< 2 Hina 8 >
1 Ilaisia da musa: Siunemega esalu uda (amo ea mano bogoi e da uhinisi) ema, Hina Gode da ha: i bagade Isala: ili sogega iasimu amo olelei. E da amane sia: i, “Amo ha: i bagade da ode fesuale agoane dialumu. Di amola dia sosogo fi amo Isala: ili soge fisili, asili, eno sogega esalumusa: masa.”
To, Elisha ya riga ya ce wa matan da ya tā da ɗanta daga matattu, “Ki kwashe iyalinki ku tafi duk inda za ku tafi na ɗan lokaci, domin Ubangiji ya sa a yi yunwa na shekara bakwai a ƙasar.”
2 Siuneme uda da ea hamoma: ne sia: i nababeba: le, e da ea sosogo fi amo Filisidini fi ilia sogega oule asili, amogawi ode fesuale esalu.
Sai macen ta yi kamar yadda mutumin Allah ya faɗa. Ita da iyalinta suka tafi ƙasar Filistiyawa suka zauna shekara bakwai.
3 Ha: i bagade ode fesuale gidigibiba: le, e da Isala: ili sogega buhagili, hina bagadema asili, e da ea diasu amola soge, amo hima bu ima: ne adole ba: i.
A ƙarshen shekara bakwai ɗin sai ta dawo daga ƙasar Filistiyawa, ta kuma tafi wajen sarki ta roƙa a mayar mata da gidanta da filinta.
4 E da Isala: ili hina bagadema doaga: loba, e amola Ilaisia ea hawa: hamosu dunu Gihaisai ela gilisili sia: dalebe ba: i. Hina bagade da Ilaisia ea musa: hame ba: i gasa bagade hou amo dawa: mu hanai.
Sarki kuwa yana magana da Gehazi bawan mutumin Allah, ya ce masa, “Ba ni labarin dukan abubuwan banmamakin da Elisha ya yi.”
5 Gihaisai da hina bagadema, Ilaisia ea bogoi dunu bu esaloma: ne hamoi sia: adodoloba, Siuneme uda da misini, hina bagadema ea adole ba: su adole ba: i. Gihaisai da hina bagadema amane sia: i, “Hina bagade! Uda amo ea hou na dima olelei amola egefe amo bogoi amola Ilaisia da bu uhinisi, ela da goea!”
A sa’ad da Gehazi yana cikin ba shi labarin yadda Elisha ya tā da matacce ke nan, sai ga macen da aka tā da ɗanta daga matattu ta shigo don tă roƙi sarki yă mayar mata da gidanta da filinta. Gehazi ya ce, “Ranka yă daɗe, ai, ga macen, ga kuma ɗan da Elisha ya tā da daga matattu.”
6 Isala: ili hina bagade da Siuneme udama adole ba: beba: le, uda da Gihaisai ea sia: be da dafawane sia: i. Amaiba: le, hina bagade da eagene ouligisu dunu afae amo ema misa: ne sia: ne, e da Siuneme udama ea musa: gagui huluane, amola ha: i manu ea sogega bugi, amola e soge enoga esaloba ode fesuale amoga ea lai defei, amo huluane hima bu ima: ne sia: i.
Sarki ya tambayi macen game da al’amarin, ita kuwa ta faɗa masa. Sa’an nan ya sa wani hafsa yă dubi damuwarta ya kuma ce masa, “Ka mayar mata kome da yake nata, haɗe da dukan kuɗin da aka samo daga filin, daga ranar da ta bar ƙasar har yă zuwa yanzu.”
7 Silia hina bagade Beneha: ida: de da Dama: sagase moilai bai bagade ganodini oloi dialu. Amogalu, Ilaisia da Dama: saga: se moilaiga asi. Beneha: ida: de da Ilaisia amogai esala sia: be nababeba: le,
Sai Elisha ya tafi Damaskus, Ben-Hadad mutumin Aram kuwa yana ciwo. Sa’ad da aka faɗa wa sarki, “Mutumin Allah ya hauro tun daga can zuwa nan,”
8 e da ea eagene ouligisu dunu Ha: sa: iele, ema amane sia: i, “Di balofede dunuma hahawane iasu iasili, ema amane adole ba: ma, ‘Di Hina Godema adole ba: ma, amo hina bagade ea oloi da uhima: bela: le?”
sai ya ce wa Hazayel, “Ɗauki wannan tare da kai ka tafi ka taryi mutumin Allah. Ka nemi nufin Ubangiji ta wurinsa; ka tambaye shi, ‘Zan warke daga ciwon nan?’”
9 Amaiba: le, Ha: sa: iele da Dama: saga: sega masusa: liligi noga: idafa ga: mele40agoane amo da: iya ligisili, Ilaisiama asi. Ha: sa: iele da Ilaisia gousa: le, ema amane sia: i, “Dia hawa: hamosu dunu hina bagade Beneha: ida: de da dima amane adole ba: ma: ne, na asunasi, ‘Na oloi da uhima: bela: o hame uhima: bela: ?’”
Sai Hazayel ya tafi taryen Elisha, ya ɗauka kyauta na kowane irin kaya masu kyau na Damaskus tare da shi a raƙuma arba’in. Ya shiga ya tsaya a gaban Elisha ya ce, “Ɗanka Ben-Hadad na Aram ya aike ni in tambaye ka, ‘Zan warke daga ciwon nan?’”
10 Ilaisia da bu adole i, “Hina Gode da nama amane olelei, ‘e da bogomu’. Be di ema asili, e da uhimu, ema amane adoma!”
Elisha ya amsa ya ce, “Je ka ce masa, ‘Ba shakka za ka warke’; ammaUbangiji ya nuna mini cewa ba shakka zai mutu.”
11 Amalalu, Ilaisia da Ha: sa: ielema fofogadigili nani sosodoaligili, Ha: sa: iele da beda: i. Hedolowane, Ilaisia da doleledane di.
Sai ya zuba wa Hazayel ido har sai da Hazayel ya ji kunya. Sa’an nan mutumin Allah ya fara kuka.
12 Ha: sa: iele da ema adole ba: i, “Hina! Di da abuliba: le disala: ?” Ilaisia da bu adole i, “Bai na da gugunufinisisu hou amo di da Isala: ili fi dunuma hamomu, amo dawa: Di da ilia gagili sali moilai laluga ulagimu. Amola ilia ayeligi noga: idafa huluane medole lelegemu, amola ilia mano huluane fufuga: le lelegemu. Amola ilia uda abula agui huluane oda hihidamu.”
Hazayel ya ce masa, “Me ya sa ranka yă daɗe yake kuka?” Elisha ya amsa, “Domin na san illar da za ka yi wa Isra’ilawa. Za ka ƙona biranensu masu katanga, ka karkashe majiya ƙarfinsu da takobi, ka fyaffyaɗe ƙananan yaransu da ƙasa, ka tsattsage matansu masu ciki.”
13 Ha: sa: iele da bu adole ba: i, “Na da habodane agoane gasa bagade hou hamoma: bela: ? Na da hamedei dunu fawane!” Ilaisia da bu adole i, “Hina Gode da nama amane olelei. Di da Silia hina bagade hamomu.”
Hazayel ya ce, “Yaya bawanka, wanda yake kare kawai, zai iya aikata wannan irin abu?” Elisha ya ce, “Ubangiji ya nuna mini cewa za ka zama sarkin Aram.”
14 Ha: sa: iele da Beneha: ida: dema buhagi. Beneha: ida: de da ema amane adole ba: i, “Ilaisia da adi sia: bela: ?” Ha: sa: iele da bu adole i, “E da di uhimu sia: i.”
Sai Hazayel ya rabu da Elisha ya koma wurin maigidansa. Da Ben-Hadad ya yi tambaya, “Me Elisha ya ce maka?” Sai Hazayel ya amsa, “Ya faɗa mini cewa tabbatacce za ka warke.”
15 Be aya amoga, Ha: sa: iele da abula sosone diasu lale, hano gele, hina bagade ea midofoga: le gagulaligili, medole legei dagoi. Amola Ha: sa: iele da Beneha: ida: de bagia, Silia hina bagade hamoi.
Amma kashegari sai ya ɗauki tsumma mai kauri, ya jiƙa shi, ya rufe fuskar sarki da shi, har sai da sarki ya mutu. Sai Hazayel ya gāje shi a matsayin sarki.
16 Isala: ili hina bagade Youla: me (A: iha: be egefe) amo da ode biyale ouligilalu, Yihoula: me (Yihosiafa: de egefe) da Yuda hina bagade hamoi.
A shekara ta biyar ta mulkin Yoram ɗan Ahab, sarkin Isra’ila, sa’ad da Yehoshafat yake sarautar Yahuda, Yoram ɗan Yehoshafat, ya fara mulkinsa a matsayin sarkin Yahuda.
17 Amo esoha e da lalelegele, ode 32 agoane esalu. E da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode godoaneagoane Yuda soge ouligilalu.
Yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki na tsawon shekara takwas a Urushalima.
18 Ea uda da A: iha: be ea idiwi. Amola Yihoula: me da A: iha: be ea sosogo fi amola Isala: ili hina bagade ilia hou defele, wadela: le bagade hamoi. E da Hina Godema wadela: le hamoi.
Ya bi gurbin sarakunan Isra’ila, yadda gidan Ahab ta yi, gama ya auri’yar Ahab. Ya yi mugunta a gaban Ubangiji.
19 Be Hina Gode da Yuda fi gugunufinisimu higa: i. Bai E da musa: Da: ibidi amola egaga sosogo fi da mae fisili, Yuda fi ouligilaloma: ne ilegele sia: i dagoi.
Duk da haka, saboda bawansa Dawuda, Ubangiji bai ragargaza Yahuda ba. Ya riga ya yi alkawari zai bar wa Dawuda magāji har abada.
20 Yihoula: me da Yuda fi ouligilalebe, Idome fi dunu da Yudama odoga: ne, ilisu ilia fi ouligi.
A kwanakin Yoram, Edom ta yi wa Yahuda tawaye, ta naɗa wa kanta sarki.
21 Amaiba: le, Yihoula: me amola ea ‘sa: liode’ fila heda: i dadi gagui dunu da Sa: ie moilaiga gegemusa: asi. Amogawi, Idome dadi gagui wa: i da Yihoula: me ea dadi gagui wa: i amo eale disi. Yihoula: me amola ea ‘sa: liode’ ouligisu dunu da eale disi amomane fili, hobeale asi. Yuda dadi gagui dunu huluane da afogogole, afae afae hi diasua buhagi.
Saboda haka Yehoram ya tafi Zayir da dukan kekunan yaƙinsa. Sojojin Edom suka kewaye shi a can, amma da dare sai Yoram ya ɓarke ya gudu, sojojinsa kuma suka watse zuwa gidajensu.
22 Amoganini, Idome fi da ilisu ouligisu. Amola Yihoula: me ea ouligilalu, Libina moilai bai bagade fi da ema odoga: i.
Har yă zuwa yau, Edom tana yi wa Yahuda tawaye. A lokaci ɗaya ne Libna ma ta yi tawaye.
23 Yihoula: me ea hou eno huluane da “Yuda hina bagade ilia Hamonanu Meloa” amo ganodini dedene legei.
Game da waɗansu abubuwan da suka faru a zamanin Yoram, ba suna a rubuce a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda ba?
24 Yihoula: me da bogoi amola hina bagade ilia bogoi uli dogosu sogebi Da: ibidi Moilai Bai Bagade ganodini uli dogonesi. Egefe A: ihasaia da e bagia Yuda hina bagade hamoi.
Yoram ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Dawuda. Sai Ahaziya ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
25 Isala: ili hina bagade Youla: me (A: iha: be egefe) da ode fagoyale Isala: ili ouligilalu, A:ihasaia (Yihoula: me egefe) da Yuda fi ilia hina bagade hamoi.
A shekara ta goma sha biyu ta Yoram ɗan Ahab, sarkin Isra’ila, Ahaziya ɗan Yehoram, sarkin Yahuda ya fara mulki.
26 E da lalelegele ode22 agoane esalu, Yuda hina bagade hamoi. E da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode afae fawane Yuda fi ouligilalu. Ea: me da A: dalaia (Isala: ili hina bagade A: iha: be ea idiwi amola Isala: ili hina bagade Omeli amo ea aowa).
Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara ɗaya. Sunan mahaifiyarsa Ataliya, jikanyar Omri, sarkin Isra’ila.
27 A: ihasaia ea ame da hina bagade A: iha: be ea idiwiba: le, e da A: iha: be ea sosogo fi defele, Hina Godema wadela: le hamoi.
Ya bi gurbin gidan Ahab, ya yi mugunta a gaban Ubangiji yadda gida Ahab ta yi, gama yana da dangantaka ta aure da gidan Ahab.
28 Yuda hina bagade A: ihasaia amola Isala: ili hina bagade Youla: me ela da gilisili, Silia hina bagade Ha: sa: ielema gegei. Ilia dadi gagui wa: i da La: imode moilai bai bagade, Gilia: de soge ganodini, amogai migagadenene gegei. Youla: me da amogai gegenana, gala: i ba: i.
Ahaziya ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab don su yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
29 E da e gala: i fa: gi bahoma: ne, Yeseliele moilai bai bagadega buhagi. Amola A: ihasaia da amoga e ba: la asi.
saboda haka Sarki Yoram ya koma zuwa Yezireyel don yă yi jinyar raunin da Arameyawa suka ji masa a Rama a yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sai Ahaziya ɗan Yehoram, sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel yă dubi Yoram ɗan Ahab domin an yi masa rauni.