< 2 Sa:miuele 22 >

1 Hina Gode da Da: ibidi amo Solo amola ea ha lai eno amoga gaga: loba, Da: ibidi da Hina Godema amane gesami hea: i.
Dawuda ya rera wannan waƙa ga Ubangiji, sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa, da kuma daga hannun Shawulu.
2 “Hina Gode da na gaga: sudafa. E da nama gasa bagade gagili salasu agoane.
Ya ce, “Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona;
3 Na Gode da na gaga: sudafa. E da na gasa bagade gagoi dialebe. E da na gaga: sa amola na da E guga esalea, enoga wadela: mu da hamedei. E da gaga: su liligi agoaiga na gaga: sa.
Allahna shi ne dutsena. A gare shi nake samun kāriya shi ne garkuwata da kuma ƙahon cetona. Shi ne mafakata, maɓuyata, da mai cetona. Daga mutane masu fitina, ka cece ni.
4 Na da Hina Godema wele sia: sea, E da na ha lai ilima na gaga: sa. Hina Godema nodoma!
“Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa tsira daga abokan gābana.
5 Na bogomu gadenenewane ba: i. Wadela: su liligi hano fugala: i agoane da na dedebomu galu.
Raƙumar ruwan mutuwa sun kewaye ni; raƙumar ruwan hallaka suna cin ƙarfina.
6 Na bogomu da gadenenewane ba: i. Bogoi uli dogoi da sani agoane dili dialu. (Sheol h7585)
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini. (Sheol h7585)
7 Na da se nababeba: le, Hina Godema wele sia: i dagoi. Na da E na fidima: ne wele sia: i. E da Ea Debolo diasu ganodini na fidima: ne wele sia: su nabi dagoi.
“A cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; na yi kira ga Allahna. Daga cikin haikalinsa ya saurare muryata; kukata ta zo kunnensa.
8 Amalalu, osobo bagade da fofogoi. Goumi ilia bai amola da igugui. Bai Gode da ougi bagade ba: i.
Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, harsashan sararin sama sun jijjigu; suka yi makyarkyata saboda yana fushi.
9 Ea mi gelabo amoga lalu mobi ahoanebe ba: i. Ea lafidili, lalu sawa: amola nasubu su nenanebe gilisili ahoanebe ba: i.
Hayaƙi ya taso daga kafaffen hancinsa; harshen wuta mai cinyewa daga bakinsa, garwashi mai ƙuna daga bakinsa.
10 E da mu alalo gadelai amola mu mobi gasimiginisi gala amo da: iya osoboga Ea emo hagudu dialebe ba: i.
Ya buɗe sararin sama, ya sauko ƙasa, girgije mai duhu suna ƙarƙashin ƙafafunsa.
11 E da liligi hedofo galebe amoga fila heda: le hehenaia ahoanebe ba: i. E da fedege agoane fo da hedofo galebe amoga fila heda: le ahoanebe ba: i.
Ya hau kerubobi, ya tashi sama; ya yi firiya a fikafikan iska.
12 E da gasimigi amoga uligi ba: i. Mu mobi gadugagi amo da hanoga nabai, amoga E sisiga: i dagoi.
Ya mai da duhu abin rufuwarsa gizagizai masu kauri cike da ruwa suka kewaye shi.
13 Muge igi agoai amola lalu gona: su digagala: su amola da ha: ha: na bagade amoga misini mu mobi gasimigi amo dugagale dalebe ba: i.
Daga cikin hasken gabansa garwashi wuta mai ci ya yi walƙiya.
14 Amalalu, Hina Gode Ea sia: da muagado gugelebe agoane nabi. Dunu huluane da Gode Gadodafa Ea sia: nabi.
Ubangiji ya yi tsawa daga sararin sama; aka ji muryar Mafi Ɗaukaka.
15 E da Ea dadi dili fisiagagai. E da ea ha lai dunu huluane afagogoi. E da ha: ha: na digagala: su amoga gala: beba: le, ilia da hobea: i dagoi.
Ya harbe kibiyoyi, ya wartsar da abokan gāba, da walƙiya kuma ya sa suka gudu.
16 Hina Gode! Di da Dima ha lai ilima gagabole sia: noba amola ilima ougiba: le gasa bagade sia: noba, hano wayabo bagade da hale hafoga: i dagoi ba: i. Osobo bagade ea bai huluane ba: i dagoi.
Aka bayyana kwarin teku, tushen duniya suka tonu. A tsawatawar Ubangiji, da numfashinsa mai ƙarfi daga hancinsa.
17 Hina Gode da ea lobo gudu da: le guduli, na gagulaligi, amola hano lugudu bagade amoga na hiougili gadoi.
“Daga sama ya miƙo hannu ya ɗauke ni, ya tsamo ni daga zurfafa ruwaye.
18 Na ha lai dunu da gasa bagade. Ilia da na bagade higasa. Be ilia da nama doagala: loba, Hina Gode da na gaga: i.
Ya kuɓutar da ni daga hannun abokin gāba mai iko, daga maƙiyina da suka fi ƙarfina.
19 Na da se nabaloba, ilia da na doagala: musa: misi, be amomane Hina Gode da na gaga: i.
Suka auka mini cikin ranar masifata, amma Ubangiji ya kiyaye ni.
20 E da nama hahawaneba: le, na gaga: i.
Ya fito da ni, ya kai ni wuri mafi fāɗi; ya kuɓutar da ni gama yana jin daɗina.
21 Na da moloidafa hou fawane hamobeba: le, amola na da wadela: i hou hame hamobeba: le, amola nama bidi ida: iwane iaha.
“Ubangiji ya sāka mini bisa ga adalcina; bisa ga tsabtar hannuwana ya sāka mini.
22 Na da Gode Ea sema dedei amoma fa: no bobogesu amola Godema fa: no bobogei na da hame buhagi.
Gama na kiyaye hanyoyin Ubangiji; ban yi wani mugun abu da zai juyar da ni daga Allahna ba.
23 Na da Ea hamoma: ne sia: i huluane nabawane hamosu amola Ea sia: nababeba: le hame nabasu hou hame hamosu.
Dukan dokokinsa suna a gabana; ban ƙi ko ɗaya daga umarnansa ba.
24 Na da afuda: le hame hamoi amola moloi hou fawane hamonanu. Hina Gode da na hou dawa:
Ba ni da laifi a gabansa na kiyaye kaina daga yin zunubi.
25 Amo na hou dawa: beba: le, E da nama bidi ida: iwane iaha. Bai na da wadela: le hamedafa hamosa, amo E dawa:
Ubangiji ya sāka mini bisa ga adalcina bisa ga tsarkina a gabansa.
26 Hina Gode! Nowa dunu da Dima mae fisili, Dia hou dafawaneyale dawa: iwane hamonanea, Di da amo dunu amola hamedafa yolesimu. Di da nowa dunu moloidafa ba: sea, amo dunu hahawane fidisa.
“Ga masu aminci, kakan nuna kanka mai aminci, ga marasa laifi, kakan nuna kanka marar laifi,
27 Di da ledo hamedei fofoloi dunu ilima fofoloi ba: sa. Be wadela: i hamosu dunu Di higasa.
ga masu tsarki, kakan nuna musu tsarki. Amma ga masu karkataccen hali, kakan nuna kanka mai wayo.
28 Nowa dunu amo ea hou hi fonobosea, Di da amo dunu gaga: sa. Be nowa da ilila: hou hidale gaguia gadobe, amo Di da banenesisa.
Kakan ceci mai tawali’u, amma idanunka suna a kan masu girman kai don ka ƙasƙantar da su.
29 Hina Gode! Di da nama hadigi iaha. Amola gasimigi Dia fadegale fasisa.
Ya Ubangiji kai ne fitilata; Ubangiji ya mai da duhuna haske.
30 Di da nama gasa amo na ha lai dunuma ili doagala: ma: ne defele gala, amo iaha. Amola gasa amo ha lai dunu ilia gagoi amo muguluma: ne defele gala, Dia da nama iaha.
Da taimakonka zan iya auka wa rundunar sojoji; tare da Allahna zan iya hawan katanga.
31 Gode Ea hou da noga: idafa amola moloidafa. Ea adi hamomusa: sia: sea, E da hamosa. Nowa dunu da Ea gaga: su Ema lala masea, E da da: igene gaga: su liligi defele, amo dunu ea ha lai dunuma gaga: sa.
“Ga Allah dai, hanyarsa cikakkiya ce; maganar Ubangiji babu kuskure. Shi garkuwa ce ga waɗanda suka nemi mafaka a gare shi.
32 Hina Gode Hi fawane da Godedafa. Hi fawane da ninia gaga: su dunu.
Gama wane ne Allah, in ba Ubangiji ba? Wane ne dutse kuma in ba Allahnmu ba?
33 Gode Hi fawane da nama gasa iaha amola na da logoba: le ahoasea, E da na noga: le ouligisa.
Allah ne ya ba ni ƙarfi, ya kuma mai da hanyata cikakkiya.
34 E da na goumiba: le noga: le heda: ma: ne, na emo amo ‘dia’ gebo ea emo defele hamosa. Amola na da goumiga ahoasea, E da na mae dafama: ne noga: le ouligisa.
Ya sa ƙafafuna kamar ƙafafun barewa; ya sa na iya tsayawa a kan duwatsu.
35 E da gegesu hou nama olelesa. Na da gasa bagade oulali amoga gegema: ne, E da nama gasa iaha.
Ya hori hannuwana don yaƙi, hannuwana za su iya tanƙware bakan tagulla.
36 Hina Gode! Di da na gaga: lala. Dia ouligisu hou da na fidibiba: le, eno dunu da nama nodosa. Dia gasa fawane da na gaga: i dagoi.
Ka ba ni garkuwar nasararka; ka sauko don ka sa in sami girma.
37 Dia fidibiba: le, na da na ha lai amoga hame gagulaligi ba: i. Na da hamedafa dafai.
Ka fadada hanya a ƙarƙashina domin kada idon ƙafana yă juya.
38 Na da na ha lai dunu sefasili, gagulaligisa. Amasea, gegesu mae fisili, ilia da wadela: lesi dagoi ba: sea fawane yolesisa.
“Na fafari abokan gābana, na murƙushe su; ban kuwa juya ba sai da na hallaka su.
39 Na da ili fane legesea, ilia da bu wa: legadomu gogolesa. Ilia da na emo gadenene dafasea, hasalasi dagoi ba: sa.
Na hallaka su ƙaƙaf, ba kuwa za su ƙara tashi ba, sun fāɗi a ƙarƙashin sawuna.
40 Di fawane da na gegema: ne nimi iaha amola na ha lai dunuma hasalasima: ne gasa iaha.
Ka ba ni ƙarfi don yaƙi; ka sa maƙiyina suka rusuna a ƙafafuna.
41 Dia hamobeba: le, na ha lai da naba: le hobeasa. Nowa da nama higasa, na da gugunufinisisa.
Ka sa abokan gābana suka juya a guje, na kuwa hallaka maƙiyina.
42 Ilia da fidima: ne diginiwane wele sia: sa. Be gaga: su dunu hame ba: sa. Ilia da Hina Godema wele sia: sa, be E da hame alofesa.
Suka nemi taimako, amma babu wanda zai cece su, suka yi kira ga Ubangiji, amma ba a amsa musu ba.
43 Na da ili gagoudane amola ilia gulu dou hamone da fo misini doga: le fasisa. Ilia da fafu logoga dialebe agoane ba: sa amola na da ilima ososa: gisa.
Na murƙushe su, suka yi laushi kamar ƙura; na daka na kuma tattake su kamar caɓi a kan tituna.
44 Hame nabasu dunu da nama hasalimusa: dawa: i. Be Di da na gaga: i. Di da na fifi asi gala ilima hina bagade hamoi. Amola dunu fi na da musa: hame dawa: i, amo na da ouligisa.
“Ka kuɓutar da ni daga harin mutanena; ka kiyaye ni kamar shugaban al’ummai. Mutanen da ban sansu ba za su kasance a ƙarƙashina,
45 Ga soge fi dunu da nama beguduli, na sia: nabawane fa: no bobogesa.
baƙi kuma su na zuwa don su yi mini fadanci; da zarar sun ji ni, sukan yi mini biyayya.
46 Ilia da beda: ga ilia gasa bagade gagoi amo fisili yaguguiwane gadili maha.
Zukatansu ta karaya; suka fito da rawan jiki daga kagararsu.
47 Hina Gode da esala. Na Gaga: su dunuma nodoma! Na Gaga: su Gode amo Ea gasa bagade hou amo dunu huluanema olelema.
“Ubangiji yana a raye! Yabo ta tabbata ga Dutsena! Ɗaukaka ga Allah, Dutse, Mai Cetona!
48 Ea da na ha lai ilima hasalasimusa: nama gasa iaha. Na da dunu fi ilima hasalasimusa: , E da amo dunu fi banenesisa.
Shi ne Allahn da yake rama mini, wanda ya sa al’ummai a ƙarƙashina,
49 E da na gaga: sa. Hina Gode! Na da nama ha lai ilima hasalasimusa: Dia da hamosa. Amola nimi bagade dunu nama mae doagala: ma: ne, Dia da na gaga: sa.
wanda ya kuɓutar da ni daga maƙiyina. Ka ɗaukaka ni bisa maƙiyina; ka kiyaye ni daga hannun mugayen mutane.
50 Amaiba: le, na da dunu fifi asi gala amo ganodini Dima nodosa. Na da Dima nodone gesami hea: sa.
Saboda haka, zan yabe ka, ya Ubangiji cikin dukan al’ummai; Zan rera waƙoƙin yabo ga sunanka.
51 Gode da Ea hina bagade ilegei ema hasalasu hou bagade iaha. Hina bagade dunu amo E da ilegei, ema Ea asigidafa hou da mae fisili diala. E da Da: ibidi amola egaga fi ilima Ea asigidafa hou mae fisili eso huluane olelelalumu.
“Ya ba wa sarkinsa kyakkyawan nasara; ya nuna madawwamiyar ƙauna ga shafaffensa, ga Dawuda da zuriyarsa har abada.”

< 2 Sa:miuele 22 >