< 2 Sa:miuele 11 >

1 Woufo misini, fa: no odemaha, amogalu hina bagade ilia da gegena ahoasu, Da: ibidi da Youa: be amola ea dadi gagui ouligisu dunu amola Isala: ili dadi gagui wa: i, amo gadili asunasi. Ilia da A: mone dunu hasali amola La: ba moilai bai bagadega doagala: lalu. Be Da: ibidi hi da Yelusaleme amoga ouesalu.
Da bazara, a lokacin da sarakuna sukan fita zuwa yaƙi, sai Dawuda ya aiki Yowab tare da mutanen sarki, da dukan Isra’ila. Suka je suka hallaka Ammonawa, suka kuma yi wa Rabba kwanton ɓauna. Amma Dawuda ya yi zamansa a Urushalima.
2 Eso afaega, daeya agoane, Da: ibidi da golai dialu wa: legadole, hina bagade diasu gadodili fa: i da: iya heda: i. E da amo da: iya ahoanoba, e da uda amo hano ulalebe ba: i. Amo uda da isisima: goi ba: i.
Wata rana da yamma, Dawuda ya tashi daga gadonsa, ya zaga kewaye a rufin fadansa. Daga rufin ya ga wata mace tana wanka. Matar kyakkyawa ce ƙwarai.
3 Amaiba: le, e da amo uda da nowayale hogomusa: , adola ahoasu dunu asunasi. Amo ea hogole ba: loba, amo uda da Ba: desiba, amo Ilaia: me ea idiwi amola Hidaide dunu Iulaia ea idua, e da nabi.
Sai Dawuda ya aiki wani yă bincika ko wace ce ita, sai mutumin ya dawo ya ce, “Wannan ba Batsheba ba ce,’yar Eliyam matar Uriya, mutumin Hitti?”
4 Da: ibidi da adola ahoasu dunu ilima amo uda ema oule misa: ne asunasi. Ilia da ema oule misini, ela da gilisili golai. (Amo uda da oubiga wamo fisu dagoiba: le, e da sema dodofesu defele hamoi dagoi ba: i). Amalalu, amo uda da hi diasua buhagi.
Sa’an nan Dawuda ya aiki manzanni su kawo masa ita. Ta zo wurinsa shi kuma ya kwana da ita (A lokacin kuwa ta gama tsarkake kanta ke nan daga jinin haila.) Sa’an nan ta tafi gida.
5 Amogalu fa: no, Ba: desiba hi ba: loba, e da abula agui ba: i. E da Da: ibidima, e amane hamoi amo adola masa: ne sia: si.
Matar ta yi ciki, ta kuwa aika wa Dawuda, tana cewa, “Ina da ciki.”
6 Amalalu, Da: ibidi da Youa: bema amane sia: sia: si, “Hidaide dunu Iulaia amo nama misa: ne asunasima!” Amaiba: le, Youa: be da Iulaia amo Da: ibidima masa: ne adola asi.
Saboda haka Dawuda ya aika saƙo wa Yowab ya ce, “Ka aiko mini da Uriya mutumin Hitti.” Yowab kuwa ya aika da shi wajen Dawuda.
7 Iulaia da doaga: loba, Da: ibidi da ema Youa: be amola Isala: ili dadi gagui ilia da habodane esalabeyale, amola gegesu da habodane hamonanebeyale adole ba: i.
Da Uriya ya zo wurinsa, sai Dawuda ya tambaye shi lafiyar Yowab da sojojin, da kuma yaya yaƙin yake tafiya.
8 Amalalu, Da: ibidi da Iulaia ema amane sia: i, “Di diasua fonobahadi helefimusa: masa!” Iulaia da fisili asili, Da: ibidi da udigili iasu amo ea diasuga iasi.
Sa’an nan Dawuda ya ce wa Uriya, “Gangara gidanka ka wanke ƙafafunka.” Saboda haka Uriya ya bar fadar, sarki kuma ya aika masa da kyauta.
9 Be Iulaia da hi diasua hame asi. E da hina bagade diasu logo holeiga, hina bagade ea sosodo aligisu dunu ili gilisili golai.
Amma Uriya ya kwanta a ƙofar fada tare da dukan bayin maigidansa, bai kuwa tafi gidansa ba.
10 Da: ibidi da Iulaia e hi diasu hame asi amo nababeba: le, e da ema amane adole ba: i, “Di da eso bagohame ga esalu buhagi. Abuliba: le di da di diasua hame asibala: ?”
Da aka gaya wa Dawuda, “Uriya bai tafi gida ba,” sai Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Ba ka zo daga wuri mai nisa ba? Me ya sa ba ka je gida ba?”
11 Iulaia da bu adole i, “Isala: ili dunu amola Yuda dunu da ga gegesa esala. Amola Gousa: su Sema Gagili da ili diala. Na ouligisudafa dunu Youa: be amola ea afoha ouligisu dunu ilia da udigili sogega golasa. Na da habodane na diasu ha: i amola hano naha amola na uda ani gilisili golama: ne masa: ne sia: ma: bela: ? Sema legei amo huluane amoga na da ilegesa! Na da agoaiwane hamomu hamedei ba: sa!”
Sai Uriya ya ce wa Dawuda, “Akwatin Alkawari, da Isra’ila, da Yahuda suna zama cikin tentuna, kuma maigidana Yowab da mutanen ranka yă daɗe suna a sansani a fili. Yaya zan je gidana in ci in sha in kuma kwana da matata? Muddin kana a raye, ba zan yi irin wannan abu ba!”
12 Amaiba: le, Da: ibidi da amane sia: i, “Amai galea, wali eso guiguda: ouesalu, amola na da aya di bu asunasimu.” Amaiba: le, Iulaia da amo esohaga amola aya esoha Yelusaleme moilai bai bagadega esalu.
Sai Dawuda ya ce masa, “Ka ƙara dakata a nan kwana ɗaya, gobe kuwa in sallame ka.” Saboda haka Uriya ya dakata a Urushalima a ranar, da kuma ta biye.
13 Da: ibidi da ela gilisili ha: i manusa: hiougi. E da ema adini bagade iabeba: le, Iulaia da feloai. Be amo gasia amola, Iulaia da hi diasua mae asili, hina bagade sosodo aligisu dunu ilia sesei amo ganodini hina: abula sosone diasu amo da: iya golai.
Dawuda ya gayyace shi, ya kuwa ci ya sha tare da shi, Dawuda ya sa ya bugu tilis. Amma da yamma Uriya ya koma ya kwanta a tabarmarsa cikin bayin maigidan sarki; bai je gida ba.
14 Golale, hahabe, Da: ibidi da Youa: bema meloa dedei amo, Iulaia ema iasi.
Da safe Dawuda ya rubuta wa Yowab wasiƙa ya ba wa Uriya.
15 E amane dedene i, “Di Iulaia amo gegesu bisili dadaleia amogusu asunasima. Amasea, ha lai dunu ilia e fane legema: ne, adodigilisima.”
A ciki wasiƙar ya rubuta, “Tura Uriya a gaba inda yaƙi ya fi zafi. Sa’an nan ka janye daga gare shi don a buge shi yă mutu.”
16 Amaiba: le, Youa: be da La: ba moilai bai bagadega doagala: lalu, e da Iulaia e sogebi amo ganodini ha lai dunu da gasa bagade gegebe hi dawa: amoga asunasi.
Saboda haka yayinda Yowab ya kai yaƙi kusa da birnin, sai tura Uriya a inda ya sani akwai jarumawan Ammon na gaske.
17 Ha lai dunu da moilaiga gadili asili, Youa: be ea dadi gagui wa: i doagala: i. Da: ibidi ea dadi gagui dunu ouligisu dunu mogili da fane legei dagoi ba: i. Amola Iulaia da fane legei dagoi ba: i.
Sa’ad da mutanen garin suka fito suka yaƙi Yowab, sai waɗansu mutane daga sojojin Dawuda suka mutu; Uriya mutumin Hitti ma ya mutu.
18 Amalalu, Youa: be da gegesu ea hou olelema: ne, Da: ibidima sia: sia: si.
Yowab ya aika wa Dawuda cikakken labari batun yaƙin.
19 E da sia: adola ahoasu dunuma amane sia: i, “Di da hina bagade ema gegesu ahoabe hou olelelalu,
Ya umarci manzon ya ce, “Da ka gama yin wa sarki wannan batun yaƙin,
20 amabela: , e da ougili dima amane adole ba: ma: bela: , `Dilia da abuliba: le moilai gadenene gegemusa: asi. Ilia da dilima dobea amodili gala: mu, amo dilia da hame dawa: bela: ?
wataƙila sarki yă husata, yă tambaye ka, ‘Me ya sa kuka je kusa da birnin don ku yi yaƙi? Ba ku san cewa za su yi harbi daga katanga ba?
21 Abimelege (Gidione egefe) amo ea fane legei hou bu dawa: ma! Dibese moilaiga uda afae dobea da: iya esalu da widi goudasu gele galaguduli e fane legei. Amaiba: le, dilia da abuliba: le dobea gadenene asibala: ?’ Hina bagade da dima agoane adole ba: sea, ema amane adoma, `Dia dadi gagui ouligisu dunu Iulaia, amola da fane legei dagoi ba: i.’”
Wane ne ya kashe Abimelek ɗan Yerub-Beshet? Ba mace ce ta jefa dutsen niƙa a kansa daga katanga, ta haka ya mutu a Tebez ba? Me ya sa kuka je kurkusa da katangar?’ In ya tambaye ka wannan, sai ka ce masa, ‘Har bawanka Uriya mutumin Hitti ma ya mutu.’”
22 Amaiba: le, sia: adola ahoasu dunu da Da: ibidima asili, Youa: be ea sia: i defele ema olelei.
Manzon ya tashi ya tafi, da ya iso kuwa sai ya gaya wa Dawuda dukan abin da Yowab ya aike shi yă faɗa.
23 E amane sia: i, “Ha lai dunu ilia gasa da ninia gasa baligi. Ilia da moilai fisili, ninima gegemusa: misi. Be ninia da ili fula ilila: moilai logo holei gelaba gano sese sa: i.
Manzon ya ce wa Dawuda, “Mutanen sun sha kanmu suka fito suka yaƙe mu a fili, amma muka kore su har ƙofar birni.
24 Amalalu, ilia da moilai dobea amodili nini dadiga gagala: i. Amola, hina noga: i! Dia dadi gagui ouligisu mogili da fane legei ba: i. Amola dia ouligisu Iulaia amola da fane legei dagoi ba: i.”
Sa’an nan maharba suka yi ta harbi daga katanga har waɗansu mutanen sarki suka mutu. Ban da haka ma, Uriya mutumin Hitti bawan sarki ya mutu.”
25 Da: ibidi da sia: adola ahoasu dunuma amane sia: i, “Di Youa: be ea dogo denesima: ma. E mae da: i dioma: ne sia: ma. Bai nowa da gegesu ganodini fane legei dagoi ba: mu, amo ninia dawa: mu da hamedei. E da moilai amo bu gasa bagade doagala: le, hasalima: ne ema sia: ma.”
Dawuda ya ce wa manzon, “Ka gaya wa Yowab, ‘Kada ka bar wannan yă dame ka; yadda takobi ya lamushe wannan, haka zai lamushe wancan ma. Ku ƙara matsa wa garin lamba, ku hallaka shi.’ Ka faɗa haka don ka ƙarfafa Yowab.”
26 Bedesiba da egoa fane legei dagoi sia: amo nababeba: le, heawini disa esalu.
Da matar Uriya ta ji cewa mijinta ya mutu, sai ta yi makoki saboda shi.
27 Heawini dinana eso da dagoloba, Da: ibidi da Ba: desiba amo hina bagade diasuga misa: ne sia: si. E da Ba: desiba lai, amola ela dunu mano lalelegei. Be Hina Gode da Da: ibidi ea hamoi amo higale ba: i.
Bayan kwanakin makoki suka ƙare, Dawuda ya sa aka kawo ta gidansa, ta kuwa zama matarsa, ta kuma haifa masa ɗa. Sai dai abin da Dawuda ya yi bai gamshi Ubangiji ba.

< 2 Sa:miuele 11 >