< 2 Sa:miuele 15 >

1 Amogalu fa: no, A:basalome da `sa: liode’ amola hosi lai. Amola ema sosodo aligisu dunu 50agoane masa: ne ilegei.
Ana nan sai Absalom ya samo wa kansa wata keken yaƙi da dawakai tare da mutum hamsin da za su sha gabansa.
2 E da hou agoane hamonanusu. E da hahabedafa wa: legadole, asili, moilai holei bega: gadenene lelusu. Nowa da sia: ga gegeiba: le hina bagade ea hahamoma: ne manoba, A:basalome da ema misa: ne wele guda: le, e da habidili misibayale adole ba: su. Amalalu, dunu da ea fi amo sia: noba,
Absalom yakan tashi da sassafe yă tsaya a gefen hanyar shigar ƙofar birni. Duk sa’ad da wani ya zo da ƙara don a kai gaban sarki yă yi shari’a, Absalom yakan kira shi yă ce, “Daga wane gari ka fito?” Sai mutumin yă amsa yă ce, “Bawanka ya fito a ɗaya daga cikin kabilan Isra’ila.”
3 A: basalome da ema agoane sia: su, “Defea! Sema ilegei da di fidimu gala. Be hina bagade ea alofele iasu dunu, dia se nabasu nabima: ne, da hame gala.”
Sai Absalom yă ce masa, “Ga shi, ƙararka daidai ne, tana kuma da gaskiya, sai dai ba wakilin sarkin da zai ji ka.”
4 Amalalu, A:basalome da eno gilisili amane sia: su, “Hina bagade da na fofada: su dunu ilegemu da defea galu. Amai galea, nowa da sia: ga gegesu o fofada: mu ganiaba da nama misini, moloidafa fofada: su na lobo da: iya ba: la: loba.”
Absalom kuwa yakan ƙara da cewa, “Da a ce an naɗa ni alƙali a ƙasar mana! Da duk mai ƙara, ko kuka wanda zai zo wurina, zan in tabbatar an yi masa adalci.”
5 Agoai dunu da A: basalomema begudumusa: manoba, e da amo dunu sogoba: le guda: le nonogosu.
Kuma duk sa’ad da wani ya zo wurin Absalom ya rusuna don yă gaishe shi, sai Absalom yă sa hannunsa yă ta da shi, yă kuma rungume shi.
6 A: basalome da amo hou amo Isala: ili dunu huluanedafa amo ili hina bagadema moloidafa hou lama: ne misi dunu, ilima amane hamosu. Amalalu, Isala: ili dunu da Da: ibidima fuligala: su hou fisili, bu A: basalome fuligala: i.
Absalom ya yi ta yin haka ga dukan Isra’ilawan da suka zo wurin sarki don neman adalci, ta haka kuwa ya saci zukatan mutanen Isra’ila.
7 Ode biyaduyale da gidigili, A:basalome da hina bagade Da: ibidima amane sia: i, “Ada! Na da Hibalone amoga asili, na Hina Godema ilegei amo hamomusa: masa: ne, dia na logo doasima.
A ƙarshen shekara huɗu, Absalom ya ce wa sarki, “Bari in tafi Hebron in cika alkawarin da na yi wa Ubangiji.
8 Na da Gisie soge (Silia soge bagade amo ganodini) amogawi esalea, na da Hina Gode da na Yelusaleme moilai bai bagadega oule ahoabeba: le, na da Hibalone moilai bai bagadega Ema nodone sia: ne gadoma: ne ilegei.”
Yayinda bawanka yake zama a Geshur, a Aram, na yi wannan alkawari, na ce, ‘In Ubangiji ya komo da ni Urushalima, zan yi wa Ubangiji sujada a Hebron.’”
9 Hina bagade da amane sia: i, “Olofole masa!” Amaiba: le, A:basalome da Hibalone moilai bai bagadega asi.
Sarki ya ce, “Ka sauka lafiya.” Sai ya tafi Hebron.
10 Be amogawi e da sia: adola ahoasu dunu Isala: ili fi huluane ilima agoane sisia: i lama: ne asunasi, “Dilia dalabede ilia fulabobe nabasea, amane wele sia: ma, `A: basalome da Hibalone moilai bai bagadega, Isala: ili ilia hina bagade hamoi dagoi.’”
Sai Absalom ya aiki manzanni a asirce cikin dukan kabilan Isra’ila, ya ce musu su ce, “Da zarar kuka ji an busa ƙaho, sai ku ce, ‘Absalom sarki ne a Hebron.’”
11 Dunu 200 agoane da A: basalome ili hiougiba: le, Yelusaleme moilai bai bagade fisili, Hibalone moilai bai bagadega asi ba: i. Ilia da A: basalome ea odoga: su ilegei amo hamedafa dawa: i galu, amola e hame fuligala: i.
Mutum ɗari biyu daga Urushalima suka raka Absalom. An gayyace su a matsayin baƙi, suka kuwa tafi cikin rashin sani, ba su san wani abu game da al’amarin ba.
12 Amola A: basalome da gobele salasu hamonanoba, e da Gailou moilaiga Ahidoufele (hina bagade Da: ibidi ea fada: i sia: ne iasu dunu afae) amo ema misa: ne sia: si. Hina bagade Da: ibidi amo fadegama: ne ilegesu dunu da heda: le amola A: basalome ea fa: no bobogesu dunu ili idi amolawane da heda: lalebe ba: i.
Yayinda Absalom yake miƙa hadaya, ya aika a kira Ahitofel mutumin Gilo, mai ba wa Dawuda shawara, yă zo daga Gilo garinsa. Ta haka makircin ya ƙara ƙarfi, masu bin Absalom kuma suka yi ta ƙaruwa.
13 Sia: adola ahoasu dunu da Da: ibidima amane sia: i, “Isala: ili dunu da A: basalome amo fuligala: musa: ilegelala.”
Wani manzo ya zo wurin Dawuda ya ce masa, “Zukatan mutanen Isra’ila sun koma wajen Absalom.”
14 Amaiba: le, Da: ibidi da ea eagene ouligisu dunu amo da e fidisa Yelusaleme moilai bai bagadega esalu, ilima amane sia: i, “Ninia wahadafa A: basalomeba: le hobeala: di. Hadiga! E da hedolo misini, nini hasalalu amola dunu huluane moilaiga esalebe fane legesa: besa: le, ninia hedolodafa hobeale ahoa: di.”
Sai Dawuda ya ce wa dukan fadawansa da suke tare da shi a Urushalima, “Ku zo! Mu gudu, in ba haka ba, babu wanda zai tsira daga hannun Absalom. Dole mu bar nan, nan da nan, in ba haka ba zai tashi da sauri yă fāɗa mana, yă kuma hallaka garin da takobi.”
15 Ilia da bu adole i, “Defea! Hina noga: idafa! Ninia da dia sia: i defele hamomusa: momagei dagoi.”
Sai fadawan sarki suka ce masa, “Barorinka suna a shirye su yi duk abin da ranka yă daɗe, ya zaɓa.”
16 Amaiba: le, hina bagade amola ea sosogo fi huluane amola ea eagene ouligisu dunu huluane da fisili asi. Be e da ea gidisedagi uda nabuane gala, hina bagade ea diasu ouligima: ne yolesi.
Sarki ya kama hanya, dukan gidansa kuwa suna biye da shi; amma ya bar ƙwarƙwarai goma su lura da fada.
17 Hina bagade amola ea dunu da moilai fisili ahoanoba, ilia da diasu fa: nogadafa amogawi aliligi.
Ta haka sarki ya kama hanya da dukan mutane suna biye da shi, suka yi sansani a wani wuri mai ɗan nisa da Urushalima.
18 Ea eagene ouligisu dunu huluane ili dadafulili lelefulu. Amola hina bagade ea da: i sosodo aligisu dunu da ea midadi baligili asi. Dadi gagui dunu600 agoane (amo da musa: Ga: de soge fisili, Da: ibidima fa: no bobogei) ilia amola Da: ibidi midadi baligili asi.
Dukan mutanensa suka wuce gabansa, tare da dukan Keretawa da Feletiyawa; da dukan mutane ɗari shida na Gittiyawan da suka raka shi daga Gat, suka wuce gaban sarki.
19 Hina bagade da ilia ouligisu dunu amo Ida: iai ema amane sia: i, “Di da abuliba: le ani ahoabela: ? Buhagili, amalu gaheabolo hina bagade ali aligima! Di da ga fi dunu, amola dia sogedafa fisili guiguda: mugululi misi dunu agoai esala.
Sarki ya ce wa Ittai mutumin Gat, “Don me za ka zo tare da mu? Ka koma ka zauna tare da Sarki Absalom. Kai baƙo ne, ɗan gudun hijira daga garinka.
20 Di da eso bagahame guiguda: esalu. Amaiba: le, di da ani udigili ahoanumu da hamedei. Na da na doaga: mu sogebi hamedafa dawa: Buhagima! Amola dia fi dunu amola bu oule masa! Amola Hina Gode da di mae fisili, dima asigilalumu da defea.”
Jiya-jiya ka zo. Yau kuma in sa ka yi ta yawo tare da mu, ga shi ban ma san inda za ni ba? Koma, ka tafi da’yan’uwanka. Bari alheri da amincin Ubangiji su kasance tare da kai.”
21 Be Ida: iai da bu adole i, “Hina noga: idafa! Na da Hina Gode Ea Dioba: le dafawane ilegesa. Na da di adi sogega ahoasea, ani masunu. Di da bogosea, ani galu bogomu. Be na da di hamedafa yolesimu.”
Amma Ittai ya ce wa sarki, “Muddin Ubangiji yana a raye kuma muddin ranka yă daɗe yana a raye, duk inda ranka yă daɗe sarki zai kasance, ko a yi rai ko a mutu, a can bawanka zai kasance.”
22 Da: ibidi da amane adole i, “Defea! Mogodigili masa!” Amaiba: le, Ida: iai amola ea dunu amola ilia sosogo da bu ahoanu.
Dawuda ya ce wa Ittai, “Wuce gaba, taka mu je.” Sai Ittai mutumin Gat ya shiga layi tare da dukan mutanensa da iyalan da suke tare da shi.
23 Da: ibidi ea fa: no bobogesu dunu da ga ahoanoba, dunu huluane da ha: giwane dinanu. Hina bagade da ea dunu bisili, Gidalone hano fonobahadi degele, ilia gilisili hafoga: i sogega ahoanebe ba: i.
Dukan ƙauyuka suka yi ta kururuwa yayinda mutanen suke wucewa. Sarki shi ma ya haye ta Kwarin Kidron, mutane kuma suka ci gaba da tafiya zuwa wajen hamada.
24 Gobele salasu dunu amo Sa: idoge amola Lifai fi dunu amo Gousa: su Sema Gagili gaguli ahoanebe ba: i. Ilia amo ligisili, dunu huluanedafa da moilai yolesi dagoi ba: loba fawane bu gaguia gadoi. Gobele salasu dunu Abaia: da amola da amogawi esalebe ba: i.
Zadok yana nan tare da su, kuma dukan Lawiyawan da suke tare da shi kuwa suna ɗauke da akwatin alkawarin Allah. Suka sauke akwatin alkawarin Allah, Abiyatar ya miƙa hadaya sai da mutane suka gama fita daga birnin.
25 Amalalu, hina bagade da Sa: idogema amane sia: i, “Gousa: su Sema Gagili amo moilai bai bagadega bu gaguli masa. Hina Gode da nama hahawane galea, E da na Gousa: su Sema Gagili amola amo ea ilegei sogebi amo ba: la masa: ne logo doasimu.
Sa’an nan sarki ya ce wa Zadok, “Ka komar da akwatin alkawarin Allah cikin birnin. Idan na sami tagomashi a idon Ubangiji, zai dawo da ni, yă kuma sa in sāke gan shi a mazauninsa.
26 Be E da nama hahawane hame galea - defea - E da nama Ea hanaiga hamomu da defea.”
Amma in ya ce, ‘Ina baƙin ciki da kai,’ to, ina a shirye; bari yă yi abin da ya fi masa.”
27 Amola Da: ibidi da Sa: idogema eno amane sia: i, “Di da ba: la: lusu dunula: ? Diagofe Ahima: ia: se amola Abaia: da egefe amo Yonada: ne amo lalalu, olofole moilai bai bagadega buhagima.
Sarki ya kuma ce wa Zadok firist, “Ashe, kai ba mai duba ba ne? Ka koma cikin birnin lafiya, tare da ɗanka Ahimawaz, da kuma Yonatan ɗan Abiyatar. Kai da Abiyatar ku tafi da’ya’yanku biyu.
28 Amogalu, na da hafoga: i soge ganodini, hano degesu gadenene sogebi amogawi dilia sia: nabimusa: ouesalumu.”
Zan kuwa jira a mashigai a hamada, sai na ji daga gare ku.”
29 Amaiba: le, Sa: idoge amola Abaia: da da Gousa: su Sema Gagili amo Yelusaleme moilai bai bagadega gaguli asili, amogawi ouesalu.
Saboda haka Zadok da Abiyatar suka ɗauki akwatin alkawarin Allah suka komar da shi Urushalima, suka zauna a can.
30 Da: ibidi da digini asili, Olife Goumiba: le heda: i. E da ea emo salasu mae salawane amola ea da: i dioi olelema: ne, ea dialuma dedeboiwane asi. Amola dunu huluane ema fa: no bobogebe da ilia dialuma hulu dedebole digini afia: lebe ba: i.
Amma Dawuda ya ci gaba yana hawan Dutsen Zaitun, yana kuka yayinda yake tafiya; kansa a rufe, kuma babu takalma a ƙafafunsa. Dukan mutanen da suke tare da shi suka rufe kawunansu suna ta kuka yayinda suke haurawa.
31 Ilia da Da: ibidima amane olelei, “Ahidoufele da A: basalome ea odoga: su hou amoga gilisi.” Amalalu, Da: ibidi da amane sia: ne gadoi, “Hina Gode! Dia Ahidoufele ea fada: i sia: ne iasu sia: amo afadenene, gagaoui dunu ea sia: agoane hamoma: ma.”
To, an gaya wa Dawuda cewa, “Ahitofel yana cikin waɗanda suka hadasa maƙarƙashiya tare da Absalom.” Saboda haka Dawuda ya yi addu’a ya ce, “Ya Ubangiji ka mai da shawarar Ahitofel ta zama shiririta.”
32 Olife Goumi da: iya gado da nodone sia: ne gadosu sogebi dialebe ba: i. Da: ibidi da amogawi doaga: loba, ea samadafa amo Agaide dunu ea dio amo Hiusiai da ema misi. Ea da abula gagadelale ga: ne, amola ea dialuma da: iya osobo uli ba: i.
Da Dawuda ya isa ƙwanƙoli, inda mutane sun saba yi wa Allah sujada, Hushai, mutumin Arkitawa kuwa yana can don yă tarye shi, taguwarsa a yage, ga kuma ƙura a kansa.
33 Da: ibidi da ema amane sia: i, “Di da ani ahoasea, na hame fidimu.
Sai Dawuda ya ce masa, “In ka tafi tare da ni, za ka zama mini kaya.
34 Be dia na fidimusa: dawa: sea, agoane hamoma. Di Yelusaleme moilai bai bagadega buhagili, A:basalomema amane olelema, `Na da diada mae yolesili, fuligala: iwane hawa: hamonanu, amo defele na da di fidimu.’ amane sia: ma. Amasea, Ahidoufele da A: basalomema fada: i sia: sia: sea, di da ema amo sia: ga mae fa: no bobogema: ne sia: ma.
Amma in ka koma birni, ka gaya wa Absalom, ‘Zan zama bawanka, ya sarki; dā ni bawan mahaifinka ne, amma yanzu zan zama bawanka,’ ta haka za ka watsar da shawarar Ahitofel.
35 Di da gobele salasu dunu Sa: idoge amola Abaia: da amogawi esalebe ba: mu. Sia: huluane di da hina bagade diasua nababe, amo elama olelema.
Ba Zadok da Abiyatar firistocin nan suna nan tare da kai ba? Ka gaya musu duk abin da ka ji a fadan sarki.
36 Elea egefela amo Ahima: ia: se amola Yonada: ne amo da ili galu esala. Amaiba: le, di da hina bagade diasua fada: i sia: nabasea, ela da amo nama adomusa: , asunasima.”
’Ya’yansu biyu maza, Ahimawaz ɗan Zadok, da kuma Yonatan ɗan Abiyatar, suna can tare da su. Ka aike su wurina da duk abin da ka ji.”
37 Amaiba: le, Da: ibidi ea sama Hiusiai da Yelusaleme moilai bai bagadega buhagi. E doaga: be amo galu, A:basalome doaga: lebe ba: i.
Saboda haka Hushai abokin Dawuda ya isa Urushalima yayinda Absalom yake shigowa birnin.

< 2 Sa:miuele 15 >