< Asunasi Dunu Ilia Hou 11 >
1 Asunasi dunu amola eno Yesu Ea fa: no bobogesu dunu Yudia soge ganodini, da Dienadaile dunu da Gode Ea sia: lalegagui dagoi, ilia nabi.
Yanzu Manzani da 'yan'uwa wadanda suke cikin Yahudiya suka ji cewa al'ummai ma sun karbi maganar Allah
2 Amalalu, Bida da Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: loba, Yu dunu amo da Dienadaile dunu ilia gadofo damumusa: dawa: i, ilia Bidama gagaboi.
Lokacin da Bitrus ya je Urushalima, wadanda suke na kaciya suka zarge shi;
3 Ilia amane sia: i, “Di abuliba: le di da gadofo hame damui Dienadaile dunu amo ea diasuga asili, gilisili ha: i nasula?”
suka ce, “Ka hada kai tare da mutane marasa kaciya kana ci tare da su!”
4 Amaiba: le, Bida da hou huluane degabo hamoi amola fa: no mabe huluane ilima olelei.
Amma Bitrus ya fara bayyana masu dalla-dalla; ya ce,
5 Amane, “Na da Yoba moilaiga sia: ne gadoloba, esalawane agoane ba: i. Liligi gudu sa: ili amo da abula la: idi bega: eno gagui la: idi bega: eno gagui biyaduyale agoane gagui amo, muagado yolesili osoboga doaga: musa: dalebe ba: i. Amo liligi da na gadenene doaga: i.
Ina addu'a a cikin birnin Yafa, sai na ga wahayi game da taska yana saukowa, kamar babban mayafi da aka saukar daga sama ta kusurwan nan hudu. Ya sauko gabana.
6 Na da abula ganodini ba: beba: le, ohe fi, sio fi, sema hamoi amola sema hame liligi, gilisili esalebe ba: i.
Na zura masa ido kuma na yi tunani a kansa, na ga dabbobi masu kafa hudu na duniya, miyagun dabbobi, da masu rarrafe, da tsuntsayen sama.
7 Amanoba, sia: bagade na nabi agoane, ‘Bida! Di wa: legadole, amo liligi medole legele moma!’
Sai na ji murya tana ce da ni, “Tashi, Bitrus, yanka ka ci.”
8 Be na bu adole i, ‘Hina Gode! Hame mabu! Na da sema hamoi ha: i manu hamedafa nasu!’
Na ce, “Ba haka ba, Ubangiji: gama babu abu mara tsarki ko mai kazanta da ya taba shiga bakina.”
9 Amanoba, na da sia: eno muagado misi amane nabi, ‘Gode da liligi amo ea ledo sema fadegale ilegei, amo da ledo gala mae sia: ma!’
Amma murya ta amsa kuma daga sama cewa, “Abin da Allah ya kira mai tsarki, kada ka kira shi mara tsarki.”
10 Amo hou da udianawane ba: i. Amalalu, amo liligi Gode da bu muagado amoga hiougili, bu hame ba: i.
Wannan ya faru sau uku, sai dukan komai ya koma sama.
11 Amogaluwane, dunu udiana, ilia da Sesalia moilaiga asunasili, na esalu diasu amoga doaga: i.
Nan da nan sai ga mutane uku tsaye a gaban gidan da muke; an aike su daga Kaisariya zuwa gare ni.
12 Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da nama mae aligili, ilima sigi masa: ne sia: i. Na na: iyado guiguda: esala gafeyale gala, Yoba Yesu Ea fa: no bobogesu fi dunu, ilia amola sigi asili, Sesalia moilaiga doaga: le, ninia Gonilia: se ea diasua golili sa: i.
Ruhun ya umurce ni in tafi tare da su, ba tare da nuna banbanci game da su ba. Yan'uwan nan shida sun tafi tare da ni, sai muka shiga gidan mutumin.
13 E da a: igele dunu ea diasu ganodini lelebe ba: i, amo ninima olelei. A: igele ea sia: ema amane olelei, `Di dunu asunasima. Yoba moilaiga dunu ea diodafa da Saimone Bida, amo lala, adola ahoasu dunu asunasima!
Ya fada mana yadda ya ga mala'ika tsaye a cikin gidansa yana cewa “Aiki mutane zuwa Yafa, su kirawo Saminu wanda ake kira Bitrus.
14 E da di amola dia sosogo fi huluane, dilima gaga: su logo olelemu!’
Zai gaya maku sakon da za ku sami ceto kai da dukan gidanka.”
15 Amalalu, na da ilima muni sia: nanoba, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala ninia dogo ganodini musa: aligila sa: i, amo defele, ilia dogo ganodini aligila sa: i.
Da na fara magana da su, Ruhu Mai Tsarki ya sauko akansu kamar yadda ya sauko mana tun da farko.
16 Amalalu, na da Hina Yesu Gelesu Ea sia: bu dawa: i. E musa: amane sia: i, ‘Yone da dunu hanoga fane sanasi. Be Na da fa: no Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala amoga dili ba: bodaise hamomu.
Sai na tuna da maganar Ubangiji, yadda ya ce,”Hakika Yahaya ya yi baptisma da ruwa, amma ku za a yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki.”
17 Amaiba: le, Gode da hahawane dogolegele iasu liligi musa: ninia Hina Yesu Gelesu Ea hou lalegaguiba: le ninima i liligi defele, E da Dienadaile dunuma i dagoi, ninia noga: le ba: sa. Amaiba: le, na da Gode Ea logo hedofamu hamedei ba: i!”
To, idan Allah ya yi masu baiwa kamar yadda ya yi mana yayin da muka bada gaskiya ga Ubangiji Yesu Almasihu, wane ni da zan yi jayayya da Allah?
18 Amo sia: nababeba: le, ilia logo hedofamusa: sia: yolesili, Godema nodoi. Ilia amane sia: i, “Dafawane! Gode da Dienadaile dunu Ema sinidigima: ne amola eso huluane Fifi Ahoanusu lama: ne, logo fodoi dagoi!”
Da suka ji wadannan abubuwa, suka rasa ta cewa, amma suka daukaka Allah suka ce “Ga al'ummai ma Allah ya basu tuba zuwa rai.”
19 Yesu Ea fa: no bobogesu dunu mogili, Sidibene medole legei hou amo fa: no mabe se nabasu hou beda: iba: le, afafale, mogili da Finisia, Saibalase amola A: dioge, amoga asili, Gode Ea Sia: olelelalu. Be ilia da Yu dunu ilima fawane olelei.
Sai wadanda suka warwatsu saboda tsananin da ya bi bayan mutuwan Istifanas, suka yadu har zuwa Finikiya, Kuburus da Antakiya, amma suka yi wa'azin Yesu ga Yahudawa kadai.
20 Be eno Yesu Ea fa: no bobogesu dunu da Saibalase amola Sailini yolesili, ilia A: dioge moilai bai bagadega asi. Be ilia Hina Yesu Gelesu Ea sia: Ida: iwane gala, amo Dienadaile dunu amola dunu huluane ilima olelei.
Amma wadan sunsu, mutane daga Kuburus da Kurane, suka zo Antakiya suka yi magana da hellenawa, suna yi masu wa'azin Ubangiji Yesu.
21 Hina Gode Ea gasa da fidibiba: le, ilia sia: nababeba: le, dunu bagohame da dafawaneyale dawa: beba: le, Hina Godema sinidigili, Ea hou lalegagui.
Kuma ikon Ubangiji yana tare da su, har mutane da yawa suka gaskata kuma suka juyo wurin Ubangiji.
22 Yelusalemega Yesu Ea fi dunu da amo sia: nababeba: le, ilia da Banaba: se amo A: dioge moilai bai bagadega asunasi.
Labari game da su ya iso kunnen ikilisiya da ke Urushalima: sai suka aika da Barnaba zuwa can Antakiya.
23 Banaba: se da A: dioge moilaiga doaga: i. Gode da A: dioge fi ilima hahawane dogolegele iasu hou i dagoi ba: beba: le, e da hahawane ba: i. E da ilima ilia asigi dawa: su huluane amola dafawaneyale dawa: su hou huluane, hahawane Godema ima: ne sia: i.
Da ya iso kuma ya ga kyautar Allah, sai ya yi farinciki; ya karfafa su dukka su kafu cikin Ubangiji da dukan zuciyar su.
24 Banaba: se da dunu ida: iwane esalu. Ea dogo da Gode Ea A: silibu Ea hou amola dafawaneyale dawa: su hou, amoga nabaiwane dialu. Amaiba: le, dunu bagohame da Yesu Ea hou lalegagui.
Domin shi mutumin kirki ne, cike kuma da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, sai mutane da yawa suka karu ga Ubangiji.
25 Amalalu Banaba: se da Solo hogomusa: , Dasase moilaiga asi.
Sai Barnaba ya tafi Tarsus domin ya nemi Shawulu.
26 Hogole ba: lalu, e da Solo A: dioge moilaiga oule asi. Ode afae ganodini mae yolesili, Banaba: se amola Solo da Yesu Ea fa: no bobogesu fi ilima gilisili, ela dunu bagohame ilima Yesu Ea hou olelei. A: dioge moilaiga, degabo agoane eno dunu ilia Yesu Ea fa: no bobogesu fi dunu ilima Galisadiane (Christian) dio asuli.
Da ya same shi, ya kawo shi Antakiya. Ya kasance, shekara guda suna taruwa tare da ikilisiya suka koyar da mutane da yawa. A Antakiya ne aka fara kiran almajiran Krista.
27 Amo ode ganodini, balofede dunu ilia Yelusaleme moilai bai bagade yolesili, A:dioge moilaiga doaga: i.
A cikin kwanakin nan wadansu annabawa daga Urushalima suka zo Antakiya.
28 Balofede afadafa, ea dio amo A: gabase da Gode Ea A: silibu amo Ea gasaga, ha: bagade da osobo bagade soge huluanedafa amoga doaga: mu sia: i. (Amo ha: i bagade da Galodiase e da Louma fi ilima hina bagade esalebe, amo esoga doaga: i.)
Daya daga cikinsu, mai suna Agabas ya mike tsaye yayi magana da ikon Ruhu cewa za a yi tsanani fari ko'ina a duniya. Wannan ya faru ne a zamanin Kalaudiya.
29 Yesu Ea fa: no bobogesu dunu ilia ilegele, ilia afae afae ilia labe defele, ilia Yesu fi na: iyado dunu Yudia soge ganodini esalu, amo fidima: ne, muni iasimusa: dawa: i.
Sai, almajiran, suka dau niyya kowa gwargwadon karfinsa, su aika wa 'yan'uwa da ke Yahudiya da taimako.
30 Ilia muni gagadole, Banaba: se amola Solo, elama ianu, ela da bu Yudia sese asigilai dunu ilima ima: ne sia: i.
Suka yi haka; sun aika wa dattawa da kudi ta hanun Barnaba da Shawulu.