouligisudafa Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa.
“Ku ji wannan ku kuma yi wa gidan Yaƙub gargaɗi,” in ji Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki.
14 “Isala: ili dunu da wadela: i hou bagade hamobeba: le, Na da ilima se dabe imunu. Amo esoga Na da Bedele oloda huluane wadela: lesimu. Oloda huluane ilia hegomai hono huluane da fadegale fasili, osoboga ha: digi dagoi ba: mu.
“A ranar da zan hukunta Isra’ila saboda zunubanta, zan hallaka bagadan Betel; za a yayyanka ƙahonin bagadan za su fāɗa ƙasa
15 Na da anegagisu eso diasu amola dogolosu eso diasu amola wadela: lesimu. Diasu noga: le nenemene gagui amola ‘aifoli’ amoga nina: hamoi, amo huluane amola diasu bagade Na da mugululi dagomu.”
Zan rushe gidan rani da na damina; gidajen da aka yi musu ado da hauren giwa za a rushe su haka ma duk za a rurrushe manyan gidaje,” in ji Ubangiji.