< 2 Sa:miuele 1 >

1 Solo da bogoloba, Da: ibidi da A: malege fi dunu ilima hasalasilalu, Sigela: ge moilai bai bagadega buhagili, eso aduna esalu.
Bayan mutuwar Shawulu, Dawuda ya dawo daga karkashe Amalekawa. Sai ya zauna a Ziklag kwana biyu.
2 Amalalu, diahabe goi ayeligi afae da Solo ea fisisu awali diasu amoganini manebe ba: i. Ea da: i dioi dawa: digima: ne, e abula gadelale amola e da osobo ea dialuma da: iya duduli gala: i ba: i. E da Da: ibidima misini, ema nodone dawa: digima: ne osoboga beguduli diasa: i.
A rana ta uku sai ga wani mutum ya zo daga sansanin Shawulu da yagaggen riga da ƙura a kansa. Da ya zo wurin Dawuda sai ya fāɗi a ƙasa don yă nuna bangirma.
3 Da: ibidi da ema amane adole ba: i, “Di da habogainini misibala: ?” Ayeligi da bu adole i, “Na da Isala: ili ilia ha wa: i fisisu amoganini hobeale misi.”
Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Daga ina ka fito?” Ya amsa ya ce, “Na tsere ne daga sansanin Isra’ila.”
4 Da: ibidi da amane sia: i, “Di da gegei amo hou huluane nama adodole ima.” Ayeligi dunu da amane sia: i, “Ninia dadi gagui dunu da huluane gegesu amoba: le hobeale asi dagoi. Amaiba: le, ninia dunu da bagohame bogogia: i dagoi. Solo amola ea mano Yonada: ne da elegalu bogoi dagoi.”
Dawuda ya ce, “Gaya mini, me ya faru?” Sai ya ce, “Mutane sun gudu daga yaƙi, aka kuma karkashe yawancin mutane. Shawulu da ɗansa Yonatan ma sun mutu.”
5 Da: ibidi da ema adole ba: i, “Di da Solo amola Yonada: ne ela bogoi da habodane dawa: bela: ?”
Sai Dawuda ya ce wa saurayin da ya kawo labarin, “Yaya ka san cewa Shawulu da ɗansa Yonatan sun mutu?”
6 Ayeligi da bu adole i, “Na da Giliboua agolo amo da: iya lela ba: i, Solo da ea gogega udidili lelebe ba: i, amola ha lai dunu ilia sa: liode, amola dunu ilia da hosi da: iya fila heda: i amola da gagadenena ahoanebe ba: i.
Saurayin ya ce, “Ina kan dutsen Gilbowa a lokacin sai na ga Shawulu jingine a māshinsa. Kekunan yaƙi da mahayansu suna matsowa kusa da shi.
7 Amalu Solo da beba: loba, na ba: beba: le, e da nama wele sia: i. Na da bu ema adole i `Wae! Ada!’
Da ya juya ya gan ni sai ya kira ni, na kuwa ce masa, ‘Ga ni?’
8 E da na nowayale naba ba: i. Na da bu adole i, `Na da A: malege dunu.’
“Ya tambaye ni ya ce, ‘Wane ne kai?’ “Na ce, ‘Ni mutumin Amalek ne.’
9 Amalu e da amane sia: i, `Di da guiguda: misini, na fane legema! Na da baligiliwane fane odahida: iba: le, na da bogomu gadenei esala.’
“Sai ya ce mini, ‘Matso kusa ka kashe ni! Ina cikin azabar mutuwa, sai dai har yanzu ina da rai.’
10 Amaiba: le, na da ema gadenena heda: le, e fane legei dagoi. Bai na dawa: loba ea bogomu asigi dawa: su amo gisigisia, bogomu agoane ba: i. Amanoba na da ea dialuma da: iya habuga amola ea lobofasele fei huluane lale, dima gaguli misi wea!”
“Saboda haka na matso kusa da shi na kashe shi, domin na san cewa ba zai yi rai ba, da yake ya riga ya fāɗi. Sai na cire rawanin da yake kansa, na kuma cire warwaron hannunsa, na kuwa kawo maka su duka, ranka yă daɗe!”
11 Da: ibidi da da: i dione fofagiba: le, ea abula huluane gagadelai. Amola ea fi dunu ilia da amo defele ilila: abula gagadelai.
Sai Dawuda da dukan mutanen da suke tare da shi suka yayyage rigunarsu.
12 Ilia da Hina Gode Ea fi Isala: ili dunu bagohame amola Solo amola Yonada: ne ilia da bogogia: i amo dawa: beba: le, ilia da ha: i mae nawane didigia: lala soge gasi.
Suka yi makoki, da kuka, da azumi har yamma saboda Shawulu da ɗansa Yonatan, da saboda sojojin Ubangiji, da kuma gidan Isra’ila, gama an karkashe su a yaƙi.
13 Da: ibidi da amo sia: gaguli misi ayeligi ema adole ba: i, “Di da nowa fi dunula: ?” E da bu adole i, “Na da A: malege fi dunu, be amomane na da soge dia ouligi amo ganodini esala.”
Dawuda ya ce wa saurayin da ya kawo labarin, “Daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni ɗan wani baƙo ne, mutumin Amalek.”
14 Da: ibidi da ema amane adole ba: i, “Abuliba: le di da Hina Gode Ea ilegei Hina bagade amo fane legemu amo hame beda: bela: ?”
Dawuda ya ce masa, “Yaya ba ka ji tsoro ɗaga hannu ka hallaka shafaffe na Ubangiji ba?”
15 Amalu, Da: ibidi da ea dunu afae misa: ne sia: i, amalu ema amane sia: i, “Goe dunu fane legema!” Amabeba: le, e da amo ayeligi fane legei dagoi.
Sai Dawuda ya kira ɗaya daga cikin mutanensa ya ce, “Je ka kashe shi!” Haka kuwa ya buge shi, ya kuwa mutu.
16 Amola Da: ibidi da A: malege dunu bogolala amo ba: lu, e da amane sia: i, “Di bogoma: ne di fawane olela misi dagoi. Di da Hina Gode Ea ilegei hina bagade amo dia fane legei sia: i dagoiba: le, di fawane da dima bogoma: ne fofada: i dagoi.”
Gama Dawuda ya riga ya ce masa, “Alhakin jininka yana bisa kanka tun da yake da bakinka ka ce, ‘Ni ne na kashe shafaffe na Ubangiji.’”
17 Da: ibidi da Solo amola egefe Yonada: ne elama asigili, goe fofagini disu gesami hea: i.
Dawuda ya rera wannan makoki saboda Shawulu da ɗansa Yonatan.
18 Amola Da: ibidi da amo gesami ilia da Yuda dunu fi huluane ilima olelema: ne sia: i. (Amo gesami da Ya: isia Buga ganodini dialoma: ne dedene legei.)
Ya umarta a koya wa mutanen Yahuda wannan waƙa mai suna Makokin Baka (tana a rubuce a Littafin Yashar),
19 “Isala: ili agolo amo da: iya ninia ouligisu dunu da bogogia: i dagoi. Ninia gasa bagadedafa dadi gagui dunu bagohame da amogai dafane bogoi dagoi.
“Ya Isra’ila, an kashe darajarki a kan tuddanki. Ga shi, jarumawa sun fāɗi!
20 Ga: de moilai bai bagadega amola Asegelone logoga maedafa adole gama. Filisidini uda ilia hahawane nodosa: besa: le, mae adole gama. Wadela: i fi ilia idiwi ilia gadele osa: besa: le, mae sia: ma.
“Kada a faɗe shi a Gat, kada a yi shelarsa a titunan Ashkelon, don kada’yan matan Filistiyawa su yi murna don kada’yan matan marasa kaciya su yi farin ciki.
21 Giliboua agolo amoga da gibu amola oubi mogele hamedafa sa: imu da defea. Giliboua bugili nasu soge amoga ha: i manu hamedafa heda: mu da defea. Ninia gasa bagade dadi gagui dunu ilia ibidigi da ilia gogosiasu olelema: ne amogai diafula. Be Solo ea ibidigi da doga: le susuligi amoga legesu, be wali da hame legesa.
“Ya duwatsun Gilbowa, kada a sāke yin ruwa ko raɓa a kanku, balle gonakin da suke ba da hatsin hadaya su ƙara bayarwa. Gama a can ne garkuwoyin manyan sojoji suka kwanta, suka kwanta a wulaƙance. Garkuwar Shawulu kuwa, ba za a ƙara shafa mata mai ba.
22 Yonada: ne ea dadi da giolasi galu. Be Solo ea gegesu gobihei sedadega mae dawa: le, buluduli fane legele, maga: me bususu dawa: i.
“Daga jinin waɗanda aka kashe, daga tsokar naman jarumi, bakan Yonatan bai juye baya ba, takobin Shawulu bai komo ba tare da gamsuwa ba.
23 Solo amola Yonada: ne ela da noga: idafa amola hahawanedafa galu. Ele galu esalu, amola ele galu bogoi. Ela da buhiba ea hagili ahoasu baligi, amola elea gasa da laione wa: me ea gasa baligi dagoi.
Shawulu da Yonatan, a raye ƙaunatattu ne da kuma bansha’awa, a mace kuma ba su rabu ba. Sun fi gaggafa sauri, sun fi zaki ƙarfi.
24 Dilia Isala: ili uda! Dilia huluane Soloma asigiba: le dadawa: loma. E da dilima abula yoi noga: idafa dilima ga: ma: ne i. Amola e da dili nina: hamoma: ne, gouli amola igi ida: iwane dilima iasu.
“Ya ku’yan matan Isra’ila, ku yi kuka saboda Shawulu, wanda ya suturta ku da jajjayen kayan ado, wanda ya yi wa rigunarku ado da zinariya.
25 Ninia gesa: i dadi gagui dunu ilia da dafane bogogia: i. Ilia da gegenana bogogia: i. Yonada: ne da agolo amoga dafane bogoi diala.
“Jarumawa sun fāɗi a yaƙi! Ga Yonatan matacce a tuddanku.
26 Naeya Yonada: ne! Na da diha fofagini disa. Di da na dogolegeidafa galu. Amola di da nama dogolegeidafa galu. Dia nama dogolegesu hou da udama magedasu hou amo da baligili ba: su.
Na yi baƙin ciki saboda kai, Yonatan ɗan’uwana; ƙaunatacce kake a gare ni. Ƙaunarka a gare ni abar al’ajabi ce, abar al’ajabi fiye da ta mace.
27 Gesa: i dadi gagui da dafane bogoi dagoi. Ilia gegesu liligi da udigili fisili, gugunufinisi dagoi ba: sa.”
“Jarumawa sun fāɗi! Makaman yaƙi sun hallaka!”

< 2 Sa:miuele 1 >