< 2 Dimodi 2 >

1 Be di, nagofe! Di da Yesu Gelesuma madelagiba: le, Ea hahawane dogolegele iasu hou lai dagoiba: le, gasawane hamoma!
Domin wannan kai, dana, ka karfafa cikin alherin da ke cikin Almasihu Yesu.
2 Na da dunu bagohame nabima: ne sia: olelei liligi, amo di nabi. Dia amo olelesu lale, bu hohonosu hame dawa: dunu eno ilima olelema. Amasea, ilia da eno dunuma olelemusa: dawa: mu.
Abubuwan da ka ji daga gare ni a bainar jama'a masu yawa, ka danka su ga mutane masu aminci da za su iya koya wa wadansu kuma.
3 Di da Yesu Gelesu Ea dadi gagui ida: iwane fidisu dunu hamoiba: le, se nabimu mae hihima.
Ka daure shan tsanani tare da ni, kamar amintaccen sojan Almasihu Yesu.
4 Dadi gagui dunu da gegemusa: dawa: sea, e da bisilua amoma asigiba: le, ema hahawane ba: ma: ne hamosa. E da osobo bagade hou gilisimusa: hame dawa: sa.
Ba bu sojan da zai yi bauta yayin da ya nannade kansa da al'amuran wannan rayuwar, domin ya gamshi shugabansa.
5 Hehenasu dunu da hehenasu sema huluane nabawane hamobeba: le fawane, baligili hehenamusa: dawa: sa.
Hakanan, idan wani yana gasa a matsayin dan wasa, ba zai sami rawani ba tukuna har sai in ya karasa tseren bisa ga ka'idodin gasar.
6 Ha: i manu sagasu dunu da bagadewane hawa: hamobeba: le, ha: i manu gamisia, hi hidadea manu.
Wajibi ne manomi mai kwazon aiki ya fara karbar amfanin gonarsa.
7 Na sia: noga: le nabima. Bai Hina Gode da di amo noga: le dawa: ma: ne, dia asigi dawa: su fidimu.
Ka yi tunani game da abin da na ke gaya maka, gama Ubangiji zai ba ka ganewa a cikin komai.
8 Yesu Gelesu bu dawa: ma. E bogole, Gode da E bu wa: legadolesi. Na da Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala olelesa. Amola amo ganodini dedei defele, Yesu da Da: ibidi egaga fi Dunu.
Ka tuna da Yesu Almasihu, daga zuriyar Dauda, wanda a ka tayar daga matattu. Bisa ga wa'azin bisharata,
9 Na da Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala olelebeba: le, se naba. Na da wadela: i dunu defele sia: inega la: gibi ba: sa. Be Gode Ea Sia: da sia: inega hame la: gi.
wanda na ke shan wahala har ya kai ga dauri kamar mai laifi. Amma maganar Allah ba a daure ta ba.
10 Amaiba: le, Gode Ea ilegei fi, ilia da Yesu Gelesu Ea gaga: su hou amola eso huluane esalalalusu hadigi lama: ne, amo hou fidimusa: , na da se nabimu hame hihisa. (aiōnios g166)
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios g166)
11 Sia: haguduga dedei da dafawane. “Ninia da E defele bogoi galea, ninia amola E da gilisili esalumu.
Wannan magana tabbatacciya ce: “Idan mun mutu tare da shi, za mu kuma rayu tare da shi.
12 Ninia mae yolesili Ea hou hamonanea, ninia amola E gilisili hinawane esalumu. Ninia E yolesisia, Ea da nini yolesimu.
Idan mun jure, zamu kuma yi mulki tare da shi. Idan mun yi musun sa, shi ma zai yi musun mu.
13 Ninia da dafasea, E da dafasu hame dawa: Bai E da Ea hou amoma Hi da ogogomu hame dawa:”
Idan mun zama marasa aminci, shi mai aminci ne koyaushe, domin shi ba zai yiwu ya musunta kansa ba.”
14 Dia fi dunuma bu sia: ma! Dia Gode ba: ma: ne, ilima gasa bagade sisasu olelema! Ilima mae sia: ga gegema: ne sia: ma. Amo hou da dunu mae fidili, be nabasu dunu ilia hou gugunufinisisa.
Ka yi ta tuna masu da wadannan abubuwan. Ka yi masu kashedi a gaban Allah kada su yi ta dauki ba dadi game da kalmomi. Saboda wannan bai da wani amfani. Domin wannan zai halakar da ma su sauraro.
15 Gode Ea ida: iwane hawa: hamosu dunu da Gode Ea sia: mae giadofale olelebeba: le, e da hame gogosiasa. Amo hawa: hamomusa: gini, Gode da hahawane ba: ma: ne, dia noga: le hamoma.
Ka yi iyakacin kokarika domin ka mika kanka ma'aikacin Allah wanda aka tabbatar, wanda babu dalilin kunya a gareshi. Wanda ya ke koyar da kalmar gaskiya daidai.
16 Udigili gagaoui sia: da dunu ilia Godema afafama: ne sefasisa. Amaiba: le, dia amo udigili sia: dasu amoma mae gilisima.
Ka guje wa masu maganar sabo, wanda ya kan kara kaiwa ga rashin bin Allah.
17 Amo olelesu hou da fedege agoane aiya amo dunu ea hu bagade naha amo agoane. Dunu aduna ela dio da Haiminiase amola Failidase, ela da agoane olelesa.
Maganarsu za ta yadu kamar ciwon daji. Daga cikinsu akwai Himinayus da Filitus.
18 Ela da dafawane logo yolesili, ninia huluane wa: legadosu hou da hamoi dagoi ela ogogole olelebeba: le, ela da lalegagui dunu mogili ilia dafawaneyale dawa: su hou wadela: sa.
Wadannan mutanen sun kauce wa gaskiya. Sun fadi cewa an rigaya an yi tashin matattu. Suka birkitar da bangaskiyar wadansu.
19 Be Gode da Hi diasu gaguma: ne, gasa bagade bai fa: iba: le, mugulumu da hamedei. Gode Sia da amane dedei diala, “Hina Gode da Ea fi dunu Hi dawa: !” Eno dedei, “Nowa dunu da Hina Godema madelagi dagoi hi sia: sea, e da wadela: i hou yolesima: mu.”
Duk da haka, ginshikin Allah ya tabbata. Ya na da wannan hatimi: “Ubangiji ya san wadanda ke nasa,” Kuma “Duk mai kira bisa ga sunan Ubangiji dole ya rabu da rashin adalci.”
20 Diasu bagade amo ganodini ofodo bagohame da ba: sa. Eno da silifa, eno da gouli, eno da ifa, eno da laga osoboga hamoi. Mogili da eso bagade mimogo Lolo Nasu amoga ha: i manu salimusa: hamoi. Mogili da eso huluane udigili ha: i manu salimusa: hamoi.
A gida mai wadata, ba kayayyaki na zinariya da azurfa ba ne kawai. Haka kuma akwai kayayyaki na itace da yunbu. Wadansu domin aikin mai daraja, wadansu kuma ga aiki mara daraja.
21 Be dunu da wadela: i hou huluane yolesili, ea hou da dodofei dagoi ba: sea, e da fedege agoane ofodo ida: iwane ba: mu. E da ea Hina Ea hou fawane dawa: sea, ea Hina da ema hawa: hamosu noga: idafa amola bagadedafa olelemu.
Idan wani ya tsarkake kansa daga rashin daraja, shi kayan aiki ne mai daraja. An kebe shi, abin aiki domin mai gidan, kuma a shirye domin kowanne aiki mai kyau.
22 Dia ayeligi dunu ilia wadela: i hu hanai hou amoma mae gilisima. Be dunu ilia dogo da ledo hame, amo dunu da Godema fidimusa: wele sia: sa, di amo dunuma gilisili, ida: iwane hou amola dafawaneyale dawa: su hou, asigidafa hou amola olofosu hou hogoi helema.
Ka guje wa sha'awoyi na kuruciya, ka nemi adalci, bangaskiya, kauna da salama da wadanda suke kira ga sunan Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
23 Be gagaoui amola hame dawa: su sia: ga gegesu hou, amoma mae gilisima. Amo hou ea fage da gegesudafa.
Amma ka ki tambayoyi na wauta da jahilci. Ka sani sukan haifar da gardandami.
24 Be Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu sia: ga gegemu da defea hame. E da dunu huluanema asigimu da defea. E da noga: i hedolo hame fisisu olelesu dunu agoane ba: ma: mu.
Tilas bawan Ubangiji ya guje wa jayayya. A maimakon haka dole ya zama mai tawali'u ga kowa, mai iya koyarwa, kuma mai hakuri.
25 E da asaboiwane ema gegesu dunuma gagabole sia: mu da defea. Amabela: ? Gode da ilia dafawane hou dawa: ma: ne, ilima sinidigisu lalegagusu logo olelema: bela: ?
Dole ne ya koyarwa mutane da su ke jayayya da shi a cikin tawali'u. Watakila Allah ya ba su ikon tuba domin sanin gaskiyar.
26 Amai galea, ilia bu gagaoui hou yolesimu. Ilia da musa: Sa: ida: ne ea sia: nabawane hamobeba: le, ea sani amo ganodini ba: i. Be amo asigi sia: nabasea, ilia amo sani yolesili hobeamu.
Suna iya sake dawowa cikin hankalinsu kuma su bar tarkon Ibilis, bayan da ya cafke su domin nufinsa.

< 2 Dimodi 2 >