< 2 Sa:miuele 20 >

1 Giliga: le moilai ganodini da wadela: i hamedei dunu ea dio amo Siba esalebe ba: i. E da Bediamini fi dunu, amola ea ada da Bigilai. E da dalabede fulabole, amane wele sia: i, “Da: ibidi fadegama! Ninia ema hame fa: no bobogemu! Isala: ili dunu! Nini diasua afia: la: di!”
Akwai wani mai tā-da-na-zaune-tsaye, sunansa Sheba, ɗan Bikri, daga kabilar Benyamin, a wurin. Sai ya busa ƙaho, ya yi ihu ya ce, “Ba mu da rabo a wurin Dawuda, ba mu da sashe a wurin ɗan Yesse! Kowa yă nufi tentinsa, ya Isra’ila!”
2 Amaiba: le, Isala: ili dunu da Da: ibidima fa: no bobogelalu fisiagale, Sibama fa: no bobogei. Be Yuda dunu da Da: ibidi fuligala: lalu mae fisili, Da: ibidima fa: no bobogele, Yoda: ne Hano fisili, asili, Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: i.
Saboda haka dukan mutane Isra’ila suka bar Dawuda don su bi Sheba ɗan Bikri. Amma mutanen Yahuda suka kasance a wurin sarki tun daga Urdun har zuwa Urushalima.
3 Da: ibidi da ea hina bagade diasu Yelusaleme ganodini gala amoga doaga: le, e da ea gidisedagi uda nabuane gala amo e da hina bagade diasu ouligima: ne yolesi, amo oule asili, sosodo aligisu dunu ili ouligima: ne ilegei. E da ilia hanai liligi huluane defele momagele ilima i, be e da ili gilisili hame golai. Ilia da amo esoha amogainini ilia bogosu eso huluane didalo agoane gadofele esalu.
Da Dawuda ya komo fadarsa a Urushalima, sai ya ɗauko ƙwarƙwaran goma nan da ya bari su lura da fada, ya keɓe su a wani gida inda za a yi tsaronsu. Ya tanada musu, amma bai kwana da su ba. Aka sa su a keɓe har iyakar rayuwarsu, suka yi zama kamar gwauraye.
4 Hina bagade da Ama: isama amane sia: i, “Yuda dunu huluane gilisima: ne sia: ma! Amasea, ili huluane guiguda: oule misa. Gasidawane guiguda: doaga: ma!”
Sa’an nan sarki ya ce wa Amasa, “Ka tattaro mutanen Yahuda su zo wurina cikin kwana uku, kai kuwa ka kasance a can kai kanka.”
5 Ama: isa da Yuda dunu misa: ne wele sia: na asi. Be e da hina bagade ea ilegei esoha amogalawane hame misi ba: i.
Amma da Amasa ya tafi kiran mutanen Yahuda, ya ɗauki lokaci fiye da lokacin da sarki ya ba shi.
6 Amaiba: le, hina bagade da Abisia: ima amane sia: i, “A: basalome da ninima bidi hamosu bagade iasu. Be Siba da amo baligimusa: hamomu. Na dunu lidili, Siba se bobogema. E da gagili sali moilaiga asili, niniba: le hobeale asi dagoi ba: sa: besa: le, bobogema.”
Dawuda ya ce wa Abishai, “Ina gani Sheba ɗan Bikri zai ba mu wuya fiye da Absalom. Ka ɗauki mutanen maigidanka ka fafare shi, don kada yă sami garuruwa masu katanga yă tsere mana.”
7 Amaiba: le, Youa: be ea dunu amola hina bagade ea da: i sosodo ouligisu dunu, amola dadi gagui dunu huluane da Yelusaleme fisili, Abisia: i amoma fa: no bobogele, Siba famusa: asi.
Saboda haka mutanen Yowab da Keretawa da Feletiyawa da dukan jarumawa suka fita a ƙarƙashin Abishai. Suka fita daga Urushalima don su fafari Sheba ɗan Bikri.
8 Ilia da gele bagade Gibione moilai bai bagade soge ganodini gala amoga doaga: loba, Ama: isa da ilima yosia: i. Youa: be da gegemusa: liligi gaga: ne, ea gegesu gobihei bagade da ea salasu ganodini sanawene buluga idiniginisi ba: i. E da midadi ahoanoba, ea gobihei da hisu osoba holole sa: i.
Yayinda suke a babban dutse a Gibeyon, Amasa ya zo don yă tarye su. Yowab kuwa yana sanye da doguwar rigar soja, a ɗamarar da ya sha kuwa akwai wuƙa a cikin kube. Da ya zo gaba sai wuƙar ta zāre daga kube ta fāɗi.
9 Youa: be da Ama: isama amane sia: i, “Sama! Di da defeala: ?” E da Ama: isa nonogomusa: , ea mayabo amo ea lobodafa amoga gagui.
Yowab ya ce wa Amasa, “Yaya kake, ɗan’uwana?” Sai Yowab ya kama gemun Amasa da hannun dama don yă yi masa sumba.
10 Ama: isa da gegesu gobihei amo Youa: be ea lobofofadiga gagui amo hame dawa: i galu. Youa: be da ea gobiheiga ea hagomo sone, ea iga huluane da osoboga gugudili sa: i. E da amo galu hedolowane bogoi amola Youa: be da e bu famu da bai hame ba: i. Amalalu, Youa: be amola ea eya Abisia: i da bu Siba famusa: se bobogei.
Amasa kuwa bai lura da wuƙar da take hannun Yowab ba, Yowab kuwa ya soke shi da wuƙar a ciki, hanjinsa suka zube ƙasa. Ba tare da ƙarin suƙa ba, Amasa ya mutu. Sa’an nan Yowab da ɗan’uwansa Abishai suka fafari Sheba ɗan Bikri.
11 Youa: be ea dunu afae da Ama: isa ea bogoi da: i hodo gadenene lela, amane wele sia: i, “Nowa da Youa: be amola Da: ibidi elamagai galea, Youa: bema fa: no bobogema!”
Ɗaya daga cikin mutanen Yowab ya tsaya kusa da Amasa ya ce, “Duk mai son Yowab, kuma duk mai son Dawuda, yă bi Yowab!”
12 Ama: isa ea da: i hodo da maga: mega dedebole, logo dogoa dialebe ba: i. Youa: be ea dunu huluane da amogai aliligisimusa: amanebe ba: i. Amaiba: le, e da da: i hodo amo logoa dialu amo hiougili, bugili nasu sogebia ligisiagalisi, abula sosone diasu amoga dedebolesi.
Amasa kuwa yana kwance cikin tafkin jininsa a kan hanya, sai mutumin ya ga dukan sojoji suka zo suka tsaya cik a can. Da ya gane cewa duk wanda ya haura zuwa wurin Amasa sai ya tsaya, sai ya ja gawar Amasa daga hanyar ya kai can cikin wani fili ya rufe shi da zane.
13 Ama: isa ea da: i hodo da logoa dialu amo lalefasi ba: loba, dunu huluane da Youa: bema fa: no bobogele, Siba se bobogei.
Bayan an ɗauke Amasa daga hanya, sai dukan mutane suka bi Yowab don fafaran Sheba ɗan Bikri.
14 Siba da Isala: ili fi huluane ilia sogega fodomane fasili, e da A: ibele Bede Ma: iaga moilaiga doaga: i. Bigilai fi dunu huluane da gilisili, ema fa: no bobogele, moilaia ganodini golili sa: i.
Sheba ya bi ta dukan kabilan Isra’ila zuwa Abel da kuma ta dukan yankin Beriyawa, waɗanda suka taru suka bi shi.
15 Youa: be ea dunu ilia da Siba amo da amogawi esala, amo nababeba: le, ilia da asili amo moilai doagala: lesi. Ilia da moilai gagoi dobea gadenene osobo gasa: le lelegela heda: su hamoi, amola dobea mugululi sa: ima: ne amo hagududili osobo dogone hugalolesi.
Sai dukan rundunonin da suke tare da Yowab suka zo suka yi wa Sheba kwanton ɓauna a Abel-Bet-Ma’aka. Suka tara ƙasa kewaye da jikin katangar birnin daidai da tsayinta. Sa’an nan waɗansu kuma suna ƙoƙarin rushe katangar.
16 Bagade dawa: su uda da amo moilaiga esalu. E da dobea da: iya gado aligili amane wele sia: i, “Nabima! Nabima! Youa: be goeguda: misa: ne sia: ma! Na da ema sia: mu gala.”
Sai wata mata mai hikima ta yi kira daga ciki birnin ta ce, “Ku saurara! Ku saurara! Ku gaya wa Yowab yă zo nan ina so in yi magana da shi.”
17 Youa: be da amoga asili, uda da ema amane sia: i, “Di da Youa: bela: ?” Youa: be da bu adole i, “Ma! Amo da na!” Uda da amane sia: i, “Hina! Na sia: nabima!” Youa: be da bu adole i, “Na da nabala!”
Ya tafi wurinta, sai ta ce, “Kai ne Yowab?” Ya ce, “Ni ne”. Ta ce, “Ka ji abin da zan ce maka.” Ya ce, “Ina jinki.”
18 Uda da amane sia: i, “Musa: hemonega ilia da amane sia: su, `Dilia asili, A:ibele moilai bai bagadega dilima adole iasu nabamasa!’ amola ilia da amanewane hamosu.
Ta ci gaba ta ce, “A dā can, akan ce, ‘Sami amsarka a Abel,’ shi ke nan an gama.
19 Ninia moilai da moilai noga: idafa. Ea olofosu hou amola fuli gala: su hou da Isala: ili moilai huluane ilia hou baligisa. Dia da abuliba: le ninia moilai wadela: musa: hamosala: ? Di da Hina Gode Ea gagui liligi wadela: musa: hanabela: ?”
Mu ne masu salama da kuma amintattu na Isra’ila. Kana ƙoƙari ka hallaka birnin da yake uwa a Isra’ila. Don me kake so ka hallakar da gādon Ubangiji?”
20 Youa: be da bu adole i, “Hame mabu! Na da dia moilai hamedafa wadela: lesimu.
Yowab ya ce, “Allah yă sawwaƙe! Allah yă sawwaƙe in hallaka, ko in lalace gādon Ubangiji.
21 Ninia da amo hamedafa ilegei. Be dunu ea dio amo Siba (Ifala: ime agolo soge dunu Bigilai amo egefe) e da muni hina bagade Da: ibidima lelesu hamosu. Amo dunu afae na lobo da: iya ima. Amasea, na da dia moilaiga doagala: lalu fisili masunu.” Uda da amane sia: i, “Ninia da ea dialuma damuni fasili, dobea dabudili dima galagudumu.”
Ba haka ba ne batun. Wani mai suna Sheba ɗan Bikri ne, daga ƙasar tudun Efraim, ya tayar wa sarki, yana gāba da Dawuda. Ki ba mu wannan mutum, zan kuwa janye daga birnin.” Matar ta ce wa Yowab, “Za a jefa maka kansa daga katanga.”
22 Amanoba, e da moilai dunuma asili, ea ilegei amo ilima olelei. Amalalu, ilia da Siba ea dialuma damuni fasili, dobea dabudili, Youa: bema galagudui. Youa: be da ea dunu amo doagala: lalu fisimusa: olelema: ne, dalabede fulaboi. Ilia da ilia diasua buhagi. Amola Youa: be da hina bagade Yelusaleme ganodini esalu, ema buhagi.
Sa’an nan matar ta tafi wurin dukan mutane da shawararta mai hikima, sai suka datse kan Sheba ɗan Bikri suka jefa wa Yowab. Saboda haka sai ya busa ƙaho, mutanensa kuwa suka watse daga birnin, kowa ya koma gidansa. Yowab kuma ya koma wurin sarki a Urushalima.
23 Isala: ili dadi gagui wa: i ouligisudafa da Youa: be. Da: ibidi ea da: igene sosodo aligisu dunuma ouligisudafa da Bina: ia (Yihoiada egefe).
Yowab ne yake shugabancin dukan rundunoni; Benahiya ɗan Yehohiyada ne yake shugabancin Keretawa da Feletiyawa;
24 Udigili hawa: hamosu dunu ilia ouligisu dunu da Adounaila: me. Sia: dedei ouligisu dunu da Yihosiafa: de (Ahilade egefe).
Adoniram kuwa shi ne shugaban aikin gandu; Yehoshafat ɗan Ahilud shi ne marubucin tarihi;
25 Fada: i sia: dedesu ouligisu dunu da Sifa. Gobele salasu dunu da Sa: idoge amola Abaia: da.
Shewa kuwa magatakarda; Zadok da Abiyatar su ne firistoci;
26 Amola Yie moilai dunu A: ila amo da Da: ibidi ea gobele salasu dunu esalu.
Ira mutumin Yayir kuwa shi ne firist na Dawuda.

< 2 Sa:miuele 20 >