< Asunasi Dunu Ilia Hou 22 >

1 “Na fi dunu amola ada huluane, na da ni hou gaga: musa: dilia nabima!”
“Yanuwa da Ubanni, ku saurari kariya ta zuwa gare ku yanzu.”
2 E da Hibulu sia: ga ilima sia: be amo nababeba: le, ilia da baligiliwane ouiya: i. Bolo da eno amane sia: i:,
Da taron sun ji Bulus na magana a harshen Ibraniyawa sai sun yi tsit. Ya ce,
3 “Na da Yu fi dunu. Na da Dasase moilai bai bagade Silisia sogega lalelegele, Yelusaleme moilai bai bagade amoga misini, na da Gama: iliele ea sugulu ganodini sugulu hamosu. E da gasa bagadewane, nini aowalalia sema nama olelei. Na da dili huluane wali eso gilisi amo defele, Gode Ea hou gasawane gagui galu.
Ni Bayahude ne daga garin Tarwasa na Kilikiya, amma a karkashin Gamaliyal aka ilimantar da ni. An horar da ni sosai bisa ga bin hanyar dokokin kakkaninmu. Ina da himma ga bin Allah kamar yadda ku ma kuna da ita.
4 Na musa: da Yesu Gelesu Ea Logoga ahoasu dunu se nabima: ne fananu amola bogoma: ne fasu. Na da ilia gagulaligili, se dabe iasu diasu ganodini ha: digi.
Na tsananta wa wannan Hanyan har ga mutuwa; na daure maza da mata sa'annan na jefa su cikin gidan yari.
5 Gobele salasu Ouligisu dunu amola Gasolo dunu huluane, ilia da na sia: da dafawane dawa: Ilia na: iyado Yu dunu Dama: sagase moilaiga esalu ilima meloa dedene nama i. Amaiba: le, na da Yesu Ea hou lalegagui dunu amo gagulaligili, sia: inega la: gili, se dabe iasu ima: ne Yelusaleme moilai bai bagade amoga bu hiouginana asi dagoi.
Hakannan ma babban firist da dukan dattawa za su ba da shaida cewa na karbi izini daga wurinsu domin 'yan'uwa da ke a Dimashku, saboda in tafi can. Haki na shine in daure mabiyan Hanyan nan, in kawo su Urushalima domin a hukunta su.
6 Na da logoga ahoanoba, Dama: sagase moilai gadenenewane doaga: loba, esomogoa hadigi bagade muagado misini nama sisiga: i ba: i.
Sa'anda ina cikin tafiya, ina kuma kusa da Dimashku, da tsakar rana sai farat daya ga babban haske daga sama ya haskaka kewaye dani.
7 Na da osoboga diasa: ili, sia: amane nabi, `Solo! Solo! Di da abuliba: le nama se iabela: ?’
Na fadi kasa sa'anan na ji murya na ce da ni, 'Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mani?'
8 Na da amane adole ba: i, ‘Hina! Di da nowala: ?’ E da nama bu adole i, ‘Na da Yesu, Na: salede dunu! Di da nama se iaha!’
Na amsa, 'Wanene kai, Ubangiji?' Ya ce mani, 'Nine Yesu Banazarat wanda kake tsananta wa.'
9 Dunu eno sigi ahoasu dunu da hadigi ba: i, be sia: ea bai hame dawa: i galu.
Wadanda ke tare da ni sun ga hasken, amma ba su gane muryar wanda ya yi magana da ni ba.
10 Na amane adole ba: i, ‘Hina! Na da adi hamoma: bela: ?’ Hina Gode da bu adole i, ‘Di wa: legadole, Dama: sagase moilaiga masa! Amo moilaiga, dunu eno da dia hawa: hamosu amo Gode da dima ilegei, amo dima olelemu.’
Na ce, 'Me zan yi ya Ubangiji?” Ubangiji ya ce mani, 'Tashi ka tafi cikin Dimashku, a can za a fada maka abinda wajibi ne ka yi.
11 Hadigi bagade da na si wadela: lesiba: le, na da hamedafa ba: i. Amaiba: le, na fidisu dunu da na lobolele, Dama: sagase moilaiga oule asi.
Ban iya ganin wuri ba domin walkiyar hasken, sai na tafi cikin Dimashku ta wurin jagorancin wadanda ke tare da ni.
12 Amo moilai ganodini, dunu afae ea dio amo A: nanaia: se esalu. E da Godema bagade dawa: su dunu. E da ninia Sema nabawane hamosu amola Yu dunu huluane da ema nodone dawa: i.
A can na sami wani mai suna Ananiya, mai tsoron Allah bisa ga sharia, da kyakyawan suna kuma a gaban Yahudawa da ke zama a can.
13 E da nama misini, na dafulili lela, amane sia: i, ‘Na fi dunu, Solo. Di bu ba: ma.’ Amalalu, mae aligili na si bu ba: i. Na A: nanaia: se ba: i.
Ya zo gare ni ya ce, 'Dan'uwa Shawulu, karbi ganin gari.' A daidai wannan sa'a na gan shi.
14 E nama amane sia: i, ‘Ninia aowalali dunu ilia Gode da di Ea ida: iwane hawa: hamosu dunu Yesu Gelesu amo ba: ma: ne amola Ea sia: E lafidili sia: i nabima: ne, dima ilegei dagoi.
Sa'annan ya ce, 'Allah na kakkaninmu ya zabe ka ka san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji muryar da ke fitowa daga bakinsa.
15 Di da Yesu Ea ba: su dunu amo hawa: hamosu hamomuyo. Di da dunu huluanema dia ba: i liligi amola dia nabi liligi, olelemu.
Gama za ka zama mashaidinsa ga dukan mutane game da abinda ka gani da wanda ka ji.
16 Be wali, udigili mae esaloma! Wa: legadole, hanoga fane salasu hou hamoma! Di Godema sia: ne gadosea, dia wadela: i hou huluane dodofei dagoi ba: mu!’
A yanzu me ka ke jira? 'Tashi a yi maka baftisma a wanke zunubanka, kana kira bisa sunansa.'
17 Na da Yelusaleme moilai bai bagade amoga buhagi. Na da Debolo Diasu ganodini Godema sia: ne gadosa, esalawane ba: i.
Bayan da na dawo Urushalima, sa'anda ina addu'a a cikin haikali, sai na karbi wahayi.
18 Amo ganodini, na Hina Yesu Gelesu ba: i. E da nama amane sia: i, ‘Hadi mabu! Yelusaleme moilai bai bagade hedolo yolesima. Di da guiguda: esalebe dunuma dia ba: su liligi amola Na hou olelesea, ilia da hame nabimu.’
Na gan shi ya ce mani, 'Gaggauta ka bar Urushalima yanzu, domin ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.'
19 Na Ema bu adole i, ‘Hina! Na da musa: sinagoge diasuga asili, na da Dia hou lalegagui dunu gagulaligili fasu.
Na ce, 'Ubangiji, su da kansu sun san yadda na sa su a kurkuku na kuma doddoke wadanda suka gaskanta da kai a kowacce masujada.
20 Ilia da Dia ba: su dunu Sidibene amo medole legeloba, na amola da amoga esalu. Na da ea medosu hahawane ba: i, amola na da ea medosu dunu ilia abula ouligimusa: gagui.’
A sa'anda a ke zubar da jinin mashaidinka Istifanus, ina nan tsaye ina goyon baya, ina kuma lura da rigunan wadanda suka kashe shi.'
21 Be Hina Yesu Gelesu da nama sia: i, ‘Masa! Na da di sedaga esalebe Dienadaile dunu amo olelema: ne, asunasimu galebe!’
Amma ya ce mani, 'Tafi, domin zan aike ka can wurin Al'ummai.'
22 Dunu huluane da Bolo ea sia: noga: le nabi. Be e da Dienadaile dunuma masunu sia: beba: le, ilia bu ha: giwane halasu, amane, “Amo dunu bogoma: ne medoma! E da bu esalumu da defea hame galebe!”
Mutanen sun bar shi yayi magana har zuwa ga wannan lokacin. Amma sai suka ta da murya suna cewa, 'A kawar da wannan dan taliki daga duniya: don bai kamata ya rayu ba.'
23 Ilia da ‘a: i’ ea gusa: ne, amola ilia abula fadegale fefeloasu, osobo gasa: le gadosu.
Sa'anda suke tadda muryarsu, suna jefar da tufafinsu da kuma baza kura a iska,
24 Louma dadi gagui ouligisu dunu da ea dadi gagui dunuma, ilia Bolo gagili sali diasu amo ganodini oule masa: ne sia: i. E da Yu dunu da Bolo medoma: ne bagadewane halasu amo ea bai nabima: ne, ilia Bolo bagadewane fama: ne, e sia: i.
babban hafsan ya umarta a kawo Bulus a farfajiyan. Ya umarta da cewa a bincike shi da bulala, domin ya san dalilin da suka ta da ihu gaba da shi haka.
25 Be ilia Bolo fama: ne ifaga la: gi dagoiba: le, Bolo da dadi gagui ouligisu dunu afae gadenene lela ema amane sia: i, “Di da Louma dunudafa amo ea wadela: i hou hogoma: ne mae fofada: ne, udigili famu da Louma sema defele ganabela: ?”
Bayan da suka daure shi da tsirkiya, Bulus ya ce wa Jarumin da ke kusa da shi, “Ko daidai ne bisa ga doka a yi wa Barome wanda ma sharia ba ta kashe shi ba bulala?”
26 Amo dadi gagui ouligisu da amo sia: nababeba: le, e da ouligisudafa ema asili, ema amane adole ba: i, “Di da adi hamosala: ? Amo dunu da Louma dunudafa!”
Da Jarumin ya ji haka, ya tafi wurin babban hafsan, yana cewa, “Me kake so ka yi? Gama wanan mutumin dan asalin Roma ne.”
27 Amalalu, dadi gagui ouligisu da Boloma asili, ema amane adole ba: i, “Adoma! Di da Louma dunudafala: ?” Bolo da bu adole i, “Ma!”
Babban hafsa ya zo ya ce masa, “Gaya mani, kai dan asalin Roma ne?” Bulus ya ce, “Haka ne.”
28 Dadi gagui ouligisu da bu adole i, “Na da muni bagade Gamanema ia dagoiba: le, Louma dunudafa hamoi galu.” Bolo da bu adole i, “Be na ada da Louma dunuba: le, na da Louma dunudafa esala!”
Babban hafsan ya amsa masa, “Da kudi masu yawa na sayi yancin zama dan kasa.” Amma Bulus ya ce, “An haife ni dan kasar Roma.
29 Hedolowane, dadi gagui dunu ilia Boloma adole ba: musa: dawa: i dunu, amo sia: nababeba: le beda: iwane mugului. Dadi gagui ouligisu dunu amola da bagadewane beda: i. Bolo da Louma dunudafa, amola e da amo sa: inega la: gi dagoi, amo dawa: beba: le, e bagadewane beda: i.
“Sai mutanen da sun zo su tuhume shi sun bar shi nan da nan. Babban hafsa shi ma ya tsorata da ya gane Bulus dan asalin Roma ne, domin ya riga ya daure shi.
30 Dadi gagui ouligisu da moloiwane Yu dunu ilia Boloma halasu ea bai dawa: ma: ne dawa: i galu. Amaiba: le, golale hahabe, e da ea dunuma Bolo sia: ine fadegama: ne sia: i. E da Gobele salasu Hina dunu amola Gasolo dunu huluane gilisima: ne sia: i. Amalalu, e da Bolo oule misini, Bolo da huluane ba: ma: ne leloma sia: i.
Washegari, babban hafsan ya so ya san gaskiyar tuhuma da Yahudawa suke yi a kan Bulus. Sai ya kwance shi daga sarka, ya kuma umarci babban firist da dukan majalisa su sadu. Sai ya kawo Bulus ya sa shi a tsakiyarsu.

< Asunasi Dunu Ilia Hou 22 >