< 2 Desalounia 1 >
1 Ninia amo Bolo, Sailase amola Dimodi, da dili Desalounia ninia Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea hou lalegagui dunu, dilima meloa dedesa.
Bulus, da Sila, da Timoti, Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.
2 Ninia da Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, dilima hahawane dogolegele iasu amola olofosu ima: ne, Godema sia: ne gadosa.
Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
3 Ninia fi dunu! Dilia noga: le hamobe amo dawa: beba: le, ninia eso huluane Godema nodosa. Dilia dafawaneyale dawa: su hou da bagadewane asigilalebeba: le, amola dilia da enoma enoma asigi noga: i hou hamonanebeba: le, ninia Godema nodonanumu da defea.
Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku,’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa.
4 Dilia hou da asigilalebeba: le, ninia da Gode Ea fi eno ilima dili hou hidale amola nodonewane olelesa. Dilia da dilima se nabasu hou bagade amola da: i dioi amo mae dawa: le, dafawaneyale dawa: su hou mae yolesili, eso huluane hawa: hamonanebeba: le, ninia dilia hou eno dunuma nodonewane olelesa.
Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.
5 Dilia hou da Gode Ea fofada: su da moloidafa amo olelesa. Amaiba: le, dilia da Gode Ea Hinadafa Hou amo dafawaneyale dawa: beba: le wali se naba, amo Hinadafa Hou ganodini eso huluane esalalaloma: ne, Gode da dili defele ba: mu.
Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala.
6 Gode da hou moloidafa hamomu dawa: Gode E da dunu amo da dilima se iaha, ilima se bagade dabe imunu.
Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
8 Amola Gode da dilia amola ninia, amo ania se nabasu logo hedofamu. Hina Gode Yesu amola Ea gasa bagade a: igele dunu ili sigi misa: ne, e da Hebene yolesili, lalu bagadewane dabe gaguiwane, amo dunu ilia Gode higasa amola Hina Gode Yesu Gelesu Ea Sia: Ida: iwane hame nabasu dunu, amo dunuma dabe ima: ne Yesu da masea, E da ninia se nabasu logo hedofamu.
Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
9 Be dilima se iasu dunu, amo ilia se dabe iasu ba: mu. Ilia se dabe iasu da ilia eso huluane gugunufinisi dagoi ba: mu, amola eso huluane ilia da Hina Gode amola ea gasa bagade hadigi hou amoma afafai dagoi ba: mu. (aiōnios )
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios )
10 Amo esoga, Hina Gode Yesu da Ea fi dunu amo da Ea hou dafawaneyale dawa: sa, ilima nodosu amola hadigi lala misunu. Dilia da Yesu Ea fi dunuma gilisi dagoi ba: mu. Bai dilia da sia: amo nini dilima olelei liligi, amo dafawaneyale dawa: i dagoi.
a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.
11 Amaiba: le, Gode da dili fidima: ne, ninia eso huluane Godema sia: ne gadosa. Dilia hou gaheabolo amo ganodini esaloma: ne, Gode da dilima misa: ne wele sia: i. Amo hamomusa: dilia defele ba: ma: ne, ninia Godema sia: ne gadosa. Dilia da hou ida: iwane hanaiba: le, Gode da ea gasaga dili hou ida: iwane hamomusa: logo fodoma: ne amola dilia dafawaneyale dawa: su logo bidiga doaga: ma: ne, amo ninia Godema sia: ne gadosa.
Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza.
12 Dilia amo hou hamosea, eno dunu da Hina Gode Yesu Ema nodonanumu. Ninia Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu da dilima asigiba: le, dilima amola nodonanumu.
Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.