< Asunasi Dunu Ilia Hou 20 >
1 Amo wili gala: su da bu gumilalu, Bolo da sia: beba: le, Yesu Ea fa: no bobogesu fi dunu da gilisi. E da ilima dogo denesisu sia: sia: nanu, ilima asigibio sia: i. Amalalu, yolesili, asili, Ma: sidounia sogega doaga: i.
Bayan da rikici ya kare, Bulus ya aika a kira al'majiran, ya karfafa su. Sa'annan ya yi bankwana da su, ya tashi zai tafi Makidoniya.
2 Amo soge ganodini lalu, e da dunu amo soge ganodini esalu ilima sia: bagohame olelei. Amalalu, e da Aga: ia sogega doaga: i.
Bayan ya ratsa cikin lardunan yana yi wa masu bi gargadi sosai, sai ya zo kasar Helenawa.
3 E da Aga: ia soge ganodini oubi udiana esalu. E da Silia sogega masa: ne momagelaloba, e da Yu dunu ilia e medomusa: dawa: lalu amo sia: nabi. Amaiba: le, e da bu Ma: sidounia sogega masusa: dawa: i.
Sa'adda ya yi wata uku a wurin, Yahudawa suka kulla masa makirci, yayin da yake shirin hawa Jirgi zuwa Suriya, sai ya canza ra'ayi ya koma ta Makidoniya.
4 Dunu eno gilisili, ema sigi asi. Amo dunu da Soubada (amo da Bilase, Belia dunu ea mano). Eno da Desalouniga dunu aduna amo A: lisadagase amola Siganadase. Eno da Ga: iase, Debe moilai dunu. Eno da A: isia soge dunu aduna amo Digigase amola Dalofimase, Dimodi amola da sigi asi.
Masu yi wa Bulus rakiyar zuwa yankin Asiya sun hada da Sobatarus dan Burus daga Biriya; Gayus mutumin Derbe; Timoti da Aristakus da Sakundus, dukansu masu bi ne daga Tasalonika; da Tikikus da Trofimus daga Asiya.
5 Ilia bisili asili, Daloua: se moilaiga doaga: le, nini da fa: no doaga: ma: ne ouesalu.
Amma wadansu har suka rigaye mu, suka jira mu a Taruwasa.
6 Ninia Filibai moilaiga Agi Yisidi Hame Sali Lolo Nabe ba: lu, foga ahoasu dusagai amoga fila heda: le, Filibai moilai yolesili, asili, eso biyale gala ahoanu, Daloua: se moilaiga doaga: le, ili gousa: i. Amo moilai ganodini ninia da hi afae ouesalu.
Da muka shiga Jirgi daga Filibi bayan kwanakin Gurasa mara yisti; bayan kwanaki biyar muka iske su a Taruwasa; kwananmu bakwai a wurin.
7 Sada: i daeya ninia da ha: i manusa: gilisi. Bolo da dunu gilisi ilima sia: olelei. E da aya yolesili masunu dawa: beba: le, e da mae helefili sia: nanu amo gasimogoa doaga: i.
A rana ta fari ga mako, da muka taru domin karya gurasa. Bulus ya yi wa masubi jawabi, don ya yi niyyar ya tafi da wayewar gari; jawabinsa ya kai har tsakar dare.
8 Ninia da diasu gadodili sesei amo ganodini gilisibi ba: i, amola gamali bagohame amo ganodini nenanebe ba: i.
A benen da suka taru akwai fitilu da yawa.
9 Goi dunu ea dio amo Yudigase da fo misa: ne agenesi dou da: iya amoga esalu. Bolo da mae helefili, sia: nanebeba: le, Yudigase da helele, golaidafa. Fo misa: ne agenesi amoga gadili dafane, osoboga sa: i. Ilia hedolowane gadili asili, ea da: i gaguia gadole, bogoidafa ba: i.
Wani matashi mai suna Aftikos yana zaune a kan taga, barci mai nauyi ya dauke shi; da shike Bulus ya tsawaita jawabinsa, saurayin da shike barci mai nauyi ya dauke shi sai ya fado daga kan bene na uku aka dauke shi matacce.
10 Be Bolo da gududili sa: ili, ea da: i amoga dia heda: le, ouga: ne, amane sia: i, “Defea! Mae beda: ma! E da hame bogoi, esala!” Amalalu goi da uhi.
Sai Bulus ya sauka ya mike a bisansa ya rungume shi, sa'annan ya ce, “Kada kowa ya damu; domin yana darai bai mutu ba.”
11 Amalalu, Bolo da bu gadodili heda: le, agi fifili sagole, ha: i mai. E da ilima bu sia: nanu, eso mabeba: le, yolesili asi.
Sa'annan ya hawo kan bene domin cin gurasa tare da su, ya yi magana da su har gari ya waye daga nan ya bar su.
12 Goi dunu ea na: iyado, e da esalebeba: le, ilia amo goi ea diasuga oule asili, ilia dogo denesi dagoi ba: i.
Suka kawo saurayin da rai, sun sami ta'aziya ba kadan ba.
13 Ninia da bisili asili, foga ahoasu dusagai amo ganodini fila heda: le, A:sose moilaiga doaga: musa: asi. Amo moilaiga, ninia da Bolo dusagaiga fila heda: le yosia: musa: dawa: i galu. Bai e da musa: osobo logo amoga masusa: dawa: beba: le, amo hou ninima olelelalu, emo logoga asi.
Amma mu, da muka riga Bulus zuwa gun Jirgin, muka shiga zuwa Asos, mun shirya mu dauki Bulus a jirgi amma shi ya kudurta ya yi tafiya a kasa.
14 A: sose moilaiga, ninia Bolo gousa: i. E dusagaiga fila heda: i. Amalalu, ninia da asili, Midilini moilai bai bagadega doaga: i.
Da muka sadu a Asos, mun dauke shi a Jirgin ruwa zuwa Mitilitus.
15 Amo moilai yolesili, asili, gasi afae golale, Gaiose ogaga doaga: i. Asili, eno golale, Sa: imose ogaga doaga: le, afae eno golale, Mailidase moilai bai bagadega doaga: i.
Bayan tashin mu daga can, washegari muka zo tsibirin Kiyos. Washegari kuma muka zo birnin Militus.
16 Bolo da A: isia soge amo ganodini bagadewane esalumu higa: iba: le, e da Efesase baligimusa: , amo logoga dusagai ganodini masusa: dawa: i galu. E da hedolowane Benedigosidi Eso (Ha: i Manu Gamibi Dagosu Lolo Nasu) amo ba: musa: , Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: musa: dawa: i galu.
Amma Bulus ya kudurta wucewa Afisa a Jirgi, don kada ya bata lokaci a Asiya, don yana sauri in ya yiwu ranar Fentekos ta same shi a Urushalima.
17 Bolo da Mailidase moilaiga esalebeba: le, e da Efesase sese asigilai dunu ema misa: ne sia: si.
Daga Militus ya aika a kira masa dattawan iklisiyar Afisa.
18 Ilia da ema doaga: loba, e da ilima amane sia: i, “Na da degabo A: isia sogega doaga: i amogainini wali, na da dili amola esalebeba: le, dilia da na hou dawa: !
Da suka zo wurinsa sai ya ce masu, “Ku da kanku kun san tun daga ranar da na sa kafata a Asiya, irin zaman da muka yi da kasancewar mu tare.
19 Na da hou fonoboiwane, dinanuwane, Yesu Gelesu Ea hawa: hamonanu. Yu dunu ilia gilisili na medomusa: ilegeiba: le: , na da se bagade nabi, be hame yolesi.
Na bauta wa Ubangiji da tawaliu har da hawaye, da wahalun da na sha saboda makircin Yahudawa.
20 Na da dunu huluane nabima: ne amola dilia diasu ganodini, dilima fidisu sia: mae wamolegele, moloiwane olelesu.
Kun sani ban ji nauyin sanar da ku kowanne abu mai amfani ba, na bi ku gida gida ina koyar da ku abubuwa a sarari.
21 Na da mae afafane, Yu dunu amola Dienadaile dunu, ilima sisasu sia: olelesu. Na da dili huluane wadela: i hou yolesili, Godema sinidigili, Hina Yesu Gelesu Ea hou dafawaneyale dawa: ma: ne, olelei dagoi.
Kunsan yadda na gargadi Yahudawa da Hellenawa game da tuba ga Allah da bangaskiya ga Ubangiji Yesu.
22 Be wali, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Ea adoi nababeba: le, na da Yelusaleme moilai bai bagade amoga masunu. Amo moilaiga, na da nama doaga: mu hou hame dawa:
Yanzu fa, gashi, zan tafi Urushalima, Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a fili dole in je, ban san abin da zai faru da ni a can ba.
23 Liligi afadafa na dawa: Moilai huluane ganodini, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da nama se dabe iasu diasu hawa: hamosu amola se nabasu, na da ba: mu, amo E da nama olelei.
Sai dai Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a kowanne gari cewa, sarkoki da wahalu suna jira na.
24 Be na osobo bagade esalusu hou da nama liligi hamedei agoane gala. Na da hawa: hamosu Hina Gode Yesu da nama ia dagoiba: le, amo dagomusa: dawa: lala. Amo hawa: hamosu da Sia: Ida: iwane Gala, Gode Ea hahawane dogolegele iasu hou, eno dunuma olelesu.
Amma ban dauka cewa raina yana da wani amfani gare ni ba, domin in cika tsere da hidimar da na karba daga wurin Ubangiji Yesu, ta shaidar bisharan alherin Allah.
25 Na da dili huluane nabima: ne, Gode Ea Hinadafa Hou olelesa lalu. Be dilia huluane da na odagi bu hame ba: mu, na dawa:
Yanzu fa, duba, na san dukanku, wadanda na yi wa wa'azin mulkin Allah, ba za ku kara gani na ba.
26 Amaiba: le, na da gasa bagadewane dilima olelesa. Dilia fi dunu afae da fisi dagoi ba: sea, Bolo da hame oleleiba: le fisi, amo sia: mu da hamedei.
Don haka na shaida maku a wannan rana, ba ni da alhakin jinin kowanne mutum.
27 Na da Gode Ea hou huluanedafa dilima olelemu hame hihi galu.
Don banji nauyin sanar maku da dukan nufin Allah a gare ku ba.
28 Amaiba: le, dilia hou dilisu noga: le ouligima. Sibi gilisisu Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala dili ouligima: ne dilima i, amo amola noga: le ouligima. Gode Ea Manodafa da bogoiba: le, E da Ea sese hamoi dagoi. Amola dilia da sese, sibi ouligisu ea ouligibi defele ouligima.
Saboda haka ku kula da kanku, da masubi da Ruhu Mai Tsarki ya sanya ku shugabanni. Ku kula ku yi kiwon iklisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.
29 Na da dili yolesili, asili, ogogole olelesu dunu gasonasu wa: me agoane da mae asigili, dili gilisisu ganodini gugunufinisimusa: misunu, amo na dawa:
Na sani cewa bayan tafiyata, kyarketai masu zafi za su shiga tsakaninku, kuma baza su rangwanta wa masubi ba.
30 Dilia gilisisu amo ganodini, mogili ilia da eno dunu ilima fa: no bobogema: ne, ogogomu. Amo hou da ba: mu.
Na sani har daga cikinku wadansu mazaje za su zo su fadi gurbattatun zantattuka, domin su janye almajirai zuwa gare su.
31 Amaiba: le, mae gogolema! Ode udianaga, eso amola gasi, mae golale na da bagadewane dinanawane, se nabawane dilima olelesu.
Saboda haka ku yi lura. Ku tuna da cewa shekara uku ban fasa yi wa kowannenku gargadi da hawaye dare da rana ba.
32 Defea! Na da dili Gode ouligima: ne, Godema iaha. Gode Ea hahawane dogolegele iasu sia: da ida: iwane gala. Amo da dilia dogo denesimusa: dawa: Amo sia: lalegagubiba: le, dilia Gode Ea hahawane iasu E da Ea fi dunu huluane ilima imunusa: dawa: liligi, amo e da dilima imunu.
Yanzu ina mika ku ga Allah, da maganar Alherinsa, wadda take da ikon gina ku ta kuma ba ku gado tare da dukan wadanda ke cikin kebabbu na Allah.
33 Na da eno dunu ilia abula o muni o silifa o gouli, amo lamusa: hamedafa dawa: i.
Ban yi kyashin azurfa, ko zinariya, ko tufafin wani ba.
34 Dilia huluane dawa: Na na: iyado amola na, ninia ha: i manu amola abula lama: ne, ninia loboga hawa: hamonanu.
Ku da kanku kun sani na yi aiki da hannuwana, na biya bukatu na da na wadanda ke tare da ni.
35 Ninia gasa hame dunu amola hame gagui dunu fidimu da defea. Na da amo hou hamonanebeba: le, dilima olelei. Hina Yesu Gelesu Ea musa: sia: dawa: ma, amane, ‘Di da dunuma liligi lasea, hahawane ba: mu. Be di da eno dunuma iasea, hahawane baligili ba: mu!’”
Na zama maku abin koyi a kowace hanya game da yadda za ku taimaka wa nakasassu ta wurin aiki, da yadda za ku tuna da maganar Ubangiji Yesu, maganar da shi da kansa ya ce: ''Bayarwa tafi karba albarka.''
36 Bolo da sia: i dagoiba: le, e amola ilia, gilisili muguni bugili, Godema sia: ne gadoi.
Bayan da ya yi magana haka, ya durkusa ya yi addu'a tare da su duka.
37 Ilia da huluane dinanu. Ilia Bolo nonogone, asigibio sia: musa: nonogoi.
Dukansu kuwa suka yi kuka mai tsannani, suka rungume shi kuma suka sunbace shi.
38 E da ilima ea odagi ilia da bu hame ba: mu, amo e da ilima sia: i dagoiba: le, ilia baligiliwane se nabi. Amalalu, dusagaiga doaga: musa: , ilia Bolo sigi asi.
Suka yi bakin ciki musamman domin abin da ya ce masu, ba za su kara ganinsa ba. Sai dukansu suka yi masa rakiya zuwa wurin jirgin ruwa.