< Asunasi Dunu Ilia Hou 12 >
1 Amo esoha, Louma gamane hina bagade amo da Isala: ili soge ouligisu, ea dio amo Helode, e da Yesu Ea fa: no bobogesu fi dunu mogili ilima bai muni se dabe iasu.
A lokacin nan Sarki Hiridus ya sa wa wasu masu bi hannu domin ya musguna masu.
2 Ea sia: beba: le, ea dadi gagui dunu da Ya: mese (Yone ea ola) gobihei bagadega medole legei.
Ya kashe Yakubu dan'uwan Yahaya da takobi.
3 Yu dunu da amo hou hahawane ba: i. Ilia da ema hahawane ba: loba, Helode da Bida afugili se dabe iasu diasu ganodini salima: ne sia: i. (Amo eso da Yu dunu ilia Yisidi Hame Agi Nasu eso amoga hamoi.)
Bayan da ya ga hakan ya gamshi Yahudawa, sai ya kama Bitrus ma.
4 Ilia Bida se dabe iasu diasu ganodini sali. Ea se dabe iasu diasu sosodo aligisu dunu da gilisisu biyaduyale gala amola amo gilisisu afae afae biyaduyale gala amo ganodini da dadi gagui biyaduyale gala. Baligisu Lolo Nasu na dagoloba, Helode da dunu huluane ba: ma: ne Bidama fofada: musa: , dawa: i galu.
Bayan ya kama shi, sai ya tsare shi a kurkuku ya kuwa sa sojoji hudu su dinga tsaron sa; yana niyyar kawo shi gaban mutanen a bayan Idin katarewa.
5 Amaiba: le, ilia Bida se dabe iasu diasu ganodini ouligi. Be Yesu Ea fa: no bobogesu dunu ilia Godema ha: giwane sia: ne gadolalu.
To, Bitrus na tsare a kurkuku, amma 'yan'uwa na iklisiya suna yin addu'a ga Allah sosai domin sa.
6 Bida da aya fofada: mu, amo gasi ganodini, Bida da sosodo aligisu dunu aduna, Bida dogoa, sosodo aligisu dunu la: ididili esalu. Bida da golai. E da ea ouligisu dunu ilima sa: inega la: gi. Se dabe iasu diasu logoga eno sosodo aligisu dunu esalebe ba: i.
Ana kamar gobe Hiridus zai fitar da shi, a wannan daren, Bitrus yana barci a tsakanin sojoji biyu, daure da sarkoki biyu; sojoji kuma na gadi a bakin kurkukun.
7 Hedolowane, Gode Ea A: igele dunu misini lelebe ba: i. Se dabe iasu diasu ganodini hadigi bagade ba: i. A: igele da Bida ea gidaia gaguli, uguguli, didilisili, amane sia: i, “Hedolo! Wa: legadoma!” Amalalu, sia: ine Bida ea loboga la: gi da udigili fadegale fasili, osoboga sa: i.
Ba zato, sai ga mala'ikan Ubangiji ya bayyana a gareshi, haske ya haskaka dakin. Ya taba Bitrus a gefe ya tashe shi kuma ya ce, “Tashi da sauri.” Sai ga sarkokin suka zube daga hannunsa.
8 Amalalu, a:igele dunu da amane sia: i, “Dia bulu fegoma! Dia emo salasu salima!” Bida da amo hamonoba, a:igele da amane sia: i, “Dia abula idiniginisili, nama fa: no bobogema!”
Mala'ikan ya ce masa, “Yi damara ka sa takalmanka.” Bitrus kuwa yayi haka. Mala'ikan ce ma sa, “Yafa mayafinka, ka biyo ni.”
9 Bida da se dabe iasu diasuga fisimusa: , ema fa: no bobogei. Be amo hou da a: igele da dafawane hamobebayale e da hame dawa: i galu. Amabela: ? e da simasia ba: bela: ? e agoane dawa: i galu.
Bitrus kuwa ya bi mala'ikan suka fita waje. Bai gane abin da mala'ikan ke yi zahiri ne ba. Yana zaton ko yana ganin wahayi ne.
10 Ela da se dabe iasu diasu sosodo aligisu dunu afadafa baligilalu, eno amola baligili, ela da gasa bagade ouli se dabe iasu diasu logo ga: su, amoga doaga: i. Ela masa: ne, logo ga: su hisu udigili doasili, ela gadili asi. Ela da logoga ahoanoba, a:igele da Bida hedolo yolesili, alalolesi.
Bayan da suka wuce masu tsaron fari da na biyu, sun kai kofar da aka yi da karfe wadda ta mike zuwa cikin gari; ta bude masu da kanta. Suka fita sun bi titin, kuma nan take kuma sai mala'ikan ya bar shi.
11 Amalalu, Bida da ema doaga: i hou dawa: i galu. E amane sia: i, “Dafawane! Amo hou da dafawane. Helode da ea gasaga na wadela: musa: dawa: i galu amola Yu dunu amo hou ba: musa: dawa: i galu. Be Hina Gode da Ea a: igele dunu na gaga: ma: ne asunasi dagoi.”
Da Bitrus ya komo hayyacin sa, ya ce, “Hakika yanzu na gane Ubangiji ya aiko da mala'ikansa don ya kubutar da ni daga hannun Hiridus da abin da Yahudawa suke zato.”
12 E da ea hou noga: le dawa: beba: le, asili, Meli (Yone Maga amo ea ame) amo ea diasuga doaga: i. Amo diasuga dunu bagohame gilisili Godema sia: ne gadolalebe ba: i.
Da ya gane haka, ya zo gidan Maryamu mahaifiyar Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus; masu bi da yawa sun taru a can suna addu'a.
13 Bida da logoga lulufigibiba: le, hawa: hamosu a: fini ea dio amo Louda da logo doasimusa: misi.
Da ya kwankwasa kofar gidan, sai baiwar gidan mai suna Roda ta zo don ta bude kofar.
14 Be e da Bida ea sia: nababeba: le, hahawane bagade hamone, logo duimu gogolei. E da bu ganodini hehenane, ‘Bida da gadili lela’ eno dunuma sia: i.
Da ta gane muryar Bitrus, don farin ciki ta kasa bude kofar; maimakon haka, ta koma daki a guje, don ta basu labari Bitrus na tsaye a bakin kofa.
15 Fofogadigili, ilia ema amane sia: i, “Di da dadousa!” Be e da mae yolesili amo da dafawaneyale sia: beba: le, ilia bu amane sia: i, “Amabela: ? Ea a: igele da misibala: ?”
Suka ce mata, “Kin haukace.” Amma ta nace da cewa haka ne. Suka ce, “Mala'ikansa ne.”
16 Be Bida da mae yolesili, logoga lulufigisa lelu. Oualigilalu, ilia logo doasili, Bida ba: beba: le, bagadewane fofogadigi.
Amma Bitrus ya ci gaba da kwankwasawa, da suka bude kofar, sai suka ga ai shine, suka sha mamaki kwarai.
17 Ilia ouiya: ma: ne, Bida da ea lobo gaguia gadole, amo hou Hina Yesu Gelesu da e gadili masa: ne se dabe iasu diasu logo doasi, amo hou olelei. E amane sia: i, “Dilia amo hou Ya: mese amola eno fa: no bobogesu dunuma, olelema.” Amalalu, yolesili, e eno sogega asi.
Bitrus kuwa ya yi masu hannu yana, masu alama su yi shuru. Sai ya gaya masu labarin yadda Ubangiji ya kubutar da shi daga kurkukun. Ya ce, “Ku gaya wa Yakubu da dukan 'yan'uwa abin da ya faru.” Sai ya bar su, ya tafi wani wuri.
18 Hahabe doaga: le, se dabe iasu diasu sosodo aligisu dunu da fofogadigiba: le, udigili hehenane lalu. Bida da habi asiyale bagadewane dawa: i galu.
Sa'anda gari ya waye ba karamar hargowa ce ta tashi a cikin sojojin ba, game da abin da ya faru da Bitrus.
19 Helode ea sia: beba: le, ilia bagadewane hogole ba: loba: hamedei galu. Amaiba: le, Helode ea sia: beba: le, eno dadi gagui dunu da Bida ea sosodo aligisu dunuma bagadewane fofada: nanu, fane legei dagoi. Fa: no, Helode da Yudia soge yolesili, Sesalia sogega fonobahadi fimusa: asi.
Bayan da Hiridus ya neme shi kuma bai same shi ba, sai ya tambayi masu tsaron kuma ya bada umarni a kashe su. Sai ya gangara daga Yahudiya zuwa Kaisariya ya yi zamansa a can.
20 Helode da Daia amola Saidone, amo dunu fi ilima ougi galu. Amaiba: le, ilia gilisili ema fofada: musa: asi. Ilia hidadea, Helode ea diasu ouligisu dunu ea dio amo Bala: sadase amoma ilima fidima: ne sia: i. Amalalu, Helodema doaga: le, e da ilima olofosu olelema: ne, ilia ha: giwane edegei. Ilia ha: i manu ilia eso huluane Helode ea sogega fawane lasu, amaiba: le olofomusa: dawa: i.
Yanzu kuwa Hiridus ya yi fushi sosai da mutanen Taya da Sidon. Suka tafi wurinsa tare. Suka roki Bilastasa, mataimakin sarkin, ya taimake su. Sai suka nemi sasantawa don suna samun abinci daga kasarsa ne.
21 Eso afadafa ilegei amoga, Helode da ea hina bagade abula salawane, ea Fisu amoga fila heda: le, dunu huluanema sia: ne iasu i.
A ranan da aka kayyade, Hirudus ya sha damara da kayan saurata kuma ya zauna akan kursiyi; ya yi masu jawabi.
22 Ilia da ea sia: nababeba: le, amane wele sia: i, “Amo sia: da dunu ea sia: hame. Amo da ‘gode’ ea sia: agoane!”
Mutanen suka yi ihu, “Wannan muryar allahce, ba ta mutum ba!”
23 Amogaluwane, Gode Ea a: igele dunu da Helode fane legei. Bai Helode da dunuma Godema nodoma: ne hame sia: beba: le, hi gasa fi hou fawane hidale dawa: beba: le, a:igele dunu da e fane legei. Helode da ifidiga na dagoiba: le, bogoi.
Nan take mala'ika Ubangiji ya buge shi don bai ba Allah daukaka ba, nan take tsutsotsi suka cinye shi har ya mutu.
24 Be dunu eno bagohame da Gode Ea sia: nababeba: le, Yesu Ea fa: no bobogesu fi ilia idi da bu heda: su.
Maganar Allah ta yadu tana ta ribabbanya.
25 Banaba: se amola Solo, ela hawa: hamoi dagoiba: le, Yelusaleme moilai bai bagade yolesili bu A: dioge moilaiga misi. Ela Yone Maga oule asi.
Bayan Barnaba da Shawulu sun gama aikin su a Urushalima. Suna dawowa, suka zo tare da Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus ne. [Barnaba da Shawulu suka koma Urushalima.]