< 2 Sa:miuele 18 >

1 Hina bagade Da: ibidi da ea dunu huluane gegedole, afafane, dunu gilisisu idi afae afae amo da 1,000 amola gilisisu eno ilia idi afae afae da 100 agoane ilegele gagai. Amo gilisisu ouligima: ne, e da ouligisu dunu ilegele gagai.
Dawuda ya tattara mutanen da suke tare da shi, ya naɗa musu komandodi na dubu-dubu, da na ɗari-ɗari.
2 Amalalu, e da gilisisu udiana hamone, ili gadili asunasi. Gilisisu udiana ilia ouligisu dunu da Youa: be amola ea eya Abisia: i amola Ga: de dunu Idai. Amola Da: ibidi da amane sia: i, “Na amola nini masunu.”
Dawuda ya sa rundunoni kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Yowab, kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Abishai, ɗan’uwan Yowab ɗan Zeruhiya, kashi ɗaya bisa uku a ƙarƙashin Ittai mutumin Gat. Sai sarki ya ce wa rundunonin, “Tabbatacce zan tafi tare da ku.”
3 Be ilia da bu adole i, “Di da nini hame masunu. Ninisu da beba: le hobeasea, o ninia dogoa mogili fane legei ba: sea, ninia ha lai da hame dawa: mu. Be di da nini dunu 10,000 agoanega fawane defele ba: sa. Di da guiguda: moilaiga esalu, ninima fidisu asunasima: ne, ouesalumu da defea.”
Amma mutanen suka ce, “Ba za ka fita ba; gama in ya kasance tilas mu gudu, ba za su kula da mu ba. Ko da rabinmu sun mutu, ba za su damu ba; amma kai kanka ka fi mutum dubu goma namu. Zai fi maka ka zauna a cikin gari, ka dinga aika mana da taimako.”
4 Da: ibidi da amane sia: i, “Dilia da amo hou da baligili noga: i dawa: beba: le, na da hamomu.” Amalalu, e da logo holei bega: leloba, ea dunu gilisisu mogili da 1,000 idi amola mogili da 100 idi, amo da gadili mogodigili asi.
Sarki ya ce, “Zan yi duk abin da ya fi muku kyau.” Saboda haka sarki ya tsaya kusa da bakin ƙofa yayinda dukan mutane suke fitowa a ƙungiyar ɗari-ɗari da ta dubu-dubu.
5 E da Youa: be amola Abisia: i amola Idai ilima amane sia: i, “Dilia nama asigiba: le, ayeligi A: basalome ema se mae ima.” Dadi gagui dunu huluane da sia: amo Da: ibidi da ea ouligisu dunuma sia: i, amo nabi.
Sarki ya umarci Yowab, Abishai, da Ittai, ya ce musu, “Ku yi mini hankali da saurayin nan Absalom.” Dukan mutane kuwa suka ji yadda sarki yake ba wa kowane komanda umarni.
6 Da: ibidi ea dadi gagui wa: i da sogega asili, Ifala: ime iwilaga Isala: ili dunuma gegei.
Rundunonin suka tafi zuwa fili don su yi yaƙi da Isra’ila. Aka kuwa yi yaƙi a kurmin Efraim.
7 Da: ibidi ea dunu da Isala: ili dunu hasali. Ilia gasa bagadewane Isala: ili dunuma hasalasi. Amo esoha, dunu 20,000 agoane da fane lelegei dagoi ba: i.
A nan ne mutanen Isra’ila suka sha kashi a hannun mutanen Dawuda. Waɗanda suka yi rauni da kuma waɗanda suka mutu a ranar sun yi yawa, mutum dubu ashirin.
8 Gegesu da soge huluane amo ganodini asi. Dunu amo da iwila ganodini bogoi ilia idi da dunu gegesu ganodini bogoi ilia idi baligi dagoi.
Yaƙin ya bazu a duk fāɗin ƙauyukan, abin da kurmin ya ci kawai a ranar ya fi yawan abin da aka kashe da takobi.
9 A: basalome da `miule’ amoga fila heda: le ahoanoba, hedolowane Da: ibidi ea dunu mogili ema manebe ba: i. Ea `miule’ da hehenane, `ouge’ ifaha golili asili, A:basalome ea dialuma da ifa amodaga gaguiagai. Miule da bu hehenai, be A: basalome da ea dialuma ifa amodaga fodosili hamefufua hegoa: i dialebe ba: i.
To, Absalom ya haɗu da mutanen Dawuda. Yana hawan dokinsa, kuma yayinda dokin ya kusa kai cikin rassan babban itacen oak, sai kan Absalom ya sarƙafe a kan itacen oak ɗin. Dokin ya wuce da gudu, shi kuwa ya rataye a can yana lilo.
10 Da: ibidi ea dunu afae da amo ba: lu, Youa: bema amane adola asi, “Hina! Na da A: basalome `ouge’ ifaga fodosili hegoa: i dialebe ba: i!”
Sa’ad da wani daga cikin mutanen ya gan haka, sai ya gaya wa Yowab, “Na ga Absalom yana rataye a itacen oak.”
11 Youa: be da bu adole i, “Dia ba: beba: le, abuliga amogaiwane e hame fane legebela: ? Na nisu da dima silifa fage nabuane amola bulu ia: noba!”
Yowab ya ce wa mutumin da ya ba shi labarin, “Mene! Ka ga shi? Don me ba ka buge shi har ƙasa nan da nan ba? Ai, da na ba ka shekel goma na azurfa da abin ɗamarar jarumi.”
12 Be amo dunu da bu adole i, “Di da silifa fage 1,000 agoane nama i ganiaba, na da hina bagade egefema hame wadela: lesila: loba. Ninia huluane da hina bagade di amola Abisia: i amola Idai dilima amane sia: be nabi, `Dilia nama asigiba: le, ayeligi A: basalomema se mae ima!’
Amma mutumin ya ce wa Yowab, “Ko da za a auna mini azurfa dubu a hannuna, ba zan miƙa hannuna in taɓa ɗan sarki ba. A kunnuwanmu fa sarki ya umarce ka, da Abishai, da Ittai cewa, ‘Ku tsare saurayin nan Absalom a madadina.’
13 Be na da hina bagade ea sia: i mae nabawane A: basalome fane legesa ganiaba, hina bagade da amo naba: loba (e da liligi hamobe huluane naba) amaiba: le dia da na hame gaga: la: loba ba: mu.”
Da na yi haka da na sa kaina a halin ƙaƙa-ni-ka-yi, kuma babu abin da zai ɓoyu ga sarki, kai kuwa za ka janye abinka daga gare ni.”
14 Youa: be da amane sia: i, “Na da di amo hamoma: ne bu hame aligimu!” A: basalome da `ouge’ ifaga hegoa: nesi dialebe ba: le, amola Youa: be da goge agei udiana lale amoga ea bida: igia soi.
Yowab ya ce, “Ba zan ɓata lokaci da kai ba.” Saboda haka sai ya ɗauki māsu uku a hannunsa ya zura su a ƙahon zuciyar Absalom, tun Absalom yana da sauran rai a maƙale a itacen oak.
15 Amalalu, Youa: be ea dadi gagui dunu nabuane gala da gadenene misini, A:basalome bogoma: ne dabuasilisi.
Masu ɗaukan kayan yaƙin Yowab goma kuwa sun kewaye Absalom, suka bubbuge shi suka kashe.
16 Youa: be da sia: beba: le, ilia dalabede amo gegesu dagolesima: ne fulaboi. Amola Youa: be ea dadi gagui dunu da Isala: ili dunuma se bobogelalu yolesili buhagi.
Sa’an nan Yowab ya busa ƙaho, sai sojoji suka bar fafaran Isra’ila, gama Yowab ya tsai da su.
17 Ilia da A: basalome ea da: i hodo lale, oso dogone uli dogoi ganodini sanasili, igi gegedole legei bagade, amoga dedebosi. Isala: ili dunu huluane da hobeale, afagogole, hi diasuga buhagi.
Suka ɗauki Absalom, suka jefa shi cikin wani babban rami a kurmin, suka kuwa tula tsibin duwatsu a kansa. Ana cikin haka, sai dukan Isra’ilawa suka tsere zuwa gidajensu.
18 A: basalome da mae bogole esalebe galu, e da ea hamoi dawa: loma: ne, hina bagade Fagoga igiga wanonesi. Bai e da dunu mano hame amola egefe ea dio osobo bagade sia: numu hame galu. Amaiba: le, e da amo dawa: loma: ne igi wanoi amoma hina: dio asunasi. Amola amogainini wali, amoga ilia da `A: basalome ea dawa: digima: ne igi Wanoi’ amo dio sia: sa.
A lokacin da Absalom yake da rai, Absalom ya gina wa kansa al’amudin tunawa, a Kwarin Sarki, gama ya yi tunani ya ce, “Ba ni da ɗa namiji wanda zai sa a riƙa tunawa da ni.” Sai ya kira ginshiƙin da sunansa, ana kuwa kira shi Al’amudin Absalom har wa yau.
19 Amalalu, Ahima: ia: se (Sa: idoge egefe) da Youa: bema amane sia: i, “Na da hina bagadema hehenane, sia: ida: iwane amo da Hina Gode da ea ha lai ema mae hasalima: ne e gaga: i, na da amo sia: adola masa: ne sia: ma”
Ahimawaz ɗan Zadok ya ce, “Bari in ruga in kai wa sarki labari cewa Ubangiji ya cece shi daga hannun abokan gābansa.”
20 Youa: be da bu adole i, “Hame mabu! Di da wali eso sia: ida: iwane adomusa: hame masunu. Eso enoga da defea be wali eso hame. Bai hina bagade egefe da bogoi dagoi.”
Yowab ya ce, “Ba kai ba ne za ka kai wannan labari a yau ba. Kana iya kai labarin wani lokaci, amma yau kam ba zai yiwu ba, saboda ɗan sarki ya mutu.”
21 Amalalu, e da ea udigili hawa: hamosu dunu (Suda: ne soge dunu) ema amane sia: i, “Di hina bagade ema asili, dia ba: i liligi amo ema olelema.” Udigili hawa: hamosu dunu da begudili, hehenane asi.
Sai Yowab ya ce wa wani mutumin Kush, “Je ka faɗa wa sarki abin da ka gani.” Mutumin Kush ɗin kuwa ya rusuna wa Yowab, sai ya ruga a guje.
22 Be Ahima: ia: se da ea edegei mae fisili, bu sia: i, “Na da fa: no mabe hou hame dawa: sa. Be na amola da amo sia: adomusa: masa: ne sia: ma.” Youa: be da adole ba: i, “Nagofe! Dia abuliba: le amo hou hamomusa: hanabela: ? Di da amoga bidi hame lamu.”
Ahimawaz ɗan Zadok ya sāke ce wa Yowab, “Ko mene ne zai faru, ina roƙonka bari in bi bayan mutumin Kush nan.” Amma Yowab ya ce, “Ɗana me ya sa kake so ka je? Ba ka da labarin da zai jawo maka lada.”
23 Ahima: ia: se da amane sia: i, “Na da fa: no mabe hou mae dawa: le masunu hanai galebe!” “Defea! Masa!” Youa: be da sia: i. Amaiba: le, Ahima: ia: se da Yoda: ne Fago gudu hehenaia sa: ili, hedolowane udigili hawa: hamosu dunu ea ahoabe baligi.
Ya ce, “Ko mene ne zai faru, ina so in ruga da gudu.” Sai Yowab ya ce, “Ruga!” Sai Ahimawaz ya sheƙa a guje ya bi ta hanyar fili ya riga mutumin Kush nan.
24 Da: ibidi da sogebi amo da gano golili ganosu amola ga golili ganosu dogoa gala, amogawi fi esalebe ba: i. Sosodo aligisu dunu da moilai dobea da: iya gado heda: le, logo holei dabua fafai amo da: iya lelu. E da gadili ba: le galoba, dunu afae hehenanebe ba: i.
Yayinda Dawuda yake zaune tsakanin ƙofofin ciki da na waje, sai mai tsaro ya hau rufin ginin da yake kan hanyar shiga ta wajen katanga. Da ya duba sai ya ga wani mutum shi kaɗai yana gudu.
25 E da hina bagadema gudu wele sia: ne guduli, hina bagade da ema amane sia: i, “E da hisu mabeba: le, sia: noga: i adomusa: maha.” Hehenasu dunu da gebewane gagadenena manebe ba: i.
Mai tsaro ya tā da murya ya faɗa wa sarki. Sarki ya ce, “In shi kaɗai ne, ya kawo labari mai kyau ke nan.” Mutumin ya matso kusa-kusa.
26 Amalalu, sosodo aligisu dunu da eno dunu hisu hehenanebe ba: i. E da logo holei ouligisu dunuma gudu wele sia: ne gudui, “Ba: ma! Dunu eno da hehenaiya manebe goea!” Hina bagade da bu adole i, “E amolawane da sia: ida: iwane adola maha.”
Sai mai tsaron ya ga wani mutum yana zuwa a guje. Sai ya tā da murya ya kira mai tsaron ƙofa ya ce, “Duba, ga wani mutum kuma yana gudu shi kaɗai!” Sarki ya ce, “Shi ma yana kawo labari mai daɗi ne.”
27 Sosodo aligisu dunu da amane sia: i, “Na ba: loba bisili mabe dunu da Ahima: ia: se e agoai hehenanebe.” Hina bagade da amane sia: i, “E da dunu noga: i. Amola e da sia: ida: iwane adola maha.”
Sai mai tsaron ya ce, “A ganina gudu na farin, ya yi kama da gudun Ahimawaz, ɗan Zadok.” Sarki ya ce, “Shi mutumin kirki ne, yana zuwa da saƙo mai kyau.”
28 Ahima: ia: se da hina bagadema asigi sia: yosia: nu, hi gobele hina bagade midadi osoba gala: la sa: ili, amane sia: , “Dia Hina Godema nodoma! Bai E da di, hina noga: i, dia ha lai odoga: be dunu amo hasalima: ne hamoi dagoi.”
Sai Ahimawaz ya tā da murya ya ce wa sarki, “Kome lafiya yake!” Sai ya rusuna har ƙasa a gaban sarki ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji Allahnka! Ya ba da mutanen da suka tayar wa ranka yă daɗe a hannunsa.”
29 Hina bagade da adole ba: i, “Ayeligi A: basalome da hahawane gaga: bela: ?” Ahima: ia: se da bu adole i, “Hina! Dia ouligisu dunu Youa: be da na asunasi mana ba: loba, na da dunu bagohame bulisa lafia: lebe ba: i, be amo ea bai na da hame dawa: i.”
Sai sarki ya ce, “Saurayin nan Absalom yana nan da rai?” Ahimawaz ya ce, “Na ga wani babban rikicewar a daidai lokacin da Yowab yake gab da aikan bawan sarki da kuma ni, sai dai ban san ko mene ne ba.”
30 Hina bagade da amane sia: i, “Gagoe aligila masa!” Amola e da amogawi asili, lelu.
Sai sarki ya ce, “Koma gefe ka jira a can.” Sai ya ja gefe ya tsaya.
31 Amalalu, Suda: ne udigili hawa: hamosu dunu da doaga: le, hina bagadema amane sia: i, “Hina noga: idafa! Na da dima sia: ida: iwane adola misi. Wali eso, Hina Gode da dima, dia ha lai lelesu dunu hasalima: ne hamoi dagoi.”
Sai ga mutumin Kush ya iso ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, ka ji labari mai kyau! Ubangiji ya cece ka yau daga dukan waɗanda suka tayar maka.”
32 Hina bagade da amane adole ba: i, “Ayeligi A: basalome da gaga: bala:”? Udigili hawa: hamosu dunu da bu adole i, “Hina! Ema hamoi hou defele, dia ha lai amola dima odoga: su dunu huluane, ilima amane hamoi dagoi ba: mu da defea!”
Sarki ya ce wa mutumin Kush, “Saurayin nan Absalom, yana nan lafiya?” Mutumin Kush ya ce, “Allah yă sa abokan gāban ranka yă daɗe, da duk waɗanda suka tayar maka da mugunta, su zama kamar saurayin nan.”
33 Ea mano da bogoi nababeba: le, Da: ibidi da baligiliwane da: i dione, sesei amo da logo holeiga gadodili gala, amoga asili, dinanu. E da ahoa ha: giwane disa amane wele sia: i, “Nagofe! A: basalome! Nagofe! Nagofe! Di mae bogole, na fawane bogomu da defea galu! Nagofe! A: basalome, nagofe!”
Sai gaban sarki ya faɗi. Ya haura zuwa ɗakin da yake kan katangar hanyar shiga ya yi kuka. Yayinda yake tafiya ya ce, “Ya ɗana Absalom! Ɗana, ɗana Absalom! Da ma a ce ni ne na mutu maimakonka. Ya Absalom, ɗana, ɗana!”

< 2 Sa:miuele 18 >