< 2 Desalounia 2 >

1 Hina Gode Yesu Gelesu Ea bu misunu eso amola ninia Ea eso huluane gilisili esaloma: ne gilisimu hou, amo na da dilima olelemu.
Yanzu game da zuwan Ubangijinmu Yesu Almasihu da taruwarmu domin kasancewa tare da shi; muna rokonku yan'uwa,
2 Na fi dunu! Dunu eno da Yesu Ea Bu Misunu Eso da doaga: i dagoi olelebeba: le, dilia hedolowane gagoududalumu amola se nabimu, na higa: i. Agoane mae hamoma: ne, na dilima ha: giwane adole ba: sa. Amabela: ! Amo giadofai sia: ninia da Gode sia: olelesea sia: i o ba: la: lebeba: le sia: i, o meloa ganodini dedene i, amo dunu mogili ilia giadofale dawa: sala: ?
kada kuyi saurin damuwa ko ku gigice saboda wani ruhu ko kuma sako ko kuma wasika da ta yi kamar daga wurin mu, da ke cewa ranar zuwan Ubangiji ta rigaya ta zo.
3 Be dunu ilia dilima hamedafa ogogoma: ne, ogogosu logo damuma. Dafawane! Yesu da bu misunu. Be hidadea, hamedafa nabasu hou da doaga: mu amola Wadela: idafa Dunu amo da Helo soge doaga: mu dunu, e da misini ba: mu. Amasea, Yesu Gelesu Ea bu misunu eso ba: mu.
Kada wani ya yaudare ku ta kowace hanya. Domin wannan rana baza ta zo ba sai fandarewar nan ta zo kuma an bayyana mutumin tawayen nan wato dan hallaka.
4 Wadela: idafa Dunu da ouligisu dunu huluane amola eno liligi amoma osobo bagade dunu da sia: ne gadosa, amoma e da halale osa: le heda: mu. E da baligili, Gode Ea Debolo Diasu amo ganodini golili sa: ili, fili, e da Godedafa hisu da sia: mu.
Wannan shi ne wanda ya ke gaba, yana kuma daukaka kansa fiye da duk abin da ake kira Allah ko kuma ake bautawa. Sakamakon haka yana zama a kursiyin Allah har ma yana cewa shine Allah.
5 Be dawa: ma! Na da musa: dilima gilisili esala, amo sia: dilima olelei.
Baku tuna ba lokacin da nake tare daku na gaya maku wadannan abubuwa?
6 Be wali amo misunu hou da hame doaga: i. Amo hou hedolo hame doaga: ma: ne, Dunu amo dilia dawa: Dunu da logo ga: su agoane esala. Gode da eso ilegei dagoi. Amola amo esoga fawane, Wadela: idafa Dunu da ba: mu.
Yanzu kun san abinda ke tsaida shi, domin a bayyana shi a lokacin da ya dace.
7 Be wamolegei wadela: i hou da wali hamonanebe diala. Be na musa: sia: i hou doaga: mu amo da mae doaga: le, Gode da amo misunu hou logo ga: su Dunu bu samogei dagoiba: le fawane, amo hou da doaga: mu.
Ko yanzu asirin take shari'a ya na aiki, sai dai a kwai wanda ke tsaida shi yanzu har sai an dauke shi.
8 Amasea Wadela: idafa Dunu da ba: mu. Be Hina Gode Yesu da bu masea, E da Wadela: idafa Dunu amo Ea lafi fo amola Ea si nenemigi hou amoga gugunufinisimu.
Sa'anan za'a bayyana dan tawayen, wanda Ubangiji Yesu zai hallaka shi da numfashin bakinsa. Ubangiji zai mayar da shi ba kome ba ta wurin bayyanuwar zuwansa.
9 Wadela: idafa Dunu da Sa: ida: ne ea gasa laiwane masea, e da ogogosu gasa bagade musa: hame ba: su hou amola dawa: digima: ne olelesu agoane hou bagohame hamomu.
Mai tawayen nan kuwa, zai zo ne bisa ga aikin shaidan da dukan iko, alamu, da al'ajiban karya,
10 Dunu amo ilia da Helo doaga: mu logoga ahoabe, ilima e da bagadewane ogogomu. Be amo dunu ilia da dafawane hou amoma hame asigiba: le, ili gaga: su ba: ma: ne hame lalegagui. Amaiba: le, ilia da bogomu.
da kuma dukan yaudara ta rashin adalci. Wadannan abubuwa za su zama ga wadanda suke hallaka, saboda ba su karbi kaunar gaskiya ba domin su sami ceto.
11 Amo hou da doaga: muba: le, Gode da ilia ogogosu dafawaneyale dawa: ma: ne, ilia asigi dawa: su E da wadela: lesisa.
Saboda wannan dalilin Allah ya aiko masu da sabani, saboda su yarda da karya.
12 Amaiba: le, dunu huluane amo da dafawane sia: hame dafawaneyale dawa: le, wadela: i hou hahawane hamobeba: le, amo huluane se imunusa: fofada: musa: , Gode da agoane hamoi dagoi.
Sakamakon shine dukkan su za'a yi masu shari'a, wato wadanda ba su yarda da gaskiya ba suna kuma jin dadin rashin adalci.
13 Be ninia fi dunu! Ninia da dilia hou ba: beba: le, Godema nodosa. Bai Gode da dilima asigisa. Dilia da Gode Ea A: silibu amo Ea gasaga amola dilia dafawaneyale dawa: su amoga, dili da Ea hadigi fidafa hamoma: ne, Gode da dili bisili ilegele gaga: i dagoi.
Amma muna masu godiya kulluyaumin ga Allah domin ku, yan'uwa wadanda Ubangiji yake kauna. Ubangiji ya zabe ku a matsayin yayan fari don ceto cikin tsarkakewar Ruhu da gaskatawa da gaskiya.
14 Ninia lafidili Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala dilima olelebeba: le, Gode da ea fidafa hamoma: ne, dili Ema misa: ne wele sia: i dagoi. Dilia da ninia Hina Gode Yesu Gelesu amo ea hadigi hou hahawane gilisili lama: ne, Gode da dili Ema misa: ne wei.
Wannan shine abinda ya kira ku gare shi ta wurin bishararmu domin ku sami daukakar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
15 Amaiba: le, ninia fi dunu! Dilia gasawane leloma! Dilia dafawane sia: amo ninia lafidili amola meloa dedei amo ganodini olelei, amo gasawane lalegaguli, mae yolesima.
Saboda haka yan'uwa, ku tsaya da gaske. Ku rike al'adun da aka koya maku, ko ta kalma ko kuma ta wasikarmu.
16 Ninia Hina Gode Yesu Gelesu amola ninia Ada Gode, amo da ninima asigi galu amola ninima hahawane dogolegele iasu iabeba: le, ninia da mae beda: iwane hobea dafawane hamoma: beyale dawa: lusu lai dagoi. (aiōnios g166)
Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios g166)
17 E da dili dogo denesima: ne amola dilia eso huluane hou ida: iwane sia: musa: amola hawa: noga: i hamomusa: , dilima gasa ima: ne, na da Godema sia: ne gadosa.
ya ta'azantar da ku ya kuma gina zuciyarku cikin kowane aiki mai kyau da kalma.

< 2 Desalounia 2 >