< Asunasi Dunu Ilia Hou 10 >
1 Sesalia soge amo ganodini, dunu afadafa ea dio amo Gonilia: se esalu. E da Louma dadi gagui wa: i gilisisu afae (amo dio da Idali Gilisisu) ilima Ouligisu dunu esalu.
An yi wani Mutum a birnin Kaisariya, mai suna Karniliyas, shugaban sojoji ne na kungiyar da ake kira Italiya.
2 E da Godema dawa: su dunu. E amola ea sosogo fi huluane, da Godema sia: ne gadosu. E da Yu hame gagui dunu bagadewane fidisu, amola eso huluane Godema sia: ne gadosu.
Mutum ne mai ibada, wanda ya mika kansa da iyalinsa ga bautar Allah; ya kan bada taimakon kudi mai yawa ga Yahudawa, kuma yana addu'a ko yaushe ga Allah.
3 Eso afadafa, baloga, e da mae golale esalawane ba: i. Gode Ea a: igele dunu ea diasu amoga golili misini ema “Gonilia: se!” sia: i, e da ba: i dagoi.
Wajen sa'a ta tara ga yini, an bayyana masa cikin wahayi mala'kan Ubangiji na zuwa gare shi sai mala'ikan ya ce masa, ''Karniliyas!''
4 E da beda: iwane a: igele dunu ha: giwane ba: i. E amane sia: i, “Hina! Di da adi laha?” A: igele dunu da bu adole i, “Gode da dia sia: ne gadosu hou amola eno dunuma fidisu hou, hahawane ba: sa. E da dima hahawane imunusa: dawa: lala.
Karniliyas ya zuba wa mala'ikan ido a tsorace ya ce ''Menene, mai gida?'' mala'ikan ya ce masa, ''Addu'ar ka da taimakon ka ga talakawa ya kai sama matsayin sadaka abin tunawa a gaban Allah,
5 Dunu ea dio amo Saimone Bida, e da Yoba moilaiga esala. Di da amo dunu dima misa: ne sia: musa: , dia fidisu dunu ili asunasima.
''Yanzu ka aika mutane zuwa birnin Yafa su kawo mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus.
6 Amo dunu da bulamagau gadofo hahamosu dunu ea dio amo Saimone, amo ea diasu waiyabo bagade bega: gadenene, amo ganodini esala.”
Yana zama tare da Saminu majemi, wanda gidansa ke bakin teku.
7 Amalalu, a:igele dunu asili, Gonilia: se da ea hawa: hamosu dunu aduna amola dadi gagui dunu afadafa (amo da ea fidisudafa amola e da Godema dawa: su) amo ema misa: ne sia: i.
Da mala'ikan da ya yi magana da shi ya tafi, Karniliyas ya kira biyu daga barorin gidansa, da kuma soja guda mai bautar Allah daga cikin sojojin da suke masa hidima.
8 E da hou ema doaga: i amo ilima olelei. E da ili Yoba moilaiga asunasi.
Karniliyas ya fada masu dukan abin ya faru sai ya aike su Yafa.
9 Golale hahabe asili, esomogoa, ilia da Yoba moilaiga doaga: musa: logoga ahoanoba, Bida da diasu da: iya Godema sia: ne gadomusa: heda: i.
Washe gari wajen sa'a ta shida (tsakar rana) suna cikin tafiya da suka yi kusa da birni, Bitrus ya hau kan bene don ya yi addu'a.
10 E da ha: iba: le, ha: i manusa: dawa: i galu. Ilia da ha: i manu hamonanebe, e da mae golale esalawane ba: i.
Sai ya ji yunwa kuma yana bukatar wani abinda da zai ci, amma a yayin da mutanen na dafa abinci, sai ya ga wahayi.
11 Hebene ea logo da doasili, dia heda: su abula agoane liligi la: idi bega: eno gagui, la: idi bega: eno gagui, biyaduyale agoane gagui amo da osobo bagade doaga: musa: dalebe ba: i.
Sai ya ga sararin sama ya bude kuma wani tasa na saukowa, wani abu kamar babban mayafi yana saukowa zuwa duniya, ana zuro shi ta kusuryoyinsa hudu.
12 Amo abula ganodini da ohe fi huluane, sania huluane liligi amola sio fi huluane, esalebe ba: i.
A cikinsu kuwa akwai dukan halitun dabbobi masu kafa hudu da kuma masu rarrafe a duniya da tsunstayen sama.
13 E da sia: nabi amo, “Bida, di wa: legadole amo liligi medole legele moma!”
Sai murya ta yi magana da shi; “Tashi, Bitrus, yanka ka ci ''
14 Be Bida da bu adole i, “Hina Gode! Hame mabu! Na da ledo sema ha: i manu liligi hamedafa nasu!”
Amma Bitrus ya ce ''Ba haka ba, Ubangiji, gama ban taba cin abu mara tsarki ko mai kazanta ba.”
15 Be e Gode Ea sia: bu nabi amo, “Gode da liligi amo ea ledo sema fadegaiba: le, amo ledo sema bu legema: ne mae sia: ma!”
Amma muryar ta sake zuwa masa karo na biyu kuma; “Abinda Allah ya tsarkake, kada ka kira shi kazantacce.”
16 Amo hou da udiana agoane hamoi. Amalalu, abula amola ganodini liligi huluane bu Hebene ganodini hiougili dagole, hame ba: i.
Wannan ya faru sau uku; nan da nan sai aka dauki tasar zuwa sama.
17 Bida da amo esalawane ba: su ea bai hogosa esalea, Gonilia: se ea asunasi dunu da Saimone ea diasu sogebi hogolalu, ea diasu logo holei amoga doaga: beba: le lelu.
A yayin da Bitrus na cikin rudani game da ma'anar wahayin da ya gani, sai ga mutanen da Karniliyas ya aika suna tsaye a bakin kofar gidan, bayan sun tambayi hanyar zuwa gidan,
18 Ilia amane wele sia: i, “Misi dunu ea dio amo Saimone Bida da guiguda: esalabala?”
Kuma suka yi sallama suna tambaya ko Saminu wanda ake kira Bitrus ya sauka a nan.
19 Bida da esalawane ba: su ea bai hogolaloba, Gode Ea A: silibu da ea dogoga amane sia: i, “Nabima! Dunu udiana da di ba: musa: doaga: i dagoi.
A yayin da Bitrus yana kan tunani akan wahayin, Ruhu ya ce masa, “Duba, mutane uku na neman ka.”
20 Di wa: legadole gudu sa: ima. Mae beda: iwane, ili sigi masa. Na da ili dima asunasi dagoi!”
Tashi ka sauka ka tafi tare da su. Kada ka yi jinkirin tafiya tare da su, domin Nine na aike su.”
21 Amaiba: le, Bida da gudu sa: ili, amo dunuma amane sia: i, “Defea! Dilia hogoi dunu da na. Dilia da abuliba: le misibala: ?”
Bitrus kuwa ya sauko wurin mutanen ya ce, “Ni ne wanda kuke nema. Me ya sa kuka zo?”
22 Ilia bu adole i, “Dadi gagui Ouligisu ea dio amo Gonilia: se da nini asunasi. E da dunu ida: iwane gala. E da Godema nodone sia: ne gadosa amola Yu dunu huluane da ema hahawane gala. Gode Ea a: igele dunu da ema amane sia: i, ‘Di da Bida ea sia: nabimusa: , amo dunu dia diasuga misa: ne sia: ma!’”
Suka ce, “Shugaban soja mai suna Karniliyas, adalin mutum kuma mai bautar Allah, yana da kyakkyawar shaida a dukan al'umman Yahudawa, shi ne wanda mala'ika mai tsarki na Allah ya aika domin ka zo gidansa, ya ji sako daga wurinka.”
23 Bida da Saimone ea diasu ganodini golamusa: misa: ne sia: beba: le, ilia ganodini golili sa: i. Golale hahabe, Bida da wa: legadole, e amola ilia logoga asi. Mogili Yoba moilai esalu Yesu Ea fa: no bobogesu dunu amola sigi asi.
Sai Bitrus ya gayyace su su zo ciki kuma su zauna tare da shi. Washegari sai ya tafi tare da su, kuma wadansu 'yan'uwa daga Yafa suka raka shi.
24 Eso afadafa asili, eso enoga Bida da Sesalia moilaiga doaga: i. Amo diasuga, Gonilia: se amola ea fi dunu amola eno na: iyado dunu, Bida doaga: ma: ne ouesalebe ba: i.
Kashegari suka shiga Kaisariya, Karniliyas kuwa yana jiran su; har ma ya gayyaci 'yan'uwansa da kuma abokansa na kusa.
25 Bida da ganodini golili sa: imusa: dawa: loba, Gonilia: se da ema beguduli, ea emoga diasa: i.
Ya kasance sa'adda Bitrus ya shiga, Karniliyas ya sadu da shi kuma ya durkusa ya yi masa sujada.
26 Be Bida da ema wa: legadoma: ne sia: i. “Na da dunu fawane!”
Amma Bitrus ya tashe shi yana cewa, “Tashi tsaye! Ni ma mutum ne.”
27 Diasu ganodini golili daloba, Bida da Gonilia: sema sia: nanu. Ganodini doaga: le, dunu bagohame gilisibi ba: i.
A lokacin da Bitrus yake magana da shi, ya shiga ciki sai ya tarar da mutane da yawa sun taru a wuri daya.
28 E da ilima amane sia: i, “Yu dunu da sia: ne gadosu hou lalegaguiba: le, e da Dienadaile (Gode Ea hou hame lalegagui dunu) ilima gilisimu da sema bagade galebe. Amo dilia dawa: Be Gode da nama hou hisu olelei. Dunu huluanedafa da ledo hameba: le, na da ilima gilisimu da defea, E da nama olelei dagoi.
Ya ce masu, “Ku da kanku kun sani bai dace Bayahuden mutum ya yi ma'amulla ko ya ziyarci wani ko wata kabila ba. Amma Allah ya ce da ni kada in ce da kowa mara tsarki ko kazantacce.
29 Amaiba: le, dilia da nama misa: ne sia: musa: dunu nama asunasiba: le, na da mae hihini misi dagoi. Amaiba: le, dilia abuliba: le nama misa: ne sia: bela: ?”
Wannan shine yasa na zo ba tare da musu ba, a lokacin da kuka kira ni. Don haka na tambaye ku me ya sa kuka aika in zo.”
30 Gonilia: se da bu adole i, “Waha amogaluwane defele, gasida, na da na diasu ganodini baloga, 3ougologo agoane sia: ne gadosa esalu. Hedolowane, dunu da hadigi abula amo ganodini sali na midadi lelebe ba: i.
Karniliyas ya ce “Kwanaki hudu da sun wuce a daidai wannan lokaci, ina addu'a da cikin sa'a na tara (karfe uku) a gidana, sai na ga mutum tsaye a gabana da tufafi mai haske.
31 E amane sia: i, “Gonilia: se! Gode da dia sia: ne gadosu nabi dagoi. E da dia asigi hou amola fidisu hou ba: lalu.
Ya ce, “Karniliyas, Allah ya ji addu'ar ka, kuma taimakon ka ga talakawa ya tuna ma Allah da kai.
32 Di da dunu ea dio amo Saimone Bida amo dima misa: ne sia: musa: , adola ahoasu dunu Yoba moilaiga asunasima. E da bulamagau gadofo hahamosu dunu ea dio amo Saimone amo ea diasu ganodini esala. Saimone ea diasu da waiyabo bagade bega: diala.
Saboda haka ka aika da wani Yafa, ya kira maka mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus. Yana zama a gidan Saminu majemi, da ke bakin teku.
33 Amo sia: nababeba: le na da mae aligili, dima misa: ne sia: musa: , na dunu ili asunasi. Amola di da hame hihini misi dagoi. Ninia huluane Gode ba: ma: ne guiguda: esala. Hina Gode da ninima olelemusa: dima olelei liligi, amo nabimusa: , ninia da ouesala.”
[Idan ya zo, zai yi magana da kai.]
34 Amalalu Bida e amane sia: i, “Dafawane! Na da wali dawa: Gode da dunu huluanedafa defele ba: sa.
Sai Bitrus ya bude bakinsa ya ce, “Gaskiya, na fahimci Allah baya nuna bambanci.
35 Nowa dunu, fifi asi gala amo ganodini esala, e da Godema beda: i galea, amola hou ida: iwane Godema ba: ma: ne hamonana, Gode da amo dunu da hahawane ba: sa.
Maimakon haka, cikin kowace al'umma duk mai ibada kuma mai aikata adalci karbabbe ne a gare shi.
36 E da sia: ida: iwane amo Yesu Gelesu da Olofosudafa hamoi dagole, Hina Gode esala, Isala: ili dunuma asunasi, amo dilia dawa:
Ku kun san sakon da ya aika wa mutanen Isra'ila, a lokacin da ya sanar da labarin mai kyau na salama ta wurin Yesu Kristi, wanda shine Ubangiji na duka.
37 Hou bagadedafa. Yone da ea hanoga fane salasu sia: Ga: lili soge amo ganodini degabo olelei dagoi. Fa: no asili, dunu huluane Isala: ili soge amo ganodini da nabi dagoi. Amo dilia huluane dawa:
Ku da kanku kun san al'amuran da suka kasance, wanda ya faru cikin Yahudiya, farawa daga Galili, bayan sanarwar baftismar da Yahaya ya yi.
38 Yesu, Na: salede Dunu, amo Ea hou dilia dawa: Gode da Ea A: silibu Hadigidafa Gala amola gasa bagade hou, Ema i dagoi. E da soge huluane amoga asili, hawa: ida: iwane hamosu. Nowa dunu da Sa: ida: ne amo ea gasaga gagulaligi galea, e da uhinisi dagoi. Gode da fidibiba: le e da agoane hamosu.
Al'amura game da Yesu Banazare, yadda Allah ya kebe shi da Ruhu Mai Tsarki da iko kuma. Ya kuma ci gaba da aikin alheri da warkarwa ga dukan wadanda shaidan ya daure, domin Allah yana tare da shi.
39 Ninia da Ea hou huluane Isala: ili soge amola Yelusaleme moilai bai bagade, amo ganodini hamoi, amo ba: i dagoi. Ninia da amoga ba: su dunu esala. Amalalu, wadela: i dunu da Yesu bulufalegeiga gafesiga dabagala: le, medole legei.
Mu shaidu ne ga dukan abubuwan da ya yi a kasar Yahudawa da cikn Urushalima, wannan Yesu wanda suka kashe, ta wurin giciye shi a akan itace.
40 Be eso udiana amoga, Gode da Yesu wa: lesili, Ea gasaga dunu bu ba: ma: ne wa: legadolesi.
Wannan mutumin, Allah ya ta da shi rana ta uku ya kuma maishe shi sananne,
41 Dunu huluanedafa da amo wa: legadoi hame ba: i. Be ba: su dunu ilima Gode da ilegei dagoi amo ilia fawane ba: i. Amo ilegei ba: su dunu ninia amola Yesu, E wa: legadole lalusu, amo esoga gilisili ha: i mai amola hano mai.
ba ga dukan mutane ba, amma ga shaidun da Allah ya zaba tun da farko - mu kanmu, wadanda muka ci muka sha tare da shi bayan tashin sa daga matattu,
42 E da ninima Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala dunu huluanema olelema: ne sia: i. Amola Gode da esala dunu amola bogoi dunu ilima fofada: ma: ne, Yesu Gelesu ilegei dagoi. E da amo sia: olelema: ne ninima sia: i.
Ya umarce mu mu yi wa mutane wa'azi mu kuma tabbatar cewa shine wanda Allah ya zaba ya yi shariya bisa masu rai da matattu.
43 Musa: balofede dunu huluane da Ea fa: no misunu hou olelesu. Nowa dunu da Yesu Ea hou lalegagusia, e da Yesu Ea Dio amo Ea gasaba: le, ea wadela: i hou gogolema: ne olofoi dagoi ba: mu, ilia da sia: su!”
Gareshi ne dukan annabawa suka yi shaida, domin dukan wanda ya bada gaskiya gareshi ya sami gafarar zunubai ta wurin sunansa.`
44 Bida da sia: daloba, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da ea sia: nabi dunu amo ilia dogo ganodini aligila sa: i.
Sa'adda Bitrus yana kan magana game da wadannan abubuwa, Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan dukan wadanda suke sauraron wa'azin sa.
45 Yu Yesu Ea fa: no bobogesu dunu ilia Yoba fisili, Bida amola sigi misi, ilia fofogadigili, Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala, Dienadaile dunu ilima i dagoi ba: i.
Mutanen da ke kungiyar masu bi da suka yarda da kaciya, dukan wadanda suka zo tare da Bitrus suka yi mamaki, domin baiwar Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan al'ummai.
46 Dienadaile dunu da sia: hisu hisu amoga Gode Ea gasa bagade hou amoma nodoi, amo ilia ba: beba: le, fofogadigi.
Domin sun ji al'umman nan suna magana da wasu harsuna suna yabon Allah. Sai Bitrus ya amsa,
47 Bida e amane sia: i, “Dafawane! Amo dunu, nini defele, da Gode Ea A: silibu Hadigidafa lai dagoi. Amaiba: le, ilia da hanoga fane salawane ba: bodaise hamomu da defea.”
“Ko akwai wanda zai hana wa wadannan baftisma ta ruwa, da shike suma sun karbi Ruhu Mai Tsarki kamar mu?”
48 Amaiba: le, Bida da amo dunu Yesu Ea Dioba: le, hanoga fane sanasima: ne sia: i. Amalalu, ilia da e ilia diasuga eso didia ouesaloma: ne sia: i.
Sai ya ba da umarni a yi masu baftisma cikin sunan Yesu Kristi. Sai suka roke shi ya kasance da su na wasu kwanaki.