< 2 Hina 20 >

1 Amogalu, hina bagade Hesegaia da olo madelale, gadenenewane bogoi. Balofede dunu Aisaia (A: imose egefe) da e ba: la asili, ema amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Dia liligi huluane noga: le momagema. Bai di da hame uhimu. Di bogomuba: le momagema!’”
A kwanakin nan sai Hezekiya ya kamu da rashin lafiya har ya kusa mutuwa. Sai annabi Ishaya ɗan Amoz ya zo wurinsa ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ka kintsa gidanka domin za ka mutu, ba za ka warke ba.”
2 Hesegaia da delegili, dobea feiya ba: le ganone, amane sia: ne gadoi,
Hezekiya ya juya fuskarsa wajen bango ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce,
3 “Hina Gode! Dia na bu dawa: ma! Na da mae fisili, Dia hawa: molole hamonanu. Na da Dia hanai amo noga: le hamomusa: dawa: i galu.” Amalalu, e da muni ha: giwane dinanu.
“Ya Ubangiji, ka tuna yadda na yi tafiya a gabanka da aminci da zuciya ɗaya, na kuma aikata abin da yake daidai a gabanka.” Sai Hezekiya ya yi kuka mai zafi.
4 Aisaia da hina bagade yolesi. Be e da ahoanoba, hina bagade diasu dogoa gagoi mae baligili, Hina Gode da ema sinidigima: ne sia: i.
Kafin Ishaya yă bar tsakiyar filin gida, sai maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
5 Hina Gode da Aisaiama amane sia: i, “Na fi ouligisu dunu Hesegaia, ema buhagili, Na sia: ema amane sia: sima, ‘Na, Hina Gode, dia siba aowa Da: ibidi ea Gode, Na da dia sia: ne gadosu nabi amola dia dibi si hano ba: i dagoi. Na da di uhinisimu, amola eso udiana da asili, di da Debolo diasuga masunu.
“Ka koma ka ce wa Hezekiya, shugaban mutanena, ‘Ga abin da Ubangiji Allah na mahaifinka Dawuda ya ce, na ji addu’arka na kuma ga hawayenka; zan warkar da kai. A rana ta uku daga yau za ka haura zuwa haikalin Ubangiji.
6 Na da di ode 15eno esaloma: ne, logo doasimu. Na da Asilia hina bagade amo di amola Yelusaleme fi amo mae hasalasima: ne hamomu. Na da Yelusaleme gaga: mu. Bai Na da osobo bagade dunu da Nama nodomu Na hanai, amola Na da musa: Na hawa: hamosu dunu Da: ibidima dafawane ilegele sia: i.”
Zan ƙara maka shekara goma sha biyar. Zan kuma cece ka daga hannun sarkin Assuriya. Zan kāre birnin nan saboda kaina da kuma bawana Dawuda.’”
7 Amalalu, Aisaia da hina bagade ea ouligisu dunu ilima, ilia da figi fage daga: i, amo ea dului da: iya legema: ne sia: i. Amalalu, e da uhi dagoi ba: mu, e sia: i.
Sai Ishaya ya ce, “A kwaɓa ɓaure.” Sai aka yi haka, aka shafa wa marurun, ya kuma warke.
8 Hina bagade Hesegaia da amane sia: i, “Na da Hina Gode da na uhini, eso udiana asili na da Debolo diasuga masunu, amo na da dafawaneyale dawa: ma: ne, dawa: digima: ne olelesu nama olelema.”
Hezekiya ya tambayi Ishaya, “Wace alama ce za tă nuna cewa Ubangiji zai warkar da ni, kuma cewa in tafi haikalin Ubangiji kwana uku daga yanzu?”
9 Aisaia da bu adole i, “Hina Gode da di Ea ilegele sia: i amo dafawaneyale dawa: ma: ne, dima dawa: digima: ne olelesu imunu. Di da adi hanabela: ? Baba da fa: gu da: iya eso ba: su amoga fa: gu bululufai nabuane bobaligila gusu masa: bela: ? o fa: gu bubulufai nabuane amo bobaligila guma: masa: bela: ?”
Sai Ishaya ya ce, “Ga alamar Ubangiji zuwa gare ka da za tă nuna cewa Ubangiji zai cika alkawarinsa. Kana so inuwa tă yi gaba da taki goma, ko tă koma baya da taki goma?”
10 Hesegaia da bu adole i, “Baba da fa: gu bubulufai nabuane amo bobaligila gusu masunu da asaboi fawane. Di da amo bu bobaligila guma: masa: ne hamoma!”
“Ai, abu mai sauƙi ne inuwa tă yi gaba da taki goma.” In ji Hezekiya, “Gwamma dai tă koma baya da taki goma.”
11 Aisaia da Hina Godema sia: ne gadobeba: le, Hina Gode da hina bagade A: ihase ea hahamoi fa: gu ea baba amo da bubulufai nabuane gala, amo bobaligila bu guma: buhagima: ne hamoi dagoi.
Sai annabi Ishaya ya roƙi Ubangiji, Ubangiji kuwa ya sa inuwa ta koma baya da taki goma bisa ga magwajin rana wanda Sarki Ahaz ya gina.
12 Amogalu agoane, Ba: bilone hina bagade Milouda: ge Ba: lada: ne (Ba: lada: ne egefe) da hina bagade Hesegaia ea oloi nababeba: le, ema meloa dedene amola hahawane iasu liligi ema iasi.
A wannan lokaci, Merodak-Baladan ɗan Baladan sarkin Babilon ya aika wa Hezekiya wasiƙu tare da kyauta, domin ya sami labarin rashin lafiyar Hezekiya.
13 Hesegaia da sia: adola ahoasu dunu ili hahawane yosia: le, ea gagui liligi huluane ilima olelei. E da ea silifa amola gouli, ea ha: i fodole nasu amola gabusiga: manoma amola ea dadi gagui wa: i ilia gegesu liligi huluanedafa ea ouligibi soge amo ganodini amola liligi ligisisu diasu huluane amo ganodini modaligi, amo ilima olelei.
Hezekiya ya karɓi jakadun, ya nuna musu dukan abin da yake a ɗakunan ajiyarsa, azurfa, zinariya, kayan ƙanshi da mai, wurin ajiye makamansa da kuma dukan abin da aka samu a ɗakin ajiyarsa. Babu wani abu a fadansa ko a dukan mulkinsa da Hezekiya bai nuna musu ba.
14 Amalalu, balofede dunu Aisaia da hina bagade Hesegaiama asili, amane adole ba: i, “Amo dunu da habidili misibala: ? Amola ilia da dima adi sia: bela: ?” Hesegaia da bu adole i, “Ilia da soge sedagaga misi. Ilia da Ba: bilone sogega ninima misi.”
Sai annabi Ishaya ya tafi wurin Sarki Hezekiya ya tambaye shi ya ce, “Me mutanen nan suka ce, kuma daga ina suka fito?” Sai Hezekiya ya ce, “Daga ƙasa mai nisa. Daga Babilon.”
15 Aisaia da amane adole ba: i, “Ilia da hina bagade diasu ganodini, adi liligi ba: bela: ?” Hesegaia da ema bu adole i, “Ilia da liligi huluanedafa ba: i dagoi. Liligi huluanedafa, liligi ligisisu sesei ganodini dialebe, amo na da ilima olelei.”
Annabin ya yi tambaya, “Me suka gani a fadanka?” Hezekiya ya ce, “Ba abin da yake a ma’ajina da ban nuna musu ba.”
16 Amalalu, Aisaia da hina bagadema amane sia: i, “Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa,
Sai Ishaya ya ce wa Hezekiya, “Ka ji kalmar Ubangiji.
17 ‘Eso da doaga: mu, amoga liligi huluanedafa dia hina bagade diasu ganodini diala, amo liligi huluane dia siba aowa ilia ligisisi, amo huluanedafa Ba: bilone sogega gaguli asi dagoi ba: mu. Liligi guiguda: dialebe afae hame ba: mu.
Lokaci yana zuwa da za a kwashe kome a fadanka da kuma dukan abubuwan da kakanninka suka tara har yă zuwa yau, a kai su Babilon. Ba abin da za a rage, in ji Ubangiji.
18 Dia fidafa amoga fifi misi dunu mogili da mugululi gaguli asi ba: mu. Ili da gulusu danane, udigili hawa: hamosu dunu Ba: bilone hina bagade ea diasu ganodini hamonanebe ba: mu.”
Za a kuma kwashe waɗansu daga cikin zuriyarka, na jiki da jininka waɗanda za a haifa maka, su zama bābānni a fadan sarkin Babilon.”
19 Hina bagade Hesegaia da amo sia: nababeba: le, e da esaleawane, olofosu amola gaga: su fawane ba: mu, amo dawa: i. Amaiba: le, e da amane adole i, “Defea! Hina Gode Ea sia: adosi di nama i, amo da noga: i!”
Hezekiya ya ce, “Maganar Ubangiji da ka faɗa ta yi kyau.” Gama ya yi tunani cewa, “Ai, ba ni da damuwa, tun da yake za a yi zaman lafiya da salama a kwanakina.”
20 Hina bagade Hesegaia ea hamonanu eno huluane, ea nimi gesa: i hawa: hamosu, amola e da hano dialoma: ne hihiga: i amola osoboha logo amola moilai ganodini hano yogo sa: ima: ne gagui, amo huluane da “Yuda hina bagade Ilia Hamonanu Meloa” amo ganodini dedene legei.
Game da sauran ayyukan mulkin Hezekiya, dukan nasarorinsa da yadda ya yi tafki da kuma bututun ruwa inda ya kawo ruwa cikin birni, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
21 Hesegaia da bogoi, amola egefe Ma: na: se da e bagia Yuda hina bagade hamoi.
Hezekiya ya huta tare da kakanninsa. Manasse ɗansa kuma ya gāje shi.

< 2 Hina 20 >