< 2 Desalounia 1 >
1 Ninia amo Bolo, Sailase amola Dimodi, da dili Desalounia ninia Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea hou lalegagui dunu, dilima meloa dedesa.
Bulus da Silbanus da Timoti, zuwa ga ikilisiyar Tasolonika cikin Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Almasihu.
2 Ninia da Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, dilima hahawane dogolegele iasu amola olofosu ima: ne, Godema sia: ne gadosa.
Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
3 Ninia fi dunu! Dilia noga: le hamobe amo dawa: beba: le, ninia eso huluane Godema nodosa. Dilia dafawaneyale dawa: su hou da bagadewane asigilalebeba: le, amola dilia da enoma enoma asigi noga: i hou hamonanebeba: le, ninia Godema nodonanumu da defea.
Lallai ne mu godewa Allah kulluyaumin domin ku, yan'uwa. Domin hakan dai dai ne, saboda bangaskiyarku ta karu sosai, kuma kaunar junanku tana karuwa.
4 Dilia hou da asigilalebeba: le, ninia da Gode Ea fi eno ilima dili hou hidale amola nodonewane olelesa. Dilia da dilima se nabasu hou bagade amola da: i dioi amo mae dawa: le, dafawaneyale dawa: su hou mae yolesili, eso huluane hawa: hamonanebeba: le, ninia dilia hou eno dunuma nodonewane olelesa.
Mu da kanmu muna fahariya da ku a ikilisiyoyin Allah. Muna maganar hakurinku da bangaskiyarku a cikin dukkan tsananin da kuke fuskanta. Muna maganar kuncin da kuke jimrewa.
5 Dilia hou da Gode Ea fofada: su da moloidafa amo olelesa. Amaiba: le, dilia da Gode Ea Hinadafa Hou amo dafawaneyale dawa: beba: le wali se naba, amo Hinadafa Hou ganodini eso huluane esalalaloma: ne, Gode da dili defele ba: mu.
Wannan itace alamar shari'ar Allah ta adalci. Sakamakon haka shine za a dauke ku cancantattu na mulkin Allah wanda kuke wahala dominsa.
6 Gode da hou moloidafa hamomu dawa: Gode E da dunu amo da dilima se iaha, ilima se bagade dabe imunu.
Adalci ne ga Allah ya mayar da kunci ga wadanda suke kuntata maku,
ya kuma baku hutu ku dake shan wuya tare da mu. Zai yi haka ne a bayyanar Ubangiji Yesu daga sama da Mala'ikun ikonsa.
8 Amola Gode da dilia amola ninia, amo ania se nabasu logo hedofamu. Hina Gode Yesu amola Ea gasa bagade a: igele dunu ili sigi misa: ne, e da Hebene yolesili, lalu bagadewane dabe gaguiwane, amo dunu ilia Gode higasa amola Hina Gode Yesu Gelesu Ea Sia: Ida: iwane hame nabasu dunu, amo dunuma dabe ima: ne Yesu da masea, E da ninia se nabasu logo hedofamu.
A cikin wuta mai huruwa zai dau fansa bisa wadanda basu san Allah ba da wadanda basu karbi bisharar Ubangijinmu Yesu almasihu ba.
9 Be dilima se iasu dunu, amo ilia se dabe iasu ba: mu. Ilia se dabe iasu da ilia eso huluane gugunufinisi dagoi ba: mu, amola eso huluane ilia da Hina Gode amola ea gasa bagade hadigi hou amoma afafai dagoi ba: mu. (aiōnios )
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios )
10 Amo esoga, Hina Gode Yesu da Ea fi dunu amo da Ea hou dafawaneyale dawa: sa, ilima nodosu amola hadigi lala misunu. Dilia da Yesu Ea fi dunuma gilisi dagoi ba: mu. Bai dilia da sia: amo nini dilima olelei liligi, amo dafawaneyale dawa: i dagoi.
Zai yi wannan lokacin da yazo a wannan rana don jama'arsa su daukaka shi, kuma ya zama abin mamaki ga dukkan wadanda suka bada gaskiya. Domin kun gaskata shaidarmu a gare ku.
11 Amaiba: le, Gode da dili fidima: ne, ninia eso huluane Godema sia: ne gadosa. Dilia hou gaheabolo amo ganodini esaloma: ne, Gode da dilima misa: ne wele sia: i. Amo hamomusa: dilia defele ba: ma: ne, ninia Godema sia: ne gadosa. Dilia da hou ida: iwane hanaiba: le, Gode da ea gasaga dili hou ida: iwane hamomusa: logo fodoma: ne amola dilia dafawaneyale dawa: su logo bidiga doaga: ma: ne, amo ninia Godema sia: ne gadosa.
Saboda wannan muke addu'a kullum domin ku. Muna addu'a domin Allahnmu ya sa ku cancanci kiran ku. Muna addu'a ya biya ku muradin ku na yin nagarta da dukkan wani aikin bangaskiya da kuma iko.
12 Dilia amo hou hamosea, eno dunu da Hina Gode Yesu Ema nodonanumu. Ninia Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu da dilima asigiba: le, dilima amola nodonanumu.
Muna addu'a haka domin sunan Ubangijinmu Yesu ya sami daukaka daga gare ku. Addu'armu itace ya daukaka ku, saboda alherin Allahnmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.